Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
coffee this time around malik da gudu yafice daga office din duk ana ganinsa yayi hanyar labour room din yana kuka da karfi dr jay yayo kansa dasauri yana rikesa (subhanallah 🥺💔) duk iyakan taimakon dazasu mata sunyi amma takasa Dr mac ce tahada epidural injection da oxytocin wuri daya that’s hardly ahade su wuri daya but babu yanda zasuyi the girl condition is critical tayi kasa da yawaa ga jini dake zuba pitocin dinoprostone suka saka mata a harshe bleeding dinta ke yayi yawa dr nairobi tace lets try this dr mac messages her uterus and press her abdomen let’s see if she can makes dr mac tacire face mask din tace but this is a very simple method doctor I didn’t think this can work in this her condition let’s proceed on a emergency surgery we didn’t have much of time if not probably we can loose the babies or the mother! Dr nairobi tafita dasauri tace this is very serious “ gani tayi duk anyi tsaye a receiption duk an zagaye malik dake zaune a kasa anata basa baki “ zuwa tayi takama hannun CEO tafada masa abunda ke faru binta yayi zuwa office dinsa malik dake kallon su yamike yabi bayansu”. CEO yace I didn’t thinks this can cause a problem doctor try as much as you can to save her life and babies life too, Tace what about MD ?CEO yace I will handle him you all should proceed on the girl am coming fita yayi dakansa yakarasa wajan da malik din ke zaune “ yahade kansa da bango yayi shiru CEO yanemi wuri kusa da malik yazauna yazare glasses dinsa yafara magana sai yaga malik din yamike tsaye yanufi hanyar fita daga wurin baice masa komai ba yabar sa har yakarasa ficewa baki daya “dr nairobi tasake komawa labor room din wani kalan jijiga aydarh tayi tausake wani ajiyan zuciya kaman wanda aka zare ma raii “ tadaina jijigan datake yi “ kama hannunta dr mac ganin kaman aydarh ba a sume take ba tarige hannun dr mac din sosai kaman zata karyata dr mac tace push mrs MD push “kasa motsi aydarh tayi tunda tazo duniya bata taba shiga cikin irin wannan halin ba sai yau wallahi lallai haihuwa kanwar ciwon aljali ne “ still dinoprostone a harshenta saboda bleeding numfashinta yafara sama sama dasauri dr nairobi tace asthmatic attack dr mac ta gyada mata kaii “ oxygen tamata fixing bata cire pitocin din ba dake bakinta “ ahankali tabude idonta bata masan wurin datake ba “ idonta yayi wani kalan jaa kaman garwashi gawani irin hawaye dake zuba ta gefen idonta kokarin cire oxygen din tafara dr nairobi ta rike hannunta tsananin azaba yasake tafizge sai data cire shi wallahi bakinta da jikinta na rawa dakyar tace ya.ya..h sam basa jin abunda take fada muryanta yayi kasa dayawa basa fahimtar abunda tafada dr mac takai kunnata satin bakinta tace saa taji tasake fadin my.hu.s..band “ dr mac tamayar mata da oxygen din ta cire nose mask dinta tace she is calling her husband dr nairobi tace I thinks we should MD maybe he can help let her hold his hand I wished they can makes it together ‘dr mac tagyada kai tafice daga labor room din fita tayi daga labor room din tafita wurin da tabar malik din zaune taga baya nan dasauri taje nurses cabinet ta tambaya sai ga CEO yashigo hannunsa rike dana malik din karasawa tayi wurin su tafada ma CEO malik yabiyo ta “yau malik zama yayi kaman yaro baya fahimtar abubuwa shiyasa dr mac ta kama hannun malik din yadinga binta zarai zarai har cikin labor din suka shiga ansamu improvements yanzu din saboda kan baby har yataho dr Nairobi sai hada zufa take tana kira ma aydarh push iyakar bakin kokarinta take amma takasa “ yana shigowa labor din yahango ta kwance a gadon sun saka blue yard sun rufa mata kanta babu kallabi hulan tazametadaman tuni suka cire mata hijab din daya saka mata wallahi jini yake gani duk ya bata farin floor din kaman an yanka mutun “sai faman juya kanta take ga oxygen din yana zamewa nurse din dake cikin su na maida mata dasauri yakarasa inda take dan flash fuskan shi tayi mata tabude idonta tana kallonsa shima ita yake kallo wasu hawaye masu zafi suka sauko mashi tariga da ta tsorata da haihuwar tun farkon cikin take jin tsoron wannan ranar ashe haka zata kasance ita kadai “ke hango ma kanta ashe inalilahi waina illahil rajiun hannunta dake da uban cannula kusan biyu ta dinga mika masa “ dasauri yarike hannun hawaye kawai yake itama tana lura da kukan dayake ta rufe idonta kamm wani kalan yunkura tayi tayi wani nishi “jini yawani irin zubo mata yana ganin yanda kirjinta ke dagawa yana sama da kasa “hannunsa both two din yakai yarike ta kaman zaa kwace masa ita babu irin addua dabai tofa mata ba awurin afili ma yakeyi muryar sa na rawa alaman kuka “yace mamana push you can do it try it “ASSEIYERH try again you are brave enough I know am waiting for you pina cola am here for you try mamana tryyyyyyyyyy my baby ya wani fashe da kuka yafada da karfi wallahi sai yabaka tausayi “motsi tayi da kafanta har cikin brain dinta take jin maganarsa tawani irin rikesa tasa kanta a chest dinsa dakarfi tayi numfashi sai ga kukan baby Alhamdulilah!! Hannu dr nairobi tasa tajawo sa baby boy ne tabarakallah masha Allah “murmushi duk sukayi banda malik dashi binsu kawai yake da kallo aydarh ta rikesa wani kalan gammmmm “ sake wani second attempt tay isai ga kukan baby girl Allahu akbar “maida numfashi tayi duk ta sankare jikinsa “ kafin tayi motsi da kafa sai gawani baby boy din Allahu akbarrr wallahi malik sakinta yayi yazube kasa gabas yadaidaita yayi sujjud sai dayayi kusan ten minutes yana ahaka kirari da godiya yake ma Allah Allahu akbar Allah mai kyauta da kari “Alhamdulilah Alhamdulilah Alhamdulilah Allah mai yarda yaso hakika dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah ubangiji sammai da kassai Ubangiji mai kyau da kari!wani lakwas aydarh tayi takoma kan gadon tasume “ dr nairobi ce ta gyara su sai lokacin ma malik yatuna da babu kayan kowani abu dasuka dauka “dasauri yafita daga labor room din yafita compound din asibitin dube dube yafara sai ga doctor linda tafito hannunta rike da key din motar ta zata fita tana ganin malik tawani tsaya tace hey handsome “ malik mai dago ba yacigaba da abunda yakeyi a waya message yama abby sai kuma posting dayaji yayi duk wani social media platform “matsowa tayi yayi gaba har yafice security duk sukayo Kansa ana tambayarsa ya jikinta yakasa rufe bakinsa fada musu kawai yake an sauka kusan turawa dai har yakarasa fita dr linda tashiga motar ta tabisa baya gabansa tasha motar wallahi babu yanda zaiyi ne sauri yake kawai yasa yashiga motar takai sa gida yadauko kaya surutu take masa da rawan kai shidai ba uhm uhmm harkar gabansa kawai yake aydarh sa ta sauka his baby gave birth to triplets his love of his life gave birth to 3 babies Allahu akbar shi ko damuwa da kallonsu bayi bai dan yadaukar musu kaya koma miye sai ayi “suna zuwa gidan yacigaba da lodu kaya sai da yacika back sit din motar kafin yashiga ta mayar dashi asibiti nurses suka taya shi shigar da kayan sun goge babies din an nade su cikin wani white clean cotton yard “ana kawo kayan suka hau saka musu daman malik kaman yasani duk abunda zai siya na mace da namiji ne sai unisex kaya ne masu dan burauban kyau da tsada “ shirya su akayi yah Allahu kuzo kuga kyau tabarakallah masha Allah kafin kace mi babies bar din yacika kowa kallon babies din yake daga doctors din har nurses abun mamaki ne wajan su turawa “duk da ba a dauka saidai cikin gadon da kowanen su yake suke kallon su gift kam kaman suna jira shidai malik dr mac yabar masu yakoma wajan matar shi “ shi yagyara abunsa this time ya saka mata hospital gown saboda bleeding din datake she is still unconscious “dakin hutu aka kaita “babu mai shiga sai sh isai doctors din dake dubata “sai daya tabbatar dasauki jikin nata har tasamu bacci ma kafin yawuce babies bar din wallahi murmushi yakamayi daya shiga ancika dakin da gifts kala kala ga yaransa dake cikin gadon jarirai uku a jere sai dr mac dake tsaye a dakin yana shigowa tayi murmushi tamiko masa hannu shima yamika tace congratulations Doctor yayi murmushi yace thank you dr mac I really appreciate your efforts tagirgiza kai tace it’s our duty to do suchs “fita tayi gently yakarasa gaban first bed din yana murmushi ga tears of pleasure na saukar masa hannu yasa yazuge zip din net din gadon yana kallon babyn daaka shirya cikin wasu mad kayan sanyi na ficharm dake nan Washington blue ne whatttt kallon yaran yake ko kiftawa babu his baby don try tayi kokari yaron babba ne sosai barakallah farinsa har kashe ido yake duk da ansaka masa hula amma bakin gashin yaron har a fuska sai ka rantse yayi 4 months yanda yacika gadon babu abunda yafi basa mamaki sai wani irin kama dayaga yanayi da babyn Allahu akbar ahankali yasa hannu yaciro babyn daga cikin gadon wani irin sanyi yaji ya ratsa mai zuciya hakika jini jini ne “ kaman yaron najira yasa masa kuka wani kalan dariya malik yayi yafara jijiga sa “ ai kaman jira dayan babyn yake shima ya tsala ihu kallon dayan gadon yayi wallahi dariya yayi har all white clean teeth dinsa suka fito ahh what girgiza kai yayi yana shafa bayan baby yace shshsh tau ya isa kunga momma is still sick karkuyi rigima yes angles?innya dinsu suka cigaba malik kaman gasken nan yabata fuska kafin yayi murmushi yace ahh zamu fara koh baku san waye momma bako you should better learn how to be patience beanies kun san what is beanies that tight cap faa mai kamewa dinnan kar kuyi rigima su fa basu san yanayi ba kukan su suke “ murmushi yayi gently yakai bakinsa satin kunnan yaron dake hannunsa yayi masa kiran sallarh kafin yayi murmushi yace Allah ka raya manah Muhammad Adam “ahankali ya mayar dashi cikin gadon ya kwantar dashi ahankali yace sorry adam kuna jin yunwa baa? Karasawa yayi nakusa dashi yaja dan hancinsa aikam yasake fashewa dakuka kaiii there are very identical aiee kamansu yayi yawa they have to indicate between the two of them dole yamusu shaida ahh “ sunyi kama dayawa kuma wallahi duk kaman shine gasu duk sun yi girma barakallah kaman bayau suka zo duniya bamasha Allahu a shoulder dinsa yasaka sa yayi yawo dashi a dakin “ adam yayi shiru “shima babyn na hannunsa hakan sai kokari yake yasaka hannunsa a baki amma ya kasa dagani yunwa yakeji Malik yayi murmushi he cannot believed that he is the father of 3 yanzu Alhamdulilah shima na hannun nasa kiran sallarh yayi masa yashafa kansa yace Allah yarayaka habib naff (abba aka ma namesake kenan masha Allah “ ajiye naff yayi yakarasa wurin budurwar “tabarakallah Allahumma bareek shiru yayi yana mata wani kalan kallo “ hannu yasa yagoge hawayen da yataho masa aydarh tayi kokari tayi jarumta kuma ubangiji Allah kasakawa yarinyar nan da mafificin alkhairi Allah yabasa iko da damar saka mata da alkhairi yarinyar dake kwance cikin baby bed din a kaman ummi babu abunda yarinyar tabari wannan soyayya tsakanin Aydarh da ummi har sai data haihu mai kamanta kenan Allahu akbar “ wani irin son yarinyar yaji a ransa kaman dai yanda yaji a sauran yan mazan hannunsa narawa yaciro ta a gadon daga ta yayi aikam tabude ido tarr wani smile yayi ahh “sauran fa basu bude bas ai ita kiran sallarh yamata kafin yazauna rike da ita a hannu yasake gyaraa mata showel dinta yakama hannunta kaman tasan abunda akayi tasake kallon sa kurrr yayi murmushi yakai lips dinsa a forehead dinta yabata pecky a goshi yace Allah yarayamun mamana Allah yamiki albarka ASSEIYERH sultana “(kaka asiya mama asiya diya asiya that’s nice 🙂)itama mayarda ita yayi cikin gadon cikin kayan dayazo dasu hadda zam zam da dabino ajwa tundaga makka yasiyo shi saboda kalan wannan ranar fito dasu yayi kafin yadauko sabbin feeder bottle dinsu sai daya yabude yagoge dawani clean cloth kafin yasaka dabinon a baki yamurza yabi each feeder yasaka yadauki zamzam din shima yazuba kaman wata mace yabi yarufe daya bayan daya yadinga ciro su a gadon yana basu bayin Allah yunwa suke ji har mamaki yayi yanda suka karbaaa wai wai “ tun ahannunsa naff yayi bacci ya mayarda shi cikin gadon yafito da sulty tana hannunsa wayansa yayi kara vedio call ne abby ke kiransa murmushi yayi yasake yagyara ta a jikinsa yadauki kiran “what a beautiful family masha Allah su abby ne da ummi da inna da baba da hajajju da dr hafsa sai oum duk sun cika screen din kowa naso yaga babies din oum ce can karshe tana kara “ duk a fuskan kowa wani kala shimfidadan farin ciki ne da murna yanda yanayin su ya nuna kaman waenda akama bushara da gidan aljanna “abby yayi murmushi yace gidanku Abdool nine nazama abokin wasanka watau kwara dayane kenan shine zaka cemun kwara uku ne koh? Malik bai ce komai ba yana dai ta murmushi yamike rike da sulty a hannu yajuyan da camera yanuna masa handsome babies din dake cikin cute babies bed suna bacci duk sun cika kayan sanyin da gadon tabarakallah “wani kalan hawayen murna suka fito daga idon ummi mantaawa fa tayi dawasu sirikai ko wasu yara a wajan tarungume abby tafashe da kuka “abby ma rungume matarshi back yayi yana shafa bayanta yana murmushi shima ga kwalla ta cika masa ido amma cewa yake kinga kukan miye hakan tau ya isa manah kukan namiye? Oum tamike tafice daga parking dakin baba ke kusa da ita tashiga ta kalli gabas tayi sujjud addua tayi sosai kafin tashiga kiran abba fada masa tayi ta fadawa rufaidarh “ aie rufaidarh na kashe wayar tafada ma dr usama yashiga booking mata flight to Washington “a daran nan “hada kayanta tahau yi wallahi dr usama burgeshi tayi yanda duk ta rude ance aydarh tasauka takasa zaune takasa tsaye bakinta bai rufuwa kafin kace kwabo “ yan booking flight to Washington sun karo su aysha da halime hadda mariam jirgin asuba zasu bi tareda rabiah zasu tafi itama flight zata bi zuwa abuja cikin daran nan sai su hadu su tafi baki daya ummi da hibba ma duk gobe zasu tafi su oum da baba da inna da hajajju da iya sai ran daran suna ita oum ma dai cewa tayi bazataje bas ai daga baya taje taga baby abba kam daga can turkey zai wuce dakyar oum tasamu ta lallaba shit ace yayi hakuri yabari suje tare later “ “. Tasake kallonsa still batace komai ba don bata jin zata iya magana ma sam sai faman binsa dai take da ido ancire mata oxygen din har yanzu ana kara mata jini tayi yaushi tayi kasa dayawa dakin datake baa barin ana shiga daga dr din dake treating dinta sai shi “sake rike hannunta yayi kafin yasa hannu yagoge mata hawayen gefen idonta dake ta zuba duba yanda jinin yake dropping yayi lafiya lau kafin yashafa kanta “ yakai lips dinsa a forehead dinta yadaura mata kissing har zuwa lips dinta “ talumshe idonta “ tana jinsa bata iya komai don wallahi jikinta kaman ba nata ba har yanzu bata gama regaining from unconscious ba “duniyar ma upside down take mata wani juuuuu take jin in all over her body “yagyara mata bargon datake rufe dashi “ta glass din door din yahango tahowar dr mac tana shigowa tagansa zaune tajuya tace bara takoma wajan triplets har ya gagara ummi ta iso wallahi “yasan zata tsaya da yaran shikuma yazo yabama matan full care din datake bukata ta wahala iya wahala haihuwan ba zo mata da wasa ba kuma nakudar yara uku banan bace tamayi kokari tsakanin shi da ita sai fatan gamawa lafiya Allah ne sila itace silar zamuwar shi wani abu a rayuwa tayi masa komai na duniya “dan yamutsa fuska tayi dasauri yakalleta “idonta a rufe sai kwalla kawai dake zuba ta gefen ido yana gangarawa “ya wanke hatta da rigan data bata wajan haihuwa da hulan da kayanshi da komai na jinin da zaa wanke shi wanke sa sai data sha ledan jini five Alhamdulilah zuwa yanzu jikinta dasauki har angama saka mata jinin drips ne kawai yarage “shi yagoge mata jiki da asuba tasamu tear sosai bazata iya wani zaman kirki ba kawai yabarshi idan mom ko ummi suka iso sai su zaunar da ita suyi mata proper wankan jego “jikinta yagoge mata yasaka mata riga tea yahada mata mai kauri yasakata a jikinsa yana bata dakyar yasamu tasha ko half cup baiyi ba ya kwantar da ita “ alluran bacci aka mata saboda tasamu hutu sosai aie yarinyar tayi kokari ma “ajiyan zuciya yasauke da baccin yadauke ta rabon shi da bacci tun safiyar jiya a zaune ya kwana rabi wajanta rabi wajan yan uku shi da dr mac rigima garesu bana wasa ba kamar ma adam yaji labari duk yafi su kuka sai cin socks din hannunsa yake da alama yunwa yakeji dashi a shoulder malik ya kwana a zaune naff da sulty sun fi sa sauki sake basu ruwan zamzam din yayi da ajwa bayan anyi musu wanka an shirya su “ yaran sunyi kyauu ahhh kaman yaran arabs pictures yayi musu dr nairobi taba da shawaran yasiyo musu formular kafin maman tasu taji sauki ko kuma akai su su sha nono kaii bazai iya ba mugun tausayinta yake dakuma su kansu yaran yana tausan su basu ci komai ba tunda suka zo duniya dakin datake yashiga yaga she is still sleeping tsayawa yayi akanta yana kallonta she looks very pale and sick duk tayi wani kala idon yayi kumburi duk da arufe yake ga bakinta ya bushe “yagirgiza kai yasa yatsan right hand dinsa yashafa lips din nata kafin yagyara mata duvet yafita “taxi yasamu takai shi babies foodie “ yasiyan musu formular kala da kala masu kyau na new born babies yadawo asibitin tareda dr nairobi suka zo gida ita tahada musu ta cika musu three feeders suka koma “da naff da sulty kaman sun san madara dasauri dasauri suka karba bayin Allah har subaka tausayi wani kala malik yaji daya ga suna haka kaman bai kyauta bas ai dayabari suka ji yunwa har haka “ babu yanda baayi ba adam ko yafara karba sai yasaki ya tsala kuka “duk hankalin malik yatashi sake fita yayi yaje da kanshi ya hada dayan flavour”yadawo so sau biyu bai karba yasa kuka malik yarasa yanda zaiyi yadaukesa yace dr nairobi ta zauna bara yaje yakai sa wajan dr jaz ko baida lafiya babu irin dubawar da dr jaz bai masa ba lafiyarsa lau ana haka sai ga kiran wayan rufaidarh ya duba yaga number tane na kasar ta zo kenan ‘dagawa yayi tace yafada mata wurin dasuke har tashiga taxi fada mata yayi takashe wayan sake komawa yayi ya gwada basa madara ko zai karba amma ina bai karba ba kiransa tayi tace yafito tazo dr Nairobi ta karbi adam daga hannunsa su naff da sulty kam bacci suke abinsu sun sha wankan su da abinci sai bacci yana fita yahango mom tsaye tasha jacket black tayi rolling black tissue veil ga uban black shade sai trolley kwara daya da handbag dinta gefenta tayi kyau mom ga cikinta yafito sosai da alama girman ciki gareta karasowa yayi da fara’a suka gaisa yadauki trolley tarike handbag din tana masa congrates shiga sukayi tace ni narasa ma wanda na kagara nagani matanka dai tayi hakuri kishiyuyina na kagara nagani malik yayi murmushi yashafa kansa yace babu komai mom da dai tsohuwan zuma ake magani mom tayi dariya tace tau am eager to see them all muje ina ned akin malik yace dayake ba wuri daya suke bai ta tana can vip postnatal har yanzu she is on rest suma suna nan babies bar mom tace ashaa kam haihuwan yazo mata da damuwane?malik yace Alhamdulilah dasauki rufaidarh tayi shiru tace muje naganta malik yace no mom tasamu bacci kuma basu cika barin ana zuwa wurin ba kindai san halin su nan rufaidarh tagyada kai tace Allah yaraya man su Allah yabata da lafiya muje nagansu shi yayi gaba tana binsa abaya har yanzu adam a hannu dr nairobi sai kukanshi yake sauran kauu na bacci dasauri rufaidarh ta ajiye handbag dinta tasa hannu takarbesa tahau jijiga sa “ ko yayi shiru sai ma sake tsala ihu yake yana kuka cike dawani kalan kauna rufaidarh ke jijigashi dakyar aka samu yayi shiru tasauke ajiyan zuciya dr nairobi tamata sannu rufaidarh tayi murmushi tamata godiya “daya bayan daya tabi tana kallon yaran bakinta yaki rufuwa tsaban yanda suke da mugun sha’awa da adam da naff duk abunka bazaka iya bambamta su ba “ lil ummi kuma lips dinta kaman an musu jam baki gashi kau har kusan gira masha Allah cigaba da jijiga adam tayi har aka samu shima yayi bacci yunwa yakeji banda ruwan zamzam da ajwa babu abunda yakarba “rufaidarh tace ahh son mi zai saka bazaa basa nono ba?ko bata da ruwan non oita uwar? Malik yayi shiru sai kuma can yace baa gwada ba “rufaidarh tawara ido tace yau ga shirmen banza ban gane baa gwada ba baa gwada ba kamar? Shine daman aka fara bawa yara madara har shi wannan bazai karba ba bayan ga abincin su can jikin mahaifiyar su “malik yayi tsaye yana sauraronta yace mom bata da lafiya ne rufaidarh tace malan baby bacci take ko idonta biyu?yace dazu dana fita bacci take tace tau yanzu nasan tafarka muje ka rakani na kai shi yasha nono “malik yagyada kai. Su ummi da hibba sun riga su aysha isowa malik yasaka dr joe yaje airport yadauko su lokacin dasuka shigo asibiti yana can dakin aydarh jikinta yayi sauki har tazauna ma amma rabi da rabi tazauna a jikinsa yana bata oat “dasukaje da mom hanasu shigowa akayi shiyasa baa bama adam nonon ba kuma anyi saa yayi shiru itama ummi babu yarda baayi da ita ba tazauna bat ace afara kaita wajan aydarh dr mac ce tamata iso aydarh naganin ummi taji wani kuka yataho mata. Ummi tayi murmushi ganin yanda aydarh tayi dasauri takaraso wajan gadon’’ aydarh tamiko mata hannu rike hannun aydarh tayi kaman tana jira tafashe da kuka “ummi na murmushi tace ya isa ya isa haka baby sannu sannu “ malik yashafa Kansa yasaki aydarh yatashi ummi tazauna wurin daya tashi aydarh tashige jikin ummin taboye kanta sai kuka take ahankali ahankali don bawani karfin kirki bane da ita “ummi tacigaba da shafa bayanta tace sannu sannu baby Allah yaraya Allah yabaki lafiya kinyi kokari baby “ aydarh tayi shiru sai sauke ajiyan zuciya take ummi taciro ta daga jikinta “ta daura kanta a kafanta tace Allah yaraya manah triplet “triplet kuma “kallon malik aydarh tayi ahankali suka hada ido yayi saurin janyen idonsa itama haka ita fa bata ma tambayi abunda tahaifa ba baki daya kwata kwata bata kaii 2 hours dafara gane abubuwa ba “ cikin ranta ta maimaita kalman triplet yaran har kwara uku ne or? Ummi tace kukan ya isa haka ki karasa shan shanyin ahankali aydarh tagyada kai muryan ta can kasa irin na masu ciwo dinnan “tace nakoshi ummi tace aaaaa “ baby sai fa kin daure hakuri zakiyi ki sha ko bakinki babu dadi kinga bazakiyi saurin warwarewa ba bakya cin abinci shan magani da cin abinci yazama dole yanzu saboda ruwan nono ki kuma samu karfin jikinki kinji baby aydarh tayi kasa da kaii akwai saura kenan nono kuma yanzu fa sai taba yaron nono ba chap aikam

Chapter 80 of 83