Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
su Doctor usaman dasu abby da duk mazan aka wuce wajan reception wanda governor yahada reception din da kansa “ malik sai daya tsaya akayi musu couples picture da aydarh sunyi kyau Allahumma bareek flash vedio photographer yasaka su maryam suyi mashi yayi masu malik din hoto abayanta yasa yasa hannunsa daya a waist dinta itama ta daura nata a nasa “ yasa kansa a neck dinta din kafin tasa hannunta daya a cheeks dinsa Barakallah style din yayi kyau sosai su ummi da oum da rufaidarh duk wucewa sukayi aka bar yanmata kawai na photon wani kuma yasata a jikinsa kaman zaya maidata a jikinsa Wallahi kaman ango da amarya yanda sukayi kyau a hoton saida aka gama tass kafin malik yace dr hafsa tazo zaiyi magana da ita aydarh tabiyo sa in brief yayi mata bayanin komai batace komai tace duk abunda yayi daidai ne aydarh tace kinyarda auntie? Dr hafsa tagyada kai kawai malik yayi murmushi kafin yafita yakira dr faisal yace yasami hafsa din a parlor kasa “ nan babu kowa duk ana compound din gidan ana wuni,Aydarh tace jiya da kana son abincin ai magana kayi mun shine yau zaka yiwa rabiah magana tasamu muku abinci kai da nr yasir shine zaka cemun crush dinsa ce Allah sai ka fadamun abunda ke tsakanin ka da ita tafada tana fashe masa dawani shagwababan kuka yadafe kansa yana gyara babbar rigarsa “ yace Wallahi Allah cuddle bug shine kawai abunda yasa ki yarda manah “dazai shigo dakin yaga maryam kuma suna tare da rabiah lokacin dayayi mata maganar zaya ja ma kansa wajan gyarawa wani wasa shi zaya lalata nasa bai da wani solution bayan yakira maryam tabada shaida hanyar kofa yanufa takallesa tace ohh fita zakayi kenan? Yace wayyo Allah Wallahi yasan masu karamin ciki da rigima ga masifa da sai yace yaje yayi yanda take masifan nan fita yayi luckly yaga maryam a wajan halime namata hoto da waya har basu gajiya da hoto yace lilyy come here maryam tace ohk yayah bayansa ta bi suka shiga dakin aydarh na gefen gado inda yabarta fuskar nan dinki Ko murmushi babu maryam tace gani yayah malik yace kifadawa auntie maganar danayi da rabiah. Aydarh tayi masa wani kallo Wallahi apart from su maryam bata son taga yana magana da duk wata macce on this earth ‘maryam ta tsaya gefen malik dake nan tsaye kusa da sofa yayi kaman wani marar gaskia babban rigansa ma ya jirkiceta ‘maryam tace muna tare da ita ne dazu kace mata takawo muku abinci a can kofan gida nurse yasir naso zaiyi magana da ita Allah auntie ki yarda shine kawai abunda yafaru yanzu haka ma rabiah suna tare dashi nurse yasir din “Aydarh tayi kasa da kai don Wallahi kunya ma taji bata so yakira maryam din ba kar suga kaman ta raina musu dan uwa zaiyi magana taki yarda kawai dai she cannot control her heart saboda kishi “ aydarh tace erh yah mariam shima yayi niyyan kiranki ne amma ba ma maganan danayi ba kenan maryam tayi murmushi tace bara natafi malik yagyada kaii maryam tajuya ta fita yadawo kusa da aydarh yakamo hannunta tasa hannu tana kama kunnansa bawai zafi yaji ba amma sai dayayi yar kara dasauri tasaki tace shine zaka kira yah mariam duk don kowa yace bana yarda dakai yace aie kece kaman kishi yasa kin iya masifa Allah “ tajawo sa tasaka kansa a kirjinta yayi wani ajiyan zuciya yanka wuyan rigan yayi kyau ga diamond necklace dan karami black a wuyanta kalan fabric din black ne sai silver kadan ajiki “ hannu yasa yana wasa da sarkan kamshin fatan ta nayi mashi irin fresh strawberry dinnan ga fatan har milky milky take “ har tacikin riganta yake sa hannu sa tasaman boobs din tana jinsa batace masa komai ba saima wayanta da dauka tashiga chart din aysha ganin pictures da vedios din daakayi musu yau har anyi editing dinsu budewa tayi tafara scrolling tana kallo shima kallo yake still kansa kwance a boobs dinta wani slide ne wanda style din yafi mata kyau murmushi tayi tace kaganka kaman gaske you fine “malik yatashi zaune yace keeee “nine ma kaman gaske am fine tau ni yanzu abunda zan fada ma shine bazan yafewa camera din nan ba saboda ta mayar dani wani kala wasu kuma anyi musu kyau tayi dariya tace jealously kawai kafito fili kace kaga hot cake ka like mata ‘Ni fa daina magana zanyi da mutane saboda haduwan mijina malik yayi murmushi Allahu yaja long pointed nose dinta yace you are funny ‘tayi murmushi ahankali yarufe idonsa har cikin zuciyarsa yaji murmushin yace nima zan saka hakorin makka “tace lahhhhh baya ma maza kyau Allah yace tau ke yaakayi yamiki kyau ta tada kansa daga kan boobs dinta tace oh ni mazane kenan?yayi shiru yana murmushi tace karka sake kwanta mun anan tau dasauri yakama hannunta yana dariya yace ai duk duniya a wajena kowa namiji ne apart from you tayi murmushi tana juya masa eyes yasaki baki yana kallonta tace to bara dai kasa hakori bayace in sha Allah aie zamuje umra bah this umrah dazaayi tayi shiru kafin tace to yace kingani I have never been there before idan mukaje wannan karon is my first time tace eyyerh Allah sarki yace bara natafi kafin ibrahim yaje yadinga spreading news nataho wajanki nabarsu da hidima aydarh tayi murmushi tace Alright kaje tare suka fito daga dakin suka fita compound din gidan anata hidima biki akayi mai sunan biki biki na nunawa a duniya bikin da naira tayi magana wajan yin shi ance ansha an zubda kudi Alhamdulilah saidai muce Allah yaba amarya da ango zaman lapia Ameen “ ummi dake kallon aydarh tace sannu baby aydarh tayi kasa da kai tace Alhamdulilah baba tace ai bata da lanbo ma nalura da tanada shi kam bikin nan da yanzu ta fice Hayyacinta laulayi ba sauki Allah yasawwake ummi tace Ameen Ameen ummi tace bara naje gida can ma akwai baki daga kuma hajajju sai inna acan suke nasu wuni baba tace tau mi yahana su zama bayan angama kidin ummi tayi yar dariya tace Wallahi bansani ba baba “mariam tashigo parlor da waya kare a kunnata halime take kira yayansu yace dr umar ke son yayi magana da ita janye wayar tayi tana tambayar aydarh ina halimen??aysha tace aie zaa tambaya ina tare kuka fita daga compound maryam tace aaaa Wallahi tare sukaje da auntie hafsa nida rabiah muka fita aydarh tace ko zaki duba dakin mom maybe sunje can tare naji tana neman wiper zata goge kwalliyanta Maryam tace bara naduba ummi tayi yar dariya tace Allah sarki uktiee ita fa baki daya yau a sukuku take tunda akace an daura auran nan dazu ma da oum namata manni ina ganin tana kuka aydarh dai tayi murmushi ahankali tamike tace bara naje wajan mom din ummi tagyada kai itama tana mikewa tace bara tace tunda dai baki sun fara ragewa itama ta sallami nata baba tamike tace bara ta bita aysha ta cigaba da zama a parlor dawaya ahannunta nata duba posting din bloggers a ig na bikin nasu sunyi trending bana wasa ba saboda biki ne akayi na manya “ bata goge makeup dinta bai ta sai kallabinta daya ja baya kadan gashinta yafito maids nata gyaran parlor dayake babu mutane vip kawai aka ajiye awurin kuma dayawansu sun tafi oum ko ganuwa batayi yau saboda hidima abby da abba duk suna can tare da manya manya kasar da wasu cikin su duk sai gobe flight dinsu zaaya tashi ‘ sallama akayi aysha ta amsa gently yakaraso cikin parlor yazauna kan sofa kanta tadago tana ganinsa tagane sa shine mc din jiya wanda already tasan shi matsayin tight din malik a school dauke kai tayi ahankali tace ina wuni ya aiki ya gajiya dazzy yayi murmushi yace Alhamdulilah kyau!tawara ido cike da miskilanci tace kyau kuma dazzy ya jinjina kai yace pretty sure tasa hannu tana rufe fuskanta yace kece kawai baki wanke kwalliyar ba why? Tace zan wanke anjima am tired for now yace daman kinada alwalla ba?ko lafiya lau akeyin alwalla dashi?tayi kasa da kai bata salla shiyasa ma bata goge kwalliyar ba shiru tayi tana dan murmushi yakama goshin saa yace sorry little I talks much right tagirgiza kai yace first of all sai kinyi hakuri dani yeah?saboda I talks much gaskia shiyasa ma nake mc and ke kuma you are not use to talk ta daiyi shiru dazzy yace without wasting much of time kinsani kinsan who am I ,kuma kafin nazo wajanki sai dana tambayi izini wajan abokina which is your biological brother ya isa dake a komai and his friend kaman yanda kika sani “Ayshatourh nib a yaro bane kema kanki nasan ba yarinya bace bantaba soyayya ba cus ban samu type dina baduk wacce kika ganmu tare ita tace tana sona bani nace mata ba aysha dai ta kallesa yace “kafin nazo yayan yafadamun bakya soyayya da kowa kuma babu wanda akayi ma alkawarin aurenki ta gyada masa kai yace tau Alhamdulilah ayshatourh idan kina sona nayi miki ina sonki da aure dasauri tayi kasa dai tana jin wani kala Wallahi ba don alkunya na musulunci ba da hausa fulani da sai tayi murmushi agabanshi mikewa tayi tahaye upstairs dagudu Wallahi bin bayanta yayi da kallo yana girgiza kai with smile on his face “ daki na farko tashige tana jingina jikin kofan ta dafe kirjinta tana sauke ajiyan zuciya kwalla yaciko idonta ga dariya a fuskanta whatttttttt itace ake ma zancan aure ahankali tace Alhamdulilah Alhamdulilah Allah na gode maka tarufe ido sai ga hawaye Wallahi batasan iyakar farincikin datake ciki ba ayanzu ita wa zata fada mawa ummi?dasauri ta girgiza kai tace kaiii no ina jin kunya wata zuciya tace ga halime da maryam ne ‘daga karshe dai kawai yankewa tayi zata fadawa Aydarh kusan ten minutes kafin tafito daga dakin ai kawai dakin aydarh tawuce babu kowa sai maryam da dr hafsa data dawo daga wurin dr faisal yanzu tunda suka shirya na wunin take wurinsa data dawo sai kuma yasake kiranta har dai tagaji gashi fa bawani labari suke bas ai labarin aiki sai kuma maganar baya so ya koma Lagos sai anyi engaged dinsu dr hafsa na kwance don tagaji Wallahi bata cika saka hills ba amma tunda aka fara bikin nan dasu suke wuni a kafan su kuma duk aikin oum ne dole sai anyi gayu aysha na shigo maryam tadinga kallonta ganin kaman she is happy tasan halin addar tasu idan tana farinciki dole sai kagani saboda haka nature dinta yake kaman batada walwala shiyasa farat daya ake fahimtar farincikinta maryam ta tashi zaune tace addah tells me mike faruwa ne dan Allah naga kaman you are happy aysha tace gulma kawai dr hafsa ta tashi zaune tac eke Sholly dan Allah fada mana minene aysha ta zauna tana yin kasa da kaii tace uhm dr hafsa tace wai uhm da miye bana son wannan abun fa maryam dake very eager taji minene tace kaii addah kiyi magana pleaseeeeeeeeee aysha tace zan fada fa dr hafsa tace tau ki fada manah aysha tace auntie faa? Maryam tace tana wurin mom fr ko na kirata ayi a gabanta aysha ta gyada kai dagudu maryam tafice bayan tasaka slippers din aydarh dake nan kofan dakin already tace hills din kafanta “ dakin rufaidarh tawuce sai datayi knocking aydarh tace come in shiga tayi aydarh tagoge nata makeup din ta warware kallabin rufaidarh ma ta chanza kayanta zuwa wani vilisco sky blue da pink riga da zane “ babu ko mai a fuskanta tayi fauuu barakallah idonta yayi ja alaman kuka tayi aydarh ta kwantar da kanta jikinta maryam ta gaishe da rufaidarh ta amsa tace sannunku maryam maryam tace sannu mom Aydarh tace yes yah mariam kina nema na?maryam tagyada kai tace ehhh dan Allah rufaidarh tace tau kuje can dakin aydarh tace tau mom zan dawo rufaidarh tagyada kai tace tohm baby son ma yaje yakawo uncle dinku yanzu zasu zo tare aydarh tace ohk ina oum fa ? Rufaidarh tace taje raka matan senate president airport nasan yanzu zata dawo akwai mutane har yanzu ba?’maryam tace ehh mom akwai sosai amma a guest side rufaidarh tace ohk ‘aydarh tace promise me bara kiyi kuka ba please tafada tana marairaicewa rufaidarh ta gyada kai fita sukayi tare dakin aydarh suka shiga ahankali aydarh tazauna Wallahi idan kana da ciki duk jikinka wani kala yake komawa “yanzu duk bata jin dadi Wallahi “tace Allah yasa lapia dai auntie miya faru dr hafsa tace ahtau shi nake tunani nima yanzu tace wai sai kinzo tafada aydarh tace please addah we are all ears shaaaaa aysha tadago tana murmushi tace it’s dazzy maryam tace yah dazzy yayi mine dr hafsa tace waye dazzy din aydarh tace kaman wannan mc din abokin sir right maryam ta jinjina kaiii tace eh eh shine dai aydarh tace miyayi ne wai aysha tarufe fuska tace yacemun yana sona maryam tayi wani ihu aydarh tayi murmushi dr hafsa tace ohhhhhhh is the year for us Allahumma bareek Alhamdulilah yah rabbi maryam tayi hugging aysha daidai halime da Rabiah sun shigo dr hafsa tafada abunda ke faruwa kowa sai murna yake cikin su aydarh tayi musu murna Wallahi taji dadi yanzu maryam kawai yarage a single kowa is token yanzu masha Allah hibba na can gidan tagaji tana wajan ummi “ dr hafsa tace duk rana daya zaayi yanzu kila aydarh tayi murmushi tamike tace mune manya so sai yanda mukayi deciding tafada tana murmushi maryam tace yes my auntie kice ma yayah don Allah next month ayi aydarh tayi dariya tace in sha Allah “.Dr usama na kallon malik yace gobe in sha Allah komai sha biyu zamu wuce in sha Allah malik yace Allah yakaimu lapia dr usama yace ko zakayi dropping dr flex a new embar yace yanada guest a can idan kadawo sai mu tafi in sha Allah malik yace Alright uncle kayi masa magana sai muwuce dr usama ya jinjina kai yace sannu son ubangiji yasaka maka da alkhairi yayi maka albarka malik yashafa kansa yace Ameen uncle Allah yabaku zaman lafiya da mom yakawo manah yan kanni next year dr usama yagyara glasses din sa yana murmushi yace maybe am your granpa yanzu tunda kamun aure aie dole malik yayi murmushi yace nooooo sorry buddy wasa nake dr usama yace nima aie murmushi dr usama yayi yabashi side hug ‘dr flex sukayi sallama da malik bayan ya ajiyesa ‘yajuya dawani irin speed yake driving din a titi babu kowa kan titin kasancewan hanya baa cika shige da fice ba “gudu yake sosai bana wasa ba ko kadan trailer batayi horn bas ai shawo corner kawai tayi malik the thing cames to him out of a sudden inalilahi waina illahil rajiun wani irin banka trailer tayiwa motansa “kyyyyyyyyyyyyyyyyyy kake ji subhanallah dawani irin sauri mai motan ya taka birki salati kawai yake ganin abunda yafaru glass din gaban motan malik yayi wani kalan damage “hankalinsa yayi tashi saboda ko dawasa bazai kawo ma ransa na cikin motar zai rayu ba bude motan yayi ganin kan malik yama langabe gefe ga jini a goshin sa “ya bata farin shadda shi hulan kansa yacire har cikin suman kanshi jini ne rudewa mutunmin yayi gani balaraban mutun a suchs condition ga motar tashi kana gani kaga kudi Wallahi rasa yanda zayayi yayi Wallahi ganin irin abunda yayi ma mai kudin nan baidawo cikin hayacin sa ba sai dayaji ringing din Expensive Iphone din malik di dasauri yadauka dr usama n eke kiran mutunmin yace mai wayan yayi hadari yanzu haka mun nufi federal medical center dashi Wallahi dr usama bai tsaya ma karasa maganar ba ya kashe wayar duk su dr ibrahim dasu abby na wurin suka tambayesa miya faru ganin duk ya gigice yafada musu Wallahi duk sun rude abby ne yayi karfin halin cewa su tafi asibitin mota biyu suka cika suka nufi asibitin, daidai sun karaso daidai ankawo malik basu sha wahala ba suka hadu aka shiga da malik accidents and emergency kowa na asibitin hankalinsu yadawo kan classy mutanan dasuka gani abba ne a rude yake magana da doctors ayi duk abunda yadace idan bazai yiyu ba abasu shi su fita daga kasar yanzu dr ibrahim da dr faisal kasa hakuri suka saida suka shiga dakin da aka kai malik sukace zasu taimaka gani suke kaman doctors din nan basu ma san abunda sukeyi ba “ shidai dr usama yazama kaman wani status tunda yayi shiru yakasa motsi babu abunda ke mashi reversing a brain irin hadarin matarsa da dansa idan abunda yafaru dasu yafaru da malik zai iya hadan zuciya ya mutu,tun dazu take jin duk wani kala Wallahi lafiya lafiya fa suke zaune amma yanzu ji take gabanta na faduwa kaman wani abu na shirin faruwa da ita har sai da Hibba ta lura tayi mata magana tace babu komai tana ganin gajiya ne kawai ‘ baba dake parlor tayi shiru bayan tagama waya da abby batasan ta inda zata fara fada musu this bad news ba inalilahi waina illahil rajiun kawai take repeating a mind dinta ga inna da hajajju sai zuba suke kaman kanya labari kuma marar kai marar kugu “ baba tamike ganin kaman zai fi sauki tafadawa oum kan ummi dakin oum tanufa oum naganinta tace ahh baba ai da kunsaka ankira ni sannu ya gajiya baba tayi murmushin karfin hali tace Alhamdulilah fatima “cikin hikima baba tayi ma oum narrating komai Wallahi oum zama tayi tabas tadafe kaiii Hankalinta yayi mugun tashi kaman dai yanda ummi zatayi a ganin baban ma oum sai tafi ummi din tadauka abun zai fi zuwa dasauki Wallahi oum komai kwance mata yayi tafita ta kwatsa maganar “ummi kaman daga sama taji zancan “lokacin su aydarh na daki rabiah tashigan musu da maganar kwata kwata aydarh bata gane ba don bata maji da kyau ba dr hafsa tayi mata alamar datayi shiru ‘inna da hajajju suka dinga ruri “dakyar aka samu baba da rufaidarh suka tsawata ma kukan duk suka a firgican suke ummi dai tayi shiru tana kallon wuri daya saboda a tunanin ta ma yarasu aka rufe musu daman tunda yamma take jin kirjinta na bugawa Wallahi ashe da dalili “baba tace su fito suje asibitin hajajju sai ihu take tana sun bani sun shiga uku “ gatan su yakare ‘oum tasa dr hafsa tariko mata aydarh suna zuwa parlor aydarh dai sai bin kowa take da kallo ganin hajajju da inna na kuka yasa gabanta yin wani mumunar faduwa har sai data rufe ido tana inalilahi waina illahil rajiun “ sai lokacin ummi tamike su maryam dai saboda aydarh baa san reacting din dazatayi bay asa suka rike kukansu amma kana kallon kowa zaka gansa so disturb karfin hali kawai ummi keyi tana daurewa amma Wallahi ji take kaman zata zube “cikin dabara ummi tafita da aydarh drivers duk sun matso da motan ummi da shiga da aydarh mota so take ta tambaya amma tama ji bakinta yayi nauyi “oum da rufaidarh sai baba suka shiga mota daya da aydarh da ummi hajajju da inna dasu aysha a dayan mota sai addua suke hibba tace yah rabbi make it easy for him yarinyar can na iya yin miscarriage tsaban shock dan Allah daman gida aka barta halime tace nima banga dalilin tahowa da ita ba Wallahi aysha tace haba dan Allah Wallahi komai yafaru da ita anja mata ne dr hafsa tace dole ne a tafi da ita Allah dai ya kyauta yabashi lafiya maryam tace ai kwara ma da akasaka matan can su biyu dayar motar Wallahi duk su zasu rudata “ suna isa asibitin aydarh dai sai faman kallon su take ummi tasake riketa suka shiga ciki “ abby ne ya tari su hajajju yace asibiti ne baa hayaniya aydarh rike hannun ummi sosai tana jiran ganin abunda ke faru bude kofan emergency akayi Doctors zagaye da gadon daaka turo malik “fashewa maryam da halime sukayi da kuka aydarh takasa bude idonta da kyau balle tayi masa kallo na biyu wani irin juya ke debanta kaman ana juyata!dakyar tace what is wrong kowa yayi shiru babu wanda ya amsata daga voice dinta kawai ya isa yasa kaji tausanyinta dakarfi tace someone should answer me here ‘abby yayi karfin halin cewa kiji daughter ki kwantar da hankalinki ganin babu wanda yayi mata bayani ga oxygen datagani ansa masa anrufe jikinsa banda fuskar sa kaman gawa wani irin jiri ya debeta tayanki jiki tafadi ummi ta zabura duk aka yo kanta jinin ne ke bin white leg dinta. Wani kalan neman wuri oum tayi ta zuba ma sarautar Allah ido sai lokacin ummi tasamu daman fashewa dawani irin kuka a rude abba yanufi reception din yakira nurses doctors din dasuka turo malik tuni sun wuce dashi x-ray room “rufaidarh da dr hafsa suka kama aydarh suka daura kan wheelchair “ aysha kam kama ummi tayi itama tana fashewa da kukan already su maryam daman kuka suke rabiah na taya su hibba dai ibrahim kama ta yayi ya zaunar da ita saboda lura da yanayin ta Wallahi abby sai dayayi regretting fadawa baba da yasan haka zasu zo tafaru amma lokacin dayakirata irin yanayin nan yashiga na karasa makama da abun yi baki daya lokacin he is not himself kara kawai yake da alkunya Wallahi cikin gaggawa nurses din suka shiga da ita labour room ummi tabi zata shiga suka dakatar da ita suka shige tunda suka zo ta lura da yanda yayi kaman andasa shi a wurin kaman hankalinsa baya jikinsa ma Wallahi rufaidarh baki daya tausayin kansu taji ita da dr usaman idan wani abu yafaru da malik ko abun dake cikin aydarh har kullun zasu ga ta sanadin su abunda yasata fashewa dawani kalan kuka wanda yasa dr usama kaman anyi hitting brain dinsa yadawo daga shock din daya tafi kaman wani wanda yazare yamike tsaye dawani kalan speed yanufeta kamata yayi suka zauna yakama hannunta fim baice mata ba “Wallahi kowa a cikinsu kana kallon sa zaka ga asalin tashin hankalin dayake ciki kwata kwata babu nutsuwa tareda su mutane sai kallonsu ake kaman t.v wasu nayi musu adduan Allah yaba wanda suka kawo lafiya wasu kuma fargabar ma tunkaro wajan su suke ganin manya mutane haka gasu kaman larabawa “ahankali iya ta mike takarasa kusa da ummi ta dafa kafadanta tace kiyi hakuri hajiya asiya dole kina cikin wani hali amma kuka baya maganin komai ke uwace addua zaayi masu Allah yabasu lafiya in sha Allah babu abu marar kyau wanda zai faru muyi musu addua maryam halime aysha ke rabiah ya isa haka ku daina magana kuka shi marar lafiya addua yake bukata ba kuka ba baba ta gyada kai tace kwarai dagaske inna tace shknn tamu takare mu kuma ya Allah ka dauki ranmu kabar audu Allah kana gani kana ji yaron mutun ne hadda rabi ubangiji Allah yabashi lafiya hajajju Allah yatai maki yarinya can da abunda ke cikinta tadafe kai tace wehuwehu dazu muna cikin murna yanzu kuma anyi manah yankan kauna baba tace ayi addua dai dan Allah kafin takarasa wajan oum tajawo ta tasa ta jikinta ta rage murya tana mata nasihar taba zuciyarta hakuri duk abunda Allah yayi shine mai kyau oum ta gyada kai daman bawai kuka take a fili ba no kukan zuci take mai ciwo “kusan 40mins tunda suka shiga da ita labour room din babu abunda aka ce musu sunyi shiru zuwa yanzu kowa da abunda yake ransa dr ibrahim da dr faisal suna can tare da doctors din kan malik wanda bayan ciwon dayaji a goshi babu wani wuri daya ji ciwo shiyasa har yanzu suna cikin dubasa x ray akaje ayi masa saboda kaman yaji ciwo a hannu dakuma baya sai numfashin sa dake tafiya yana fizga shiyasa aka masa fixing oxygen har yanzu bai san abunda akeyi akansa ba mutumin nan mai trailer tunda su abba suka karaso Wallahi gani yake kaman yagama yawo yabanke yaron

Chapter 66 of 83