Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
na jinta tayi shiru batace komai basai danna wayanta take, Aydarh dai abun inna mamaki yake bata da dariya ma,Malik yace kuma fa har auransa kika je kwana biyu ma kikayi a can, inna tayi mitsi mitsi da ido tace tau gaskia namanta sa,malik yayi murmushi yace tunda kin manta sa ai shknn sai na mayar masa da sakon,inna tace sako yabaka daman? Malik ya jinjina kai yace eh tace shi ibrahin din nidai daman nasan Wallahi iya ce tahana sa zuwa waje na tunda yayi aure bai zo ba balle yakawo mun matar nagani daman ai ba tsoron Allah gareta ba,dayake ba lami bace, uwarta Allah yajiqanta, Malik yace kingane sa yanzu kenan?tace nagane sa miya baka ka kawo man?malik yace ai sakon magana ne, inna ta bude baki tana kallansa yace cewa yayi kiyi hakuri karki ga bai zo ba aiki ne yayi masa yawa amma zai zo kawo maki amaryan ki gani,inna ta tsuke baki tace daman zuwa yake gidana idan ma zuwan yake ai bana arziki bane,malik dai yayi shiru yana sauraron inna tace tau nidai ba ruwana ka tashi muje ciki ka karbi kwadonka, ka dau matarka kuyi gaba dare yayi kar ace man tsohuwar banza ina ganin abun magana bana yi malik yace tau,ta mike yabita har dakin,aydarh takalli dr hafsa tayi murmushi tace inna drama queen,dr hafsa tace ai shi yafita dayake biyeta kinji wai batasan Doctor ibrahim ba ,Aydarh tayi murmushi tace bata gane sa bane dr hafsa tace baki san matar nan ba,fitowa yayi da samiira a hannunsa wacce inna ta zuba masa kwadon yakalli dr hafsa yace dr sai dasafe,mungode sosai dr hafsa tace tau yallabai Allah yabamu alkhairi aydarh ta mike tace bye auntie,dr hafsa tace sai dasafe aydarh ku gaida gida,har bakin kofa ta rakasu. Ya dinga kallonta kafin Yace ayi nayi tunani bige ta zakiyi ,Aydarh ta kallesa kafin ta tabe baki tace to ni miye ruwana da ita?ai we are not mates malik yayi murmushi yace kuma gaskia ne,tayi gaba bata ce masa komai bay ace to shi zogalan fa?tace ni nakoshi,yace dawo nan sai kinci kaman zatayi kuka tace Allah na koshi fa, yayi shiru bai sake magana ba kawai yawuce kitchen spoons biyu ya dauko sai bowl lokacin daya dawo parlor, bata nan tana bedroom,bedroom din ya shiga yasameta zaune a katifa ta cire hulan ta tana kokarin sausata ribbon dinta, yayi sallama ta amsa yace yaushe zaki kara kitson? Tace ai auntie kullun tanada aiki yace ita matan Doctor fa? Tace wa wai auntie hibba maybe bata iya ba yayi shiru bai ce komai ba ya bude samiiraa ya zuba zogalan a bowl ta kallesa ta langabar da kai tace eyyerh nakoshi fa sir ,yace u must it idan kuma bahaka ba kinsan sauran tace miye sauran to? Yace sai na kalli nan yafada yana nuna mata direction din boobs dinta dasauri tasa kanta tsakanin laps dinta kafin, tace Allah ni dai ka dainaaaaa babu kyau faaaaaa yarda take jan maganan Allah saura kadan yayi loosing amma yayi controlling kansa,yace miye babu kyau din tace abunda kace din still bata dago kanta ba, yace mina ce din ?tace maganan fa dakayi yanzu yace ai ni babu maganan danayi “tace ka fa sani sir “yace auu haba ashe babu kyau ni ai bansani ba, tace Allah kasani yace ohh idan miji yaga matarsa shine babu kyau?tace ai babu kyau namiji na kallon mace nidai dan Allah ka fita maganan nasani kunya yace babu idan zanje sai kin gayamun wanda ya gaya miki,har yanzu kanta na a cinya tace Allah oum ta gaya man auntie rufaidanmu ma haka ta fada abba ma baya san ina magana da maza ko a can daman ai ni bana magana da mutane ,yarda take maganan in a very childish way “yasa shi fahimtan abunda take fadin hakan bakaramin burgesa yayi bas hi dai Allah yakashe yabasa kawai Wallahi daace zai ga hajajju da sai yarasa abunda zai mata kyauta dashi yah rabbil alameen,yafada kasa kasa,yace dago kiji tau tace ina ji ahaka yace sai fa kin dago,kunyan hada ido take dashi shiyasa taki dagowa ahankali ta dago kanta amma takasa hadda ido da shi ta sukunyan da kanta,yace oum da abba suna da gaskia amma ai banda mata miji ke babu duk kallo daya da zan ma wurin lada zaa baki dasauri tadago kai suka hada ido tayi saurin yin kasa da kan kuma murmushi yayi yace kina gani ba da gaske bane?ta girgiza kai tace ah’ah fa ranan a school su maman noor duk suna fada nidai Allah babu ruwana kunya nake,yake ohh really tace kaga ai shi aure sai idan kana son mutun ba?ya gyada kai amma sai yaji duk wani kala da tayi magana “tace to kuma ai baka son anima bana sonka,kaga ai ba aure bane “Wallahi ji yayi har zuciyansa na neman chanza direction gabansa yadinga buguwa, bai san dalili ba amma bai ji dadin last statement dinta ba “yama kasa ce mata komai saboda ya lura babu komai a ranta batasan komai ba an cuce rayuwanta domin wani yaron ma yafita sanin rayuwa sai yanzu yake tunanin akwai hikiman hadin auran nasu,tambayoyi fal a ransa wanda sai ya nutsu zai yi tunanin amsan su, daurewa yayi ya jinjina kai yace hakane “shiyasa ma zan aure Ramlah ita tunda tana sona,aydarh tadago kai ta zuba masa waennan idonta nata wanda kyawun su ke neman zautasa,tace Allah bazaka aure ta ba yawara ido yace why ?she is my type ai,tace Wallahi she is not,yace whatever hajia tunda tana sona zan aureta nidai tace to Allah ni bazaka aureta ba yace tau ke miye ruwanki da wacce zan aura ne? Tace ai am your only family anan kuma tunda su abba basa son mu sunyi disowning namu kaga u have nobody except me and me too I have nobody except you, yace ki daina cewa haka sona son mu sosai manah Sosai fa kawai dai ko nine a shoe dinsu haka zanyi ai kinsa girman laifin dasuke tunanin munyi kinga ba kaman abbanki it’s a disgrace to him idan akai finding out maganan kinga kowa yasan sa shiyasa yayi using right way, har tafara hawayen sarkin kuka kenan,tace no ai they have to investigate before doing suchs amma babu wanda ya tambayeni kawa….kawai suka yi mun aure tafada tana sakin wani kuka bakaramin tausayi tabasa ba hakanan yaji shima kaman zaiyi kuka,kansa kawai yamaida wani direction yana sauraron yarda take kukan baya son hanata domin bai san girman nauyin abunda ke a zuciyanta ba,can ta saurara tana sauke ajiyan zuciya yajuyu yace stop crying like you will hurt your self sturbborn bea ta turo baki tace nidai am not sturbborn,yace nagaya miki bansan ma sunan da zan kiraki ba amma ai kinfi sturbborn, ta turo baki tace ai kaine sturbborn tunda bazaka ji magana na ba, malik yashafa kai yace nagaya miki auranta zanyi muci kar yayi sanyi yafada yana kai spoon daya na zogalan baki kwata kwata yanemi nutsuwan sa ya rasa maganan dayayi ce yasata daga kai tace to ga auntie ka aureta itama manah malik ya dinga kallonta ko kiftawa babu baiyi tunanin zata fadi hakan ba, ganin yana kallonta yasa tace “kaga auntie she is beautiful and decent kuma she is wise enough, kuma she is well educated,amma wannan babu dayan dake da take dashi,malik was very speechless yama rasa ta ina zai fara magana yayi shiru dai,tace sir”kayi shiru ko ba ka son auntie?yace eh bana sonta ita dai Ramlah nake so ,Aydarh tace kama fa daina wahalan da ita nidai Allah bazaka aureta ba,yace nikuma sai na aureta tace zamu gani to”yace let’s eat babu wanda yasake magana cikinsu ,tana koshi ta fidda hannunta ta mike bai ce komai ta fice takawo masa ruwa kafin ta shiga toilet tayi brush ta fito,yasan brush tai tazo can karshan katifan ta zauna shima gamawa yayi ya kwashe kayan yayi kitchen dasu sai dayayi brush shima kafin yadawo bedroom din ta dinga kallonsa ganin hadda kayan shimfidan sa a hannu “can dai tace bedsheet din zan sake maka? Ya girgiza kai tace to a ina zaka kwanta yanuna matakan carpet din bedroom din yace anan, tabude ido tace anan kuma can miya faru?yace sanyi “batace komai yayi shimfidansa ya kwanta duk taji ta a takure karshan katifan ta kwanta tajuya masa baya, shima kwanciya yayi ya lumshe ido cikin few minutes bacci yayi gaba dasu biyun dukka. A cikin bacci ta dinga jin alaman maran ta nadan daman tun kafin ta kwanta taji kafanta da wrist sun rike sai taji tunanin maybe stress ne,daman tun ranan daya ce mata ko ta manta yau saura kwana biyar cramps dinta take lissafi dan tuna mata yayi duk bata mance azaban datake sha ,yau ne cikon na biyar din daidai,tun tana daurewa dan tayi lamo kan katifan tana sauraron ikon Allah har takasa ta tashi zaune “domin ciwon yafara gigita ta, hawaye ke bin kuncinta kadan kadan, kafin kuma bala’In ciwon yasa ta gangaro kasa sai juye juye ta kasancewan sunyi nisa da juna ko motsin ta bai jiba, ahankali tarike maran ta rarrafo inda yake “tana kaiwa nan ta fadi kusa dashi ,ji yayi kaman kukanta yayi tunanin ko mafarkin ta dayake yi ne amma ina ita din dai ce azahiri ahankali yabude idonsa ya mike zaune ganinta kwance sai juya kai take a gefensa dawani irin sauri yasa hannu ya kamo ta ya runguma a chest dinsa hankalinsa a mugun tashe yake tambayar ta miya faru dakyar tace “wayyo Allah zan mutu sir nidai kasiyo alluran marana wayyo Allah,malik daya gama fahimtar miya sameta wayar sa ya lalluba yaji ta gefensa time ya duba yaga 3:10 na dare yasan yanzu babu pharmacy dake a bude,hankalin ya tashi, ga yarda take kuka tana juye juye kasan she is in pain, daf yadauke ta ya zauna kan katifan Still tana jikinsa sai wata irin kyamar take ga zufa, addua kawai yake tofa mata domin maganin ma nata yakare, kusan ten minutes suna ahaka kafin yamike ya ajiye ta aikam tarike sa gam bata masan abunda takeyi ba ahankali yasa hannunsa ya cire hannunta yace bara naje magani zan kawo maki,kitchen yashiga ya daura ruwan zafi sai Lipton daya saka tsayawa yayi har yatafasa kafin ya juye a cup ya sa sugar kadan,addua ya tofa a cikin shayin,kafin yakoma bedroom din yarda yabata haka yasameta sai juye juye take,cup din hannunsa ya ajiye kafin yazauna kusa da ita ya dago ta yasa a jikinsa, kafin ya dauko cup din cike da lallashi yace “sorry cuddle bug you will be fine kinji kiyi hakuri kisha shayin yanzu,koina na jikinta rawa yake, bata ma iya ko daga hannunta, yasa hannunsa yakara gyara mata zama a kirjinsa yarda zai iya bata shayin kafin yakai cup din bakin ta yace ki sha zaki ji sauki kinji darl zaki ji sauki in sha Allah yawwa good girl bude bakin yarinya kirki ahaka har yasamu ta bude bakin yafara bata shayin kadan kadan take sha har tasa kusan rabin cup kafin ya ajiye yasake gyara mata zama kwanciya Still tana jikinsa ai kaman jira take ta dinga kwara musu amai,kaman zata amayo kayan jikinta “ai kam hankalinsa yasake tashi gashi dare ne saboda ya lura nata cramps din yayi worst din ba allura b abaya jin magani,har sai da ta gama kafin ya dauke ta daf yawuce toilet ya zaunan da ita kan white plastic chair din dake toilet din kafin yasa hannu yabude zip din bubu gown din, yacire mata ita tass daga ita sai bra ya barta da pant sai undie,kafin yasa rigan a bucket towel yasa ya goge mata jikinta har kan boobs din bai taba jin rahama a rayuwarsa ba irin yau da bama hannu yasaka baa aaaa towel yasaka kuma duk da haka akwai bra sai dai kusan boobs din duk half a waje suke shidai bai taba ganin abu mai kyau ba irin boobs dinta,kyaun su na kashesa “duk abunda yake sam bata ma sani ba abunda yadameta ya dameta sai da goge mata jikin tass ya wanke mata bakinta kafin shima ya cire shirt din jikinsa yasaka a bucket din domin duk ta amayar da ita hannunsa yawanke kafin ya dauketa daf skin dinsu ya hadu wuri saboda shima babu singlet a jikinsa, kan shimfidarsa ya kwantar da ita ahankali yana rufa mata duvet ganin yarda take shivering alaman tana jin sanyi,bedsheet din katifan ya kwashe yaje yasaka a wani bucket kafin ya rufe bayin yadawo cikin wardrobe ya dauko dayan ya shimfida , dauko ta yayi Still babu riga a jikinta, ya kwantar da it akan katifan shima ya kwanta ya rufa musu bargo,yarda take hakan daga ita sai bra yasa kata a jikinsa shikam babu riga a jikinsa fatansu da tahadu jikinsu very warm daman can aydarh warm skin ne da ta, hakan bakaramin taimaka mata yayi ba yarda tashige jikinsa sai kayi tunanin ance zai gudu yabarta ita daya a kano,yarda yakeji wani irin precious abu na bin jikinsa kaman kar su tashi su dawama anan,tamanna mata kirjinta a chest dinsa da gashi mai wani irin kyau ke a kwance tasa hannunta ta rike sa sosai,sai sauke ajiyan zuciya yake ita dai aydarh bawai tasan duniyan da ake bane, hannu yasa bayanta yana shafawa alaman lallashi sai zagaye bra din nata yake da hannunsa a bayanta, wata irin mika tayi tana sake rike sa saboda murdawa da maran tayi mata shima sake rungumuta yayi “yana tofa mata addua ,addua ma da kyar yakeyi saboda bakaramin kokari yayi ba, Ahankali ta daura fuskan ta a neck dinsa tarasa inda zata s kanta azaban ciwo ya isheta, yah hayyu yah qayyum yafurta jin yarinyar nan zata hallaka shi, dagota yayi yakwantar da kanta a pillow ,sai kallonta yake ko kiftawa babu, ji tayi kaman ana kara mata ciwon tasa hannu kawai tasake jawosa ya kifu kanta don bata masan mi take bai ta dai kawai tasan tanaji relief daya daga kuma masifan ciwon kaman kara price tayi, inalilahi waina illahil rajiun kawai yake maimaita da addua saboda ai shima kar ta jawo masa nasa ciwon baya fata domin ciwonta bakomai bane kan nasa,daga ta yayi saboda yasan yayi mata nauyi ya kwanta kafin yasata a jiki, shafa gashinta yake yana karanto mata addua dahaka yafara jin saukan ajiyan zuciyanta amman tafara bacci hamdala yayi kafin. Daga masallaci bai dawo gida ba kasa ya dinga takawa har anguwan dake kusa dasu nan ya tambaya aka gaya masa ana bude pharmacies dawuri yayi saa kam lokacin dayaje ya tarar dawani a bude, yana shiga yafadi kalan alluran da maganin aka dauko masa,duk da tana pads amma sai dayakara siyan mata babba gudu, yakalli inda aka jera pants hadda pants suke siyarwa”baya da isason kudi ga yana son siyan mata fruits duk da haka sai yasaka aka bashi pants din masu kyau guda biyu yana adduan Allah yasa zasuyi mata bill aka masa yayi payment yawuce har yanzu garin bai karasa waye ba shiyasa bai samu keke ba,sai kasan yasake takowa har gida,yarda yabarta haka yadawo ya tarar da ita “bacci datake daka ganshi kasan baccin wahala ne da ciwo, sai sauke ajiyan zuciya take,yadinga kallonta ko dauke ido babu daman ance kowane bawa da kaddarar shi shidai itace tashi idan yana ganinta ji yake duk duniya babu abunda yafiye masa haka baya son ranan taza guje masa duk yasan da zaran komai ya daidai ta dakyar ne a cigaba da barin sa da ita mahaifinta bazai taba masa wannan alfarmar ba hannunsa yatura cikin suma kafin ya ajiye kayan hannunsa ya wuce kitchen ruwan ya daura yasaka lipton tsayawa yayi yatafasa kafin yajuye a flask yakoma,lokacin daya shiga sai mutsu mutsu take alaman ta farka azaban ciwon na damunta,karasawa yayi kusa da ita ahankali yabude fuskanta yaga idonta bude tana kukan marar kara, ita kawai tasan azaban da take sha,kallonsa tayi sai taji wani irin masifan rauni, kawai tafashe masa da kuka, kafin tasa hannu tarike hannunsa bakaramin tausai tabasa ba,Ahankali ya daura kansa anata,hannunsa yasa yana murza nata hannu, yace shshsh ya isa muje kiyi wanka sai nayi miki alluran kinji cuddle bug” ta gyada masa kai yaye duvet din yayi yasa hannunsa a wrist dinta yakama ta wani irin abu yaji a jikinsa jin fatar ta very soft and warm kaman kar yasaketa “sai yanzu ta lura da jikinta, babu kaya daga ita sai brassiere da undie “ kasa tayi da kanta bata da karfin cewa zata saka kai kawai ta boye fuskan ta a kirjinsa, yalura da abunda take nufi baice komai ba har suka shiga toilet din ta zauna a kujera, tayi stain undie da pant ruwan zafi yahada mata ita dai kanta nakasa shima yayi avoiding kallon nata saboda shagala yake shidai Wallahi, yana gama hadda mata yafita yakoma bedroom din , inners din takarasa cirewa kaifin tafara wankan.shima katifan ya gyara babu stain akan bedsheet din kawai yabarsa ya gyara katifan kafin ya kintsa da dakin ya dauko broom yayi sweaping bai yi mopping bas ai freshner daya saka, ya daidaita gudun fankar,bedroom din kitchen yashiga yahada mata tea yadawo dashi lokacin tafito ahankali take tafiya tea din ya ajiye yakarasa inda take yakamo ta,ya zaunan da ita kan katifa yamika mata shayin “ girgiza masa kai tayi ahankali tace nakoshi “yace ki daure ki sha sai nayi miki alluran ko bakya son ciwon ya warke? Tayi shiru kafin ya dinga bata shayin tana karba kusa half cup tasha kafin tace masa “amai “ shayin ya ajiye yabude ledan daya dawo da ita yahada alluran ya kwantar da ita duk da ciwon sai da tace kar kayi mun mai zafi “ yayi murmushi yace Alright ma’am towel din yadaga, yayi mata alluran kunyar duk duniya tagama hawanta,tarasa inda zata sa kanta saboda kunya,tace to kafita zan saka kaya yace tau bara nashiga toilet din na wanke wanke kayan ga ruwa nan sai ki sha drug din kwara daya ta gyada masa kai bathroom din yashiga yafara wanke kayan data bata jiya,murmushi yayi ganin tawanke inners dinta sai dayagama wanke har bedsheet din kafin ya wanke toilet din yafito hannunsa rike da bucket,pads din daya siyo mata yanzu tayi amfani pants din dai ke bata taba ba tasaka riga kafin tadawo kan katifan ta kwanta ta rufe har kanta few minutes bacci ya dauketa, kallonta yayi yaga alaman bacci tayi yafita backyard din yashanya rigan ta dana sh isai bedsheet din, already ta shan inners dinta toilet daman nan suke shan inners dinsu daga shi har ita basa fitowa waje su shanya, sai da ya gyara parlor yayi moping kafin ya shiga kitchen din ya gyara shi, shima sauran ruwan lipton din daya tafasa mata, shima yahada tea din yahada dawani bread yasha,few plates da cups kawai ke baa wanke ba ya wanke su kafin yafito anan parlor ya kwanta kan carpet,kafin bacci yadaukesa.Yace ya jikin? Tace yayi sauki yace sannu tace yawwa daga haka babu wanda yasake magana cikinsu can yace ko na kara maki slices din apple din? Ta girgiza masa kai tace ah’ah nakoshi yace baki sha fruits din dayawa ba fa hajia tace anjima zan sha,yace har yanzu kina jin ciwon? Ta gyada masa kai tace erh amma kadan kadan yace sannu zai daina kinji ta gyada masa kai.Har sai dayayi shiru kafin yace tau shi waccan dr yaushe zai zo kasar dr ibrahim yace gaskia ban dai sani ba amma dr Faisal din yace ba maganar zuwansa bane ba komai zaa iya yinsa ta cellular, malik yace tau Allah yataimaka ibrahim,dr ibrahim yace Ameen in sha Allah zaa dace malik yayi murmushi yace tau Allah yasa dr ibrahim yace Ameen kafin malik yace ya wajan amarya yace lafiya lau ai danace nan zanzo shine wai zata biyoni nace tayi hakuri akwai inda zan wuce ba nan kai bas ai tabani sako nakawo madam malik yace Allah sarki dr ibrahim yace banji motsinta bak o tana gidan inna ?malik ya girgiza kai yace aaaaa tana ciki bata jin dadine dr ibrahim yace subhanallah Allah yasawwake malik yace Ameen,kafin yamike yace bara na kirata sai ku gaisa dr ibrahim yace da kabarta malik yace aaaaaa kafin yashiga bedroom din tana zaune apple din take sha kallonta yake ko dauke ido babu she looks very good tayi parking hair dinta can keya kanta babu hula wahalan jiya datasha yasata dan fadawa sai wani glow datakara yace ki saka hijab zaku gaisa da Doctor yana parlor kafin yajuya yafita “hijab din tasaka,tafito parlor walking very slow irin na wanda yatashi daga ciwon nan amma sai ka rantse tsaban aji ne da gayu,kusa da malik ta zaune kafin tace ina wuni Doctor ya auntie hibba? Dr ibrahim na murmushi yace lafiya lau madam ya jikin? Tace Alhamdulilah yace masha Allah Allah yakarasa sauki tace Ameen kafin tasake cewa Auntie hibban fa? Dr ibrahim yace tana lafiya tana gaishe ki ga wannan tace nako maki, Aydarh ta karba tace to nagode sosai a gaishe ta, dr ibrahim yace in sha Allah daga haka ta mike da ledan ahannun ta koma bedroom din duk tasakar wa malik kamshin jikinta,dr ibrahim yamike yace yallabai bara nawuce komai ke nan yace zai turo sai ka duba Whatsapp dinka kawai nayi maka sharing ka cike da kanka malik yace tau shknn, dr ibrahim yace ni zan wuce nabarka karasa jinyar yafada yana wani dariyan tsokana malik ya girgiza kai yace Allah yashirya ka ibrahim har bakin kofa yarakasa kafin dr ibrahim yace wai yallabai ya wajan Ramlah ?’malik yayi murmushi yace ana sha drama ai,dr ibrahim yayi dariya yace nan kusa zaka sha mamaki ai, malik yashafa kansa yace tau Allah yasa sallama sukayi dr ibrahim yawuce shikuma yadawo cikin gida,yana shigowa ya rufe parlor yawuce bedroom tana jin karan kofa tayi saurin boye abunda hibba ta aiko mata dashi ita bata san sauran batayi amfani dasu ba balle waennan, kuma kunya take malik yagani batasan yama ga na wardrobe din bas ai dai ya dinga mamakin ina aka samu so can tunaninsa yabasa matan dr ibrahim din, karasa shigowa yayi yazauna kan carpet yasa hannu ya dauke slice daya na apple yasa baki yana sha yarda yake shan apple din take kallo komai nasa a natse, he is real definition of decent can yadago yace shi sakon ba zaa raba damu ba hajiya “ta turo baki tace ah’ah fa,yace rowa ba kyau dai ,tayi shiru kafin tace yatafi? Yace eh tace tau yaushe zaka kaini can gidan? Yace sai Monday kinga gobe da jibi duk akwai islamiya ta gyada kai,kafin tace Allah yakaimu yace Ameen ,kafin yace what will I prepared for dinner hajiya?tace ai tare zamuyi yace kinji sauki net ace erh yace alluran ba zafi ba?ta gyada kai tace babu yace ai nayi tunanin technicians kawai suka iya allura,ta turo masa baki tace kaidin ma dan kasamu na yarda kamun zaka wani dinga daga shoulder yayi murmushi yace sorry ma,yayi shiru kafin yayi breaking silent din su yace,anjima ma zan fita so, ko gidan inna zan kaiki ki zauna ne? Tayi shiru kafin tace ina zakaje?yace zance ta gyara zamanta “ tace zance fira?ta gyada kai tahade rai tace ina?yace kofan gida manah tace kofan gidan ina?yace let’s cut the story wajan Ramlah “ta kallesa kafin ta dauke kai tace babu gidan innan da zani kai ma babu inda zaka ya wara ido yace tau saboda mi?tace saboda hakanan babu inda zaka fita kuma ma har yanzu Cikina ciwo yake kaman zan mutu nake ji ,yawara ido yace amma dazu kika gama cemun yadaina tace to ya dawo yanzu tafada tana juyan da kanta yace kinga relax ni ai bawani abu nace ba ,bakya son naje ne?ta gyada masa kai yace tau shknn bazanje ba “tayi smile kafin taja cheeks dinsa tace good boy,” yah rabbi “wannan yarinyar na neman zauta ma ummi shi ,bai ce komai ba ta dauke hannunta tace mi zakayi dinner dashi? Ni am okay fruits din sun isa yace nima tace yanzu karfe nawa ya duba wayansa yace mata

Chapter 28 of 83