Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
tace aaaa sadyyy batayi shiru ba tasake cewa a yola kuke ba?Aydarh ta gyada mata kai kawai,dr hafsa taga tambayoyin nayin yawa tace ki kira wata cikin su sai tayi mun ni ita kiyi mata kawai,sadyyy tajuya tace tau shknn bara nakira tunda ke baki ne kawai ba? Dr hafsa tace eh baki kawai sai mun retouch itakuma wash kawai zaa mata sai steaming baki daya sadyyy tace tau shknn,wasu hadaddun leaf sadyyy ta zanawa aydarh a hannu yah rabbil alameen yayi masifan kyau yayi endless kyau masha Allah kadan kadan akayi black henna kasancewan ta fara bakaramin zama lallen yayi hannun ba ga yaji kayan hadi ya kara baki har wani shine shine yake, ledan jan aka bude shima yafara. Dr ibrahim yace tau ka kira ta sai tabude data koh? Malik yace okay kafin yayi dialing number dr hafsa tana daga tayi sallama ya amsa kafin yayi kasa da murya yace kunna data ki ya kashe wayan wayan tabi da kallo kafin ta kalli aydarh sai tajawo ta kunna data kafin taga number dr ibrahim na kiranta vedio call accepting tayi tana mamaki vedio call kuma dr ibrahim , Malik tagani zaune kan katifan Wallahi zatin shi kyau kwarjini nutsuwa da kamala har a cikin waya masun bayana ba a fili kawai ba da sauri ta mika aydarh da aka cire ma lalle hannu daya wayar karba tayi tana ma dr hafsa alama dawaye murya can kasa dr hafsa tayi murmushi kafin tace yallabai “bin screen din wayan tayi da kallo shima ita yake kallo ganin yarda aka gyara mata gashi lumshi ido yayi kafin ya bude yana tasbihi wani irin kyau yaga an kara mata,kanta kasa kafin murya can kasa tace ina wuni sir? Bai amsa mata bas ai cewa yayi angama ne? Ta girgiza masa kai yayi shiru yana kallon yarda take wani dauke ido wani cute smile yayi yashafa hadaddan kwantatcan bread din yasa cikin ransa yace sturbborn bea very cute very demure “cuddle bug” yasamu kansa dafada ahankali a fili bai ma san yafadi ba itama bataji ba, ahankali yace the hair looks good “ ta dago idonta ahankali tace thanks kafin cike da tsokana yawani hade rai yace what about the henna shi ban gani ba? Yace barsa ma no Need Ramlah ma tace mun zataje lalle naga nata,aydarh ta hade rai kafin tace sai ka kirata ta nuna ma “ malik yace right now ma yace sai anjima ‘aydarh cike da tsiwa tace kar ka kashe fa yace tau mi zanyi maki “kaman zatayi kuka tace ai ni lallan zan nuna ma koooooooooo ,kaman wani witch haka yasaki baki yana kallonta,hannu ta daga ta nuna masa yah rabbi ya furta ahankali yana masifan son lalle amma bai taba ganin lalle mai kyau irin wannan ba kallon ahannu yake ko kiftwa babu kafin ta janye ta mayar da wayar dayan ta daga masa hannu ajiyan zuciya yasauki bai sake magana ba itama tayi shiru shidai sai kallon lallan yake can taji shiru tace are you Still there? Tayi tunanin ma network ne yayi failing kafin malik yace sure anyi a kafan tau? Ta gyada masa kai kafin ta mayarda camera back kafan yasha lalle tun da aka wanke yayi wani irin maroon mai kyau kafan tsaban kyau da tsabtan shi Kamar ka zuba ice cream ka lashe a kafan flowers ne akayi manya masu azaban kyau tana gama nuna masa ta maido camera gaba kafin fuskan nan ba wasa tace,kuma karka kirata Allah,yace as you wish your majesty “tayi wani smile wanda saura kadan malik yayi loosing cike da yarinta tace Good boy,malik ma yayi murmushi ta dinga kallonsa dan Wallahi yi yayi kamar abba “bata masan tana kallonsa din ba Sai da yace hey kafin tayi saurin dauke idonta tace bye “shima yace bye sturbborn bea tahade rai kaman zatayi kuka tace Wallahi bani ba “malik bai ce komai ba ya kashe kiran “ dr hafsa tayi murmushi tace kinga yarda kikayi kyau kam,je kid uba mirror,aydarh tayi murmushi tace thanks auntie dr hafsa tace don’t mention yallabai yace yayi kyau ba?aydarh ta gyada kai tace erh fa yace yayi kyau sai kuma ta bata rai dr hafsa tasaki baki tana kallonta kafin tace what? Wai fa shi yace zai kirata ta nuna masa taje lalle itama,dr hafsa tace ita wa? Aydarh tace I didn’t even know her name ma self,dr hafsa tace ohh Ramlah wai? Aydarh tace erh ita,dr hafsa ta girgiza kai tace don’t bother your self wasa yake bata ma da Ko number sa idan ma taje lalle ai bazaiyi fice a hannunta ba balle har wani yagani so wasa ma yake ita dai aydarh tayi shiru tana kallon dr hafsa , sadyyy tace hafsa ki wanke naki duk yayi dr hafsa tace tau, yayi kyau masha Allah na dr hafsa ma,sadyyy ta kalli aydarh tace tun kafin goben har an nuna masa ohhni aydarh,aydarh tarufe fuskan ta da hijab tana dariya kasa kasa dr hafsa ta tambayi bill din sadyyy tace aaaa bazata karba ba babu yarda basuyi da ita tace kyauta ne Wallahi dr hafsa tace thanks kawata Allah yabar zumunci sadyyy tace amen “ aydarh tace thank you auntie, sadyyy tayi murmushi tace you are welcome dear “ Amma ki gayawa yallabai na biyo sa bashi idan kika tashi dawowa nima irin wannan dubai perfume din nakeso na jikinki aydarh tayi murmushi ta lura sadyyy na son wasa kafin tace in sha Allah “dr hafsa tace tau wannan kamata yayi kawai kice mata perfume dinta ya hadu miye sunansa sadyyy tace wooooo kawata ina ni ina iya siyansa dr hafsa tace kya ji dashi dai,sadyyy takara cewa hilis din nan har yanzu fa kun hanna ayi manah imaginations dinsa, aydarh tace eyyerh daman kaman bashi dayawa kaman only 2print ne kuma code 1 oum tasa akayi, sadyyy tace Allah sarki amma sunyi kyau amma dan Allah mamanki keda campany right aydarh ta gyada kai, sadyyy tace Allah yataimaka nagode sosai ku gaida gida sosai sukayi bankwana har bakin hanya ta rakasu she even thinks ko da mota suka zo sai taga sun samun keke ita dai mamaki yak’I barin rayuwarta. Kasancewan daurin auran safe yasa su tashi da wuri saboda da an daura zasu wuce, koi na cike da Jama ‘a anata hidima dr ibrahim kau murna kaman zai daka kan baby, malik dai sai kallon ikon Allah yake wajan dr ibrahim ganin yakasa zaune yakasa tsaye hibba kam tasha kira kaman irin an daura auran nan,malik yagaji yace wai bazaka rabu da yarinya nan tayi hidiman gabanta? Dr ibrahim yace baza ka gane bane am eager wllh malik,tsaf malik ya fahimce abunda yake nufi girgiza kai kawai yayi yacigaba da shirin sa, time din daurin auran ya kusa duk sun shirya,Duk tsarki ya tabbata ga ubangijin dayayi ruwa da iska sammai da kassai yakuma hallice wannan nagartaciyar tsabtaciyar hallita Allahu akbar irin kyaun da malik yayi a yau sai kayi tunani yaron president din qatar ne (mijin fatiee in sha Allah😂😌)yayi wani irin Kyau mai fizga hulan tayi matukan karbansa suman kansa dake nan kamar na larabawa Ko indians ta cika d hulan wani mad black shade yakafa a idonshi bai kai dasa babbar rigar ba amma irin kyau dayayi ina ma ace ummi da abby na kusa suka irin abunda yazo dunia ta silan su ,shi kansa dr ibrahim sai daya tsaya ya karewa malik kallo kafin ya girgiza kai yana murmushi Ahankali cike da yabo ya dauko wani ubansu designer turare yabude yafesawa malik din ahankali kafin yace dole sai nayiwa aydarh hotonka saboda irin wannan kyau will never go in vein yau dai maybe daga ranar daurin auranku sai yau kayi irin wannan kyaun malik yayi murmushi kafin yace funny you muce time na wucewa.A yau dunbin mutane suka shaida daurin aura dr ibrahim da matarsa hibbatullahi,side hug malik yabashi tareda shaking hannunsa kafin yace congratulations buddy may yours be among the best dr ibrahim da bakinsa yak’I rufawa yace thanks malik Allah yasaka maka da alkhairi Allah yabamu zaman lafiya mu da matayan mu baki daya malik yace Ameen kafin su shiga da amsa yan murna. Duk wasu preparations an gama su hakan yasa babu bata lokaci malik,da dr ibrahim suka taho tareda amarya hibba babu dan rakiya ko daya saboda baban hibban daya hana yace can gidane wajan yan uwa zata shiga ai. Dr hafsa tace sai yadawo ai suna hanya yanzu ba?aydarh ta gyada kai tace erh,dr hafsa tace amma kinyi kokari da kikaje ke daya “aydarh tayi murmushi tace daman zan iya fa “ dr hafsa tace ai naga bakya fita ne shiyasa, yanzu abinci kike masa?aydarh ta gyada kai tace ai na ma kusa fruits kawai yarage nayi slicing,dr hafsa tace sannu aydarh tayi shiru kafin tace auntie ice nakeso please dr hafsa tace tau shknn bara yanzu idan nafita sai nazo maki dashi aydarh tace to nagode,kitchen ta koma kafin ta juye fried rice din da tayi gabanta nata faduwa Allah yasa tay isai gashi dr hafsa tace mata tunda ga kofan part din take jin kamshin ga taci kadan taji yayi mugun dadi. Dr hafsa tace gashi zata isa ba? Aydarh ta gyada kai tace naga daya ma kawai yasa a ranan, Dr hafsa tace tau shknn ,fasa ice din tayi kafin ta saka cikin fruit din data yanka ta rufe,abinci tayi serving dr hafsa da fruits salad din,dr hafsa tadinga binta da kallo tace wai aydarh bakya gajiya ne? Naga dai wannan abinci na mijinki ne amma kuma zaki zuba mun ‘aydarh na wasa hannunta kanta kasa ta girgiza kai tace ah’ah fa auntie ai nayi dayawa ma, dr hafsa tayi murmushi tace tau hala ke bazaki ci bako sai yadawo zakuci tare? Saboda nasan irin missing girkin nan naki dayayi zai yi wuya a karasa cin abinci ba a gado ba,takarasa tana dariya duk da aydarh bata fahimce abunda dr hafsa tace ba amma sai taji wani irin kunya har tasa tafin hannunta ta rufe fuskanta kafin cike da shagwaba kaman irin zatayi kuka tace Allah ah’ah,dr hafsa taci gaba da cin abincinta ta girgiza kai tace tau nidai akwai pain reliever a wurina saboda dai kwana hudu ba wasa ba “ba kaman kedin nan daya ajiyeki ,tace stopppppp please auntie takarasa kaman zatayi kuka duk wani irin kunya takeji daman yau abunda aka wuni koya musu kenan a islamiya har idan malamin yafadi wani abun sai taji kaman irin ba zai yiyuwa, su maman noor kau taga har wani enjoying class din suke har tambaya suke, sai kuma gashi yanzu auntie ma na kusan maimaita mata abu irin haka, bedroom tashiga tunanin fal ranta duk wani motsi da zatayi sai ta tuna, can ta girgiza kai tace no it’s impossible how can this thing happen between me and him this is the last abu da zanyi a duniya no, da wannan tunanin tayi wanka lallan har wani sake huda yake yafi kyau ma kan jiyan take gani har boye hannunta take cikin hijab saboda yau su maman baffa kaman zasu cinye hannun ita dai sai murmushi take kadan kuma tana godiyan yabon dasuke wa lallen, mayarda parking din tayi can kasa, kafin ta shafa vaseline kaman tana tausayin fatan ta, powder tashafa sai kajal da lipstick a baki free straight din da dr hafsa ta kai akayi mata tasaka yah rabbi! Kamar yau tafara saka rigan “ kallabin ta dauka ta daura flat turban bakaramin kyau tayi ba ga perfume na sa aikin, ahankali tafito parlor time din dr hafsa har takarasa cin shinkafan fruits din take sha wayanta rike ahannunta bataji karan bude kofan ba sai dai wani sirin kamshi daya daki hancinta da sauri dr hafsa ta daga ido ashe kamshin biyu ya hade ga na Aydarh gana malik,fuskan ta dauke da murmushi ta mike kafin tace sannu da zuwa yallabai kun sha hanya,duk sai taji kunya batasan yanzu zasu karaso ba da bazata zauna ba kaman tashiga hakkinsu saboda tunda yashigo idonshi a kanta yake ko kiftawa babu ita aydarh ma kanta nakasa tunda taji shigowansa ,Ahankali yace yauwa dr “sannu da kokari angode fa dr hafsa tace babu komai Wallahi Allah ya huta gajiya, kafin ta juyu ta kalli aydarh tace bara nawuce gida na shirya anjima zan shiga wajan wunin aydarh tace to auntie sai kin dawo ‘malik ma yayi mata sallama,dr hafsa na fita ta saukan da ajiyan zuciya yau ganin malik cikin wannan shigar ga aydarh itama duk da tasaba ganinta da wannan shigan yau sai taji duk tafi son jin labarin abunda yadawo dasu cikinsu kan ko yaushe “ bakaramin gigita ta sukayi ba yau irin wannan kyau nasu yah rahaman ta furta. Bayan fitar dr hafsa ya matso ahankali kafin yacire takalman kafarsa walking majestically har yakarasa inda take, har yanzu sanyin babbar riganshi bai chanza ba yarda yayi masifan haduwa hannunsa yasa ya cire hulan kanshi nan take suman tayi baya, hulan na hannu yana kallonta tun daga sama har kasa ko dauke ido babu kafin cikin muryan nan tasa yace hala baki iya gaisuwa ba?idan ma bazaki ce mun sannu da zuwa ba ya hanya? Batace komai tadan ja baya daga kusan cin dasukayi duk yana kallonta idan suka hadu tsawon sa shafe nata tsawon yakeyi “ kasa tayi da murya kafin tace ina wuni? Bai amsa ba kuma bai dauke ido kanta ba hannunsa yasa ya riko hannunta, Wallahi saura kadan iska ya zubda shi ita kuma wani irin faduwa gabanta yayi har sai da daga idonta ta kallesa kafin dasauri kuma ta dauke idonta ta mayarda kanta kasa kallon flower yake ko dauke ido babu kafin ahankali kuma yasaki hannu ya koma kan carpet kusa da inda ya ajiye lodge dinsa juyawa tayi ahankali tashiga kitchen yabita da kallo har tashige,girgiza kai yayi kafin yayi wani killer smile yana shafa kanshi yace yah rabbil alameen karka jarabci ni da abunda yafi karfina banga alaman sabo ko shakuwa zata shiga tsakanin da ita ba ‘akwai babban aiki gabana she is still a child ‘ lips dinsa ya dan tauna kadan duk jerin matan daya gani a kwanan hudu fulani bai ga wacce zai iya hadawa da ita basau dayawa murmushi yakeyi idan yana tuna halayanta, inna ma ace har yanzu suna gaban ummi dakuma hajajju kila da yanzu yasamu dauki daga wajan su yana wannan tunani kamshin ta ya rigata karasowa cikin parlor hannunta dauke da warmer sai plate daya spoon daya dakuma serving spoon tana ajiyewa shidai kallonta yake tasake komawa kitchen kafin ta dauko fruits salad da cup sai spoon daya ta sake ajiyewa,bude warmers din yafara yi ya dinga bin fried rice din da kallo kafin ya dauko ido ya kalleta still bata dago kanta ba kanta a kasa yake sake maida dubansa yayi kan fruits salad din dake nan gwanin sha’awa yakasa hakuri yarufe kafin yace who cooks this? Dago kanta tayi dasauri kafin ta wara ido tace “Allah nice “ malik ya kasa dauke ido kanta itama shi take kallo kai kawai ya girgiza kafin ya dauki serving spoon din yasaka abinci mai yawa ba laifi yasa spoon yaci he cannot believes ita tayi girkin nan ai ko shi daya koya mata he can’t make it like this amma daga aroma girkin kanka zai dau wuta,cin abinci yake non stop itakam tana yi tana satar kallonsa yayi shiru kuma bai ce yayi dadi ba,what did he mean to? Ta tambayi kanta har yakusa cinyewa kafin tawani bata rai tasa hannu ta dauke plate din ta mayar dashi bayanta,mamaki tabashi mi zai ta kwace abincin tau kallonta yayi kafin ya hade rai ya daga gira yace hey “ kaman zatayi kuka tace to sai wani cin girkin kake ko kace akwai dadi ma “mamaki tabasa da dariya sai ya daure baiyi dariyan bay ace ai bai yi dadi ba sam kuma ki bani abinci na karasa jirana akeyi,ta sake hade rai kaman zata fashe da kuka yanzu kafin tace “Allah bazan bayar ba sai kace ASSEIYARH girkin nan yayi dadi sosai tafada tana yin irin voice dinsa ya lura idan yabiye mata shima yaron zai zama kuma Wallahi yarda abinci yayi masa mugun dadi bazai hakuri ba he forgot when lasts daya ci girki mai dadin haka ba tunda yabaro ummi shikenan yadaina cin girki mai dadi sai wannan kasa yayi da murya yana kallonta kafin yace ai ba wai dadi girkin yayi ba kingane? Kawai dai babu dadi nak’I ci ne that’s why ji tayi ranta yakara baci tace to sai katafi inda ake jiranka kace abinci amma wannan dai bazan bayar ba tafada tana sake tura abinci bayanta tayi wani folding hannunta a kirji tahade rai ganin tana bata mashi rai ga girkin yana son ci kawai yasa shi matsawa kusa da ita wani irin faduwa gabanta yayi yasa hannu yazagaye wrist dinta yasa daya zai dauke abincin bayanta dayake she is very sturbborn kaman yanda ke fada sai ta fito da hannunta daga rumfar dayayi musu tasake tura abincin can karshe ganin abunda tayi ne yasa shi sakin wani smile,kafin yasa dayan hannu yasake kama wrist dinta dan kara tayi saboda taji zafi yarda yarike ta ba karamin daga mata hankali yayi ba shikam wata irin rahama da wani irin precious air yana bin duk wani veins na jikinsa,ahankali yasa hannu ya matso da ita kusan kan rabin jikinsa rufe idonta tayi ruf kafin yasa hannu can bayanta kan zip Wallahi har wani firgita tayi jikinta na wani irin rawa ta fara girgiza masa kai kafin muryanta dawani irin trembling tace Yiakuri Allah zan baka you can eat it all ma Wallahi kasa yayi da murya yace no ai kin raini ba? Dasauri ta girgiza kai tace Wallahi ni ban rainaka ba Allah ban raina ka bayace aaa kin raini amma bara yanzu na ware miki waye babba anan zip din ja yafara zipping kasa, tana gaba dayin kuka tace billahi kai ne babba nasani wallahi I know,so yake ya tsorata ko kadan ne ta dinga jin shakkar gaya masa magana,yace aaa baki sani ba amma right now you will how am I to you, yarda gabanta ke over racing kaman zai fito daga kirjinta hannu yasa sai da yabude zip din har kasa,tawani irin zabura zata gudu yasake sa dayan hannun yarike mata wrist ta tsorata tagama hankalinta in yayi million a tashe yake bai yi placing hannun shi ko ina ba sai a hook din bra dinta wani Irin fizga tayi tace Wallahi baza ka ganin ba nashiga uku oum dan Allah yiakuri bazan sake ba,malik yayi shiru zuwa yanzu shi kansa yafara bacewa daga hankalinsa abunda yasa gaba kawai yake hannunta dake wani irin shaking tasa ta na kokarin cire hannunsa a wurin amma ina karfin is not the same,sai dayayi unhook din su tasa kafin yasa hannu zai ciro brassiere tace nahada ka da girman Allah karkayi karka cire dan Allah yiakuri, malik yayi shiru kaman bada shi take ba yi yayi kaman ya kyaleta ya rage rikon dayayi mata har tayi baya zata tashi yasa hannu yayi kasa da rigan wani irin fashewa tayi da kuka ta rufe ido ta ruff,this is second time daya gansu duk da waccan time din ma yayi avoiding kallon su bai tsaya ya kalla ba amma yau ko dauke ido babu yadinga kallo white soft boobs dinta dake cikin red foam lace bra masu masifan kyau,da kyar ya fizgo tasbihi daga cikin zuciyansa saboda bayan fuskanta bai taba ganin abu mai kyau a duniyan nan basai boobs dinta ya Allah ya furta kwalla na taruwa a idonsa,ita dai wani irin kuka take idonta a rufe yarda gabanta ke faduwa har yana iya gani, yakasa dauke idonshi wurin ji yake kaman yayi placing hannunshi a wajan,hannunta ya kama gently ya daura kan kirjinta kafin yayi placing nashi hannun akan nata sake fashewa dayi dawani irin kuka shi kan malik duk wani jarumta nashi neman karewa take bai son wannan kukan datake,muryarsa dabata fita sosai yace shshsh yi shiru bakiji yarda chest dinki ke bugawa ba?batace mashi komai ba kirjin nata bai bar bugawa ba kuma batayi shirun ba ganin zata cutar da kanta da wannan kukan datakeyi kawai yajawo ta ya daura ta a laps din sa kafin ya saukan da takanta a kirjinsa still bai mayar mata da rigan ba wani irin tight hug yabata kaman wata yar baby kaman zai mayar da ita a cike kusan 10 mins suna ahaka can ta lafa da kukan sai saukan da ajiyan zuciya data kama yi kaman wacce ta shekara tana kuka, ahankali ya sa hannu yafara mayar mata da rigan kafin yasa hannu ya mayar mata da zip din Still bai daga ta bai ta kuma bata tashi ba, can yasa hannu yajawo abinci sa sai yanzu ta bude ido kafin ta tashi ahankali ta shige bedroom komawa yayi inda yake cin abincin sa sai daya cinye tass kafin ya cika cup da fruits salad din yafara sha,wayar sa tayi ringing this is fourth time da dr ibrahim yakirasa bai jib a sai yanzu yana daga wa dr ibrahim yace ai dai kayi hakuri ka rabu da yarinya agama hidiman kafin ko? Malik yashafa kansa yace bazan iya ba,dr ibrahim yace tau abunda yasame ka kada rabbi yasa yasamu sauran dangi gaskia malik yayi shiru bai ce komai ba “dr ibrahim yace daman iya ke tambayana bazaka kawo Aseeya wajan wuni ba hibba ma kaga ita dayace amma idan tazo ai sun zauna a dakin tare ga mutane cike da gidan kunya take ji ,malik yayi shiru kafin yace tau shknn kafin ya kashe wayan bude Ledan yayi yafito dawata mad sequences atampha purple mai duhu sai touches din ash sai zaran black daga dinkin yayi kaftan ce an Kara mata stones sai chantili veil ash original din medium size bin kayan ya dinga yi da kallo shikam Allh musa da dr ibrahim bai san abunda zai ce masu ba, irin kirkin da sukayi masa Allah ne kawai zai biya su bashi da bakin godiya ,suna shigowa gari Allh musa yakira yace ya je shagon sa zai karban ma mai dakinsa sak’o mamaki ya dinga yi yarda ma aka samu size din aydarh ko kawai cewa yayi a dinka oho shidai kawai an basa kayan kawai yakira kuma yayi godiya, tashi yayi yashiga dakin tashige cikin duvet ta rufe kanta dukka ko’ina ta cure waje daya duk tunaninsa kuka take har yanzu Ledan ya ajiye kafin yasa hannu yabude iya fuskan suka hada ido ta rufe idonta dasauri murmushi yayi kafin yace ki tashi ga kayanki nan ki shirya mu tafi wajan wuni bai jira amsarta ba ya fita, kusan five mins bata motsa ba, wani irin azaban tsoron sa takeyi yanzu amma da Wallahi babu abunda zai sa ta tashen toilet tawuce ta sa soap ta wanke fuskanta tass kafin tasa towel ta goge tafito Ledan ta bude ta dinga kallon kayan har sai daga gabanta yafadi saboda irin atamphar ta exactly har sai da taga daga dinkin kafin tasauke ajiyan zuciya ta dai dinga bin atamphar da kallo tau shi yasiya? A ina yasamu kudin wannan atamphar? Ta dai yi shiru can ta ajiye ta nufe wardrobe wasu inners din tasake kafin shafa perfume najiki tasaka rigan sosai dinki yayi mata kyau har sai datayi murmushi duk da tana cikin bacin rai ita da salmerh ke da atamphar tanajin sau daya tasaka shi,shima salmerh ce ta matsa mata tasaka suyi photo suna gamawa kuma ta cire bata sake sakawa ba, powder tashafa sai lipsticks tasaka massacara kafin ta daura kallabin ta yafa mayafin a shoulder side daya tasaka perfume,bude kofan yayi yashigo da sallama ta amsa masa Ko kallonsa bata son yi, ta dauke kai tausayi tabashi ya girgiza kai kafin ya kalli shaddar jikinsa ash itama kuma kayanta ash kamar irin an hada bakin nan,murmushi yayi kafin yace Allahumma bareek you looks good batace komai can ciki tace thank you haka kawai yaji baya son ta fita da veil amma babu yarda zaiyi biki ne sai kuma can murya

Chapter 21 of 83