sha Allah “ Aydarh kumaa 22 take tayi auran living very peaceful da mijinta “ Aydarh tayi kasa da kai tace Auntie muje kasa sai mu ci abinci tana cikin fadin haka akayi knocking dakin “ aysha ta mike tabude malik ne tsaye jikinn kofan yasaka white cotton yard an masa kaftan yayi kyau bana wasa ba hadda hula yasaka hannunsa rike da dan karamin warmer mai kyau tace sannu yayah ya gyada mata kai yace kira muni ta Tace ohk”juyawa tayi dakin tarufe kofan tace yayah ne auntie aydarh tayi shiru kafin tamike dr hafsa tayi murmushi tace love birds “yakasa hakuri kenan “hibba tace ke kam auntie kina bata kunya, aydarh dai tayi kasa dakai ta fice daga dakin “tana budewa yana nan tsaye ta kallesa kadan shikam ya dinga kallonta kaman zai hadeta “yace waya ce ki saka kalan kayana murmushi tayi bata masan tayi ba murya can kasa tace kai kam ka cika rigima ni fa banganka ba duk yau taya ma nasan kayanka na yau “yace heart dinki tabaki labarin kalan kayana shine kema zaki sa tace ai na rigaka saka kayan yanzu kayi wanka ma ai nasani hannu yasa yana jawota jikinsa yace kinsan nib a kazami bane na yarda dai yanzu nasaka kayan shknn aydarh ta kyalkyale da dariya Wallahi yanda yake kallonta kaman zai hadeta white clean teeth dinta sun fito ga hakuri gwal din dayakara musu kyau “tace shknn nayi maka wayau ,dariya yayi smile yace kinyi kyau kuma tayi wani kala da ido batace komai ba yamika mata warmer takarba ahankali tace miye?yace tuwon ne na kawo miki and promised me ke kawai zaki ci kwara daya mane nakawo su duk sun ci aydarh tace “to “har zata juya yakira sunanta “tajuyo ahankali yace idan Abba yace miye ra’ayinki zaki ce nasake ki?tambayan tazo mata suddenly tayi kasa da ido yace darl kinyi shiru!tace sai anjima tashige dakin tabarsa nan tsaye yakai 10mins jikin karfen staircase din kafin yajuya yasauka yabar gidan daki yazauna shi kadai ko hulan bai cire bahaka ya kwanta a gadon zuciyarsa fal tunanin abunda zai faru yau din yau ne zai san ahalin dayake “ .DR hafsa tace shine yakawo miki tuwon nan aydarh ta gyada kai tana dan murmushi Hibba tace aie gani yayi ita bataci ba aysha tace shi fa yazuba da kansa ina ganin lokacin dayasa abincin warmer aydarh batace komai ba tamike tafita daga dakin a dining tazauna ta tass ta cinye tuwon she cannot stop smiling yanda ta tuno yanda yayi da fuska wurin fadin shi ba kazami bane.
Dakin takoma dr hafsa dake kokarin shimfida abun salla tace har yatafi?aydarh takara sa ta zauna murya can kasa tace tun dazu yatafi fa auntie,dr hafsa tace nayi tunanin tare kuka ci tuwon aydarh dai batace komai sai murmushi kawai datayi aysha tamike tace bara na wuce gida su ummi sun raka oum gaisuwa gidan barrister sham yamma nayi nasan su halime bawai daura girki zasuyi ban asan halinsu sarai hibba tace nima bara na biki nasan mijina na nema na “ Aydarh tayi dariya tace auntie hibba mai miji “bazaki jira auntie ba?hibba ta girgiza kai tace bara dai naje wajansa first “itama auntie hafsa din fada zatayi mun wuni daya bama tare aydarh tace gaskia fa “Agaishe sa tom “Hibba tace zaiji in sha Allah har kofan parlor taraka su, kafin tajuyo anan suka hadu da rufaidarh zaune cikin parlor tasaka wani ubansu Turkish abaya tayi kyau bana wasa ba irin hadaddan kyau din nan “ Aydarh takarasa kusa da ita ‘tace auntie rufaidarh ta waiwayo tana kallon aydarh from head to toe ganin gyara na aiki ta isa isa ta mayar da jikinta fatan nan daman baa magana tabarakallah “rufaidarh tace wai baby mantawa kike kinada aure ehh? Aydarh tawara ido kafin tayi kasa dakai tana wasa da yatsun hannunta “ rufaidarh tacigaba dacewa perfume dinki har yawuce misali baki san kinada natural skin aroma ba?kinfa sani no need of spraying too much perfume kuma kalan wannan designer ma karasa inda ma kamshin yake zuwa duk kala daya ma muke amfani nidake da uktiee amma naki yafi nakowa “shi Abdoolmalik din baya fadane? Tau billahi shiyasa ba daya tashi kusantarki baije miki dasauki ba yakusa kashe sa “wannan irin fizgar hankali dakikeyi, aydarh dai tayi shiru rufaidarh tace zauna miya faru?aydarh tazauna kusa da ita “tace auntie wai cewa yayi abba na neman mu?rufaidarh tace kaii haba yaushe tace yace mun zai shigo kawai maybe yanzu ko anjima kadan ba?rufaidarh tace tau idan aka tambaye ki decision dinki mi zaki fada?aydarh tayi shiru tana kwantar da kanta shoulder din rufaidarh muryanta ya tsinke alaman kuka tace oum tace idan nace banayin auran kuma she is not longer my mother!har cikin ran rufaidarh taji dadin hakan said ai bata nunawa aydarh ba “ahankali tace baby nikaina bana son kice yasake ki what of if you are pregnant fa??shknn malik yacuce ki da 22 years kina matsayin bazawara “Aydarh tayi shiru kafin cike da tsoro da yarinta tace Allah auntie sau dayane fa Wallahi sau dayane??rufaidarh tace ki daina mun kuka miye sau daya tasa hannu tana rufe fuskanta tafashe da kuka tace ya mun kuma ni banyi ba,Wallahi dariya ke son kufce ma rufaidarh amma ta daure ahaka batayi ba “tarage murya tace tau waya gaya miki bazaki iya daukar ciki ba? Ai idan kikaga bakiyi ciki ba a yanda dai yayi miki saidai wani ikon daga ubangiji “ace ciki bai shiga ba kuma kafin azo ganan nasan babu inda bai taba yashafa yasha kuma a jikinki ba “Wallahi kunyar da aydarh tajisai ji tayi kaman tabude rami ta shige “ta kawar da kai kawai rufaidarh tace ai shine kwara kawai kinsan abunda ke miki ciwo mijine daya tamkar da trillion Abdoolmalik Wallahi “kafin tasake cewa komai sai ga sallaman sa “rufaidarh ta amsa masa aydarh kam bata dago ba daga kwancan datake a jikin rufaidarh “ sai faman sinne kai takeyi “har yanzu ma kayan dazu ke jikinsa yard fari tass yayi balain masa kyau bana wasa ba har kasa ya durkusa wajan gaishe da rufaidarh tana murmushi tace bismillah ka zauna manah kansa kasa yana murmushi yahau sofa dakenan parlor ya zauna rufaidarh tajanye aydarh daga jikinta tace baki ga yashigo bane malik dai sai satar kallonta yake ta turo baki tace is not of to 40mins daya fita daga nan auntie rufaidarh tabude baki tana kallonta abunta ma duk ta lura iskanci ne aikam zatayi maganinta da hajajju zata hada ta idan tace oum “oum na iya kasheta don bugu baba kuma lallashinta zatayi,sun samu sun shawo kan abba dakyar har yana maganar atara meeting gobe yanemi yafiyar dan uwansa shine zata zo musu dawani salon iskancin ? Rufaidarh tamaida dubanta ga malik tace Abba na can parlors sa nasama kuje yanzu saboda uktiee tace kaman yana da meeting damasu contract na companies “malik yashafa kansa yace mungode auntie Allah yasaka da alkhairi “rufaidarh tayi murmushi tace babu komai “ yace am auntie taina zan bi kenan? Rufaidarh takalli aydarh tawatsa mata wani kallon tace ko dai kin chanza daga yanda nasanki kuma?bazaki tashi ku wuce ba kaji mun yarinya dabakin hali “Aydarh tamike tasake gyara yafin veil dinta itama dai bata chanza daga farin hijab din ba “tayi gaba yana binta baya Wallahi kaf hankalinsa na kan waist dinta dake cikin abayan suna juyawa “ he cannot take off his eyes saida suka haye wani stairs din bayan first one din sai ka rantse kasan waje ne saboda tsaruwan wajan kaman kafita daga gidan “saida ya duba jikin walls din corridor daza su shiga parlor yaduba yaga ko akwai wani cctv camera a wajan yaga babu “har tayi gaba yayi grabbing waist dinta tajuyo ta wara ido tana kallonsa yahada ta da wall din yabi ta it didn’t take him a second to grab her lips and started kissing her “ Wallahi batasan yanda akayi bako dan yanda jikinta ke vibrating ne ko kuma maganin da auntie rufaidarh ke bata akwai tsoron kar wani ya gansu a ranta duk da tasan bayan oum babu mai zuwa wajan shikuma abba bata wannan exists din yake fita ba akwai wani na can baya “gabanta na faduwa amma Wallahi takasa hanashi sai saukan da ajiyan zuciya take neck dinta yadawo ya dinga harba mata kisses ya Allah jikinta kaman wet cotton irin wanda yayi dumi dinnan skin ta warm haka nan gawani musulmin scent datake fitarwa yah rabbil alameen ji yayi maransa ta rike kaman yayi ihu yarinyar nan akwai wani magic a jikinta akwai kuma wani magnet din dake jansa to her body bai taba sanin akwai something sweet a this duniya ba kaman jikinta yah arrahamar rahimin yah rabbil alameen!! Hannunsa har rawa yake yakai shi gaban zip din abayanta “hannu tasaka tana kokarin rike nasa hannun amma karfin ba daya ba Wallahi sam ma “sai daya bude gaban zip din take white lace foam bra dinta yafito Wallahi sabowa ce kal boobs dinta kaman zasu fasa bra din su fito tayi bala’In kamata whatttttttttt sun kara wani haske har shining suke kaman wani bronze a wurin “ idonsa har ruwa yake yakai kansa ya tura baki daya a wajan ya dinga saukan da ajiyan zuciya kaman wani mai neman taimakonta Wallahi bakaramin tausayi yabata ba saboda yi yayi kaman wanda ke kokarin mutuwa idan tahana shi,he try very veryyyyyy hard kafin ya iya controlling kansa “yayi lamo da kansa bisa boobs dinta kusan na ten minutes har kafanta yafara gagaran daukanta “ahankali kaman mai tsoro “tasa hannu ta janye kasan daga bisa boobs dinta ta gyara masa sanyin hulansa kafin ta zaunar dashi kan wani cushion mai table mai kyau irin na study room “ta dinga avoiding hada ido dashi shikam sai kallonta yake kaman wani mayye “hannu tasa ta gyara bra dinta kafin ta rufe zip din tana gyara veil dinta “kama hannunsa tayi without saying a word ta ja sa zuwa cikin parlor wani karamin show room ne mai masifan kyau sai wani mata Italian door “hannu tasa tayi pressing bell din kusan 5 mins kafin abba yataso yasaka exactly kalan yard din jikin malik har dinkin kusan daya kaman sun hada baki Wallahi kaman anyi kaki an ajiye shi da malik dinki kaman su har ya baci tazaran shekaru kawai zai sa ka bambamce bay an biyu bane mug din hannunsa ya ajiye kafin yataso yabude kofan “shigowa sukayi bayan ta saki hannunsa kan carpet malik yazauna parlor kaman wani villa aydarh ma ta rakube can karshen carpet cike da girmamawa malik ya gaishe da abba Wallahi abba yakasa dauke idonsa kan malik din saboda tsananin masifan kaman dayaga sunayi kodan hadda don yasaka kaya kalan nashi harta da voice dinsu kusan daya Abba ya amsa shi “Aydarh ma ta gaishe shi gabanta sai faduwa yake wai yau itace ke tsoron zuwa wurin abba “!bata taba tunanin hakan zai faru a rayuwarta ba kaman daga sama taji yace yarinya!!har sai dataji tana neman rasa yawon bakinta sai hawaye ya tsinke mata har yanzu sunan nan bazai gogu ba Wallahi kaman ta tashi ta rungumesa take ji “sunan dayake kiranta dashi ne yarinya cike da soyayya yake kiranta dasunan “bata taba tunanin a yanzu zataji sunan daga bakinsa ba!! Muryanta na kuka tace na’am babana ‘abba har cikin zuciyansa yaji wani kalan sanyi kaman an yaye mashi wani cutar datayi mai nauyi na shekara dari “ shirune yabiyo baya shidai malik yamika lamarinsa ga Allah saboda yasan idan abba ya yanke waccan hukunci bazaa daukesa da rai ba a parlor nan Wallahi mutuwa zaiyi har lahira sai ya mutu! Abba yazare glasses din idonsa “yace Abdool !malik dasauri ya tashi daga zaunan dayake ya durkusa yabda yayi din billahi sai yabaka tausai irin mutun na jiran jin abunda zai sashi bugawar zuciya “ yace na’am Abbarh “yace duk wani abun dazaa fadi an fadesa a can baya yanzu karashin baayani nakeso kana son yarinya ko ka shirya rabu da ita “ko jiran abba yakarasa baiyi ba “dasauri yace Abba ina sonta Wallahi ina sonta kuma kowa yasani bazan iya rabuwa da ita ba Wallahi ina son matata yajuya kaman wani yaro yana kallonta yace ki fada masa kinsan ina sonki koo ???duk sai yabata tausai da kunya at the same point ji yanda yakeyi kaman bashi ba sarkin daure fuska isa dakuma tsare gida “amma sai gashi yana abu kaman wani baby boy “abba ya dinga kallonsa ko kiftawa babu is this how he loves yarinyar sh isai yadinga tuno lokacin dayayi exactly irin haka ma baban oum shima haka yayi Wallahi duk sai yaji abunda yayi niyya yafasa yasaukan da kanshi dan jim kadan yayi kafin yadago yace yarinya aydarh ta dago ta kallesa “yace come here tasowa tayi tana tafiya gabanta sai faduwa yake duk tako daya idan tayi daidai yake da faduwan da gabanta keyi “ kaman mai counting steps dinta haka takarasa gaban abban ta durkusa yasa hannu yakamo ya daurata kan kujerar dayake Still hannunsa a nata murya can kasa saboda tausan da malik yabasa yace kina sonshi? Zaki cigaba da auran kuma?? Ta rasa ma abunda zatace ga tausan malik din yakasa barin zuciyanta maganganun oum nadawo mata fresh akai ga maganar rufaidarh yataru a ranta “ kuma zancan da rufaidarh tafada mata cewa ummi dasu aysha will not longer loves her again indai tace ai auran sai taji she is ready to continue with the marriage!! Amma tuannin abun nan dakuma zafin dake ji idan tagansa da others girls namata ciwo “abba yasake cewa kinyi shiru yarinya ,ahankali tace erh Abba,Abba yace erh mi girl bazakiyi auran ba?ta girgiza kai alaman ah’ah yace zakiyi malik dai sai kallonta yakeyi gabansa na bugawa “Abba yace zakiyi???? Tace ERH ‘ ai malik baiji kunyar Abba ba ya durkusa yayi sujjud yana ta addua “Abba cannot take off his eyes on his brother’s son as well as his in law “yaga tsananin masifan son yariny a idonsa Allahu akbar bai taba tunanin akwai wanda zai ga yana this mad love kalan nasa bas ai yau yagani mikewa yayi tsaye ya juya batare da yakallesu bayace I wish you a very happy marriage Life “may yours be among the best make Allah bless your union! Wallahi malik ji yayi kaman yatashi sama dan dadi ita dai aydarh kanta na kasa yana ganin abba yashige bedroom dawani irin speed yakaraso kusa da ita Wallahi wani irin runguma yayi mata kaman zai maida ta ciki “ ita dai takasa dago kai balle ta kallesa ko tayi hugging dinsa back ‘tashi yayi ,mata wani dauka kaman yar baby tawara ido tana kokarin sauka ya riketa kam yasa hannu daya yabude kofan haka yasauka da ita har main parlor inda suka bar rufaidarh a zaune yanzu babu kowa a wurin sai ac da kuma t,v dake aiki gawani irin kamshin turaran wuta dan sudan ke tashi haka ya dinga juye da ita kunya take ji kaman ranta kaman zata yi kuka tace mashi sir kasauke ni kar wani fa yazo “malik yasaukan da ita sai murmushi yake “yajawo ta wani daki yagani anan parlor yabude yajata cikin dakin yazaunar da it akan gado “kafin ya duka kasa yakama “ kneels dinta yana kallonta taki yarda su hada ido dashi tasukunya da kanta “ahankali yafara mata waka “shiru tayi tana sauraronsa yace “sonki ya fatatake ni har na durkusa shi adabeni har yasa nafallasa nidake mu raini so gare mu kyankyasa nayi binciken kaman babu narasa! Wani irin cute smile tayi tana rufe ido “tace waya koya ma this hausa song ?yace saboda ke kawai na iya shi daman I promised myself zanyi miki indai baki raba auran ba “sai kuma yayi shiru yace thank you darl ki zabi duk abunda kike so in this duniya zanyi miki shi I promised myself indai har bai fi karfi na “you really makes me feels am somebody no words can show my appreciating to you mamana Allahu yayi miki kyauta da aljanna Firdausi tace “Ameen “tanayin kasa da kai gently yace ki zaba manah tayi shiru kafin tace zakayi mun?ya gyada kai yace sure!tace divorces me!!!
Kaman ma wanda baiji abunda tafada da kyau ba don tasa kunnansa sun rufe da maganar ta da abunda tafadi”kusan ji yayi duk wani veins na jikinsa sun tsaya chak basu aiki yanda yaji kalman yayi masa saukan mikiya a kunne “ saidai yayi kokari sosai kafin yadawo daga shock din daya shiga tayi tsaye jikin kofa hannunta a kan kofan takasa hada ido dashi ‘ahankali yakarasa yazauna kan gadon cike da ba kansa kwarin gwiwa maybe don taga yana mata irin wannan azaban son da rokon take masa haka haukata sa zatayi?kashesa take son yi ? Yarasa gane wani yanayi zai ce yake ciki kusan five mins bai ce komai ba itama hakan kuma taki barin jikin kofan balle tafita “mikewa yayi yana mata wani kalan kallo yanda idonsa yakada yayi ja kai kace garwashi ne his face skin yayi wani kalan reddish kaman zaiyi aman wuta har huce yake ganin yana zuwa towards her yasa gabanta yankewa yafadi baice komai ba ya kama hannunta “ yamata wani irin fizga dasai tafasa mishi kara hannu yasa yabige pink cute lips dinta dahar wani shining suke tsaban yanda suke da kyau! Har sai dawajan yafashe stain na blood yafito,tana jin jini gabanta yayi wani kalan faduwa “hawaye wani kan wani zatayi magana ya daka mata wani uban tsawa yace keep shut! I say quite Wallahi kaman ruwa akayi aka dauke tsab tahadiye kukanta sai hawaye dake racing a fuskanta bude kofan dakin yayi yajata babu kowa “sai maids din dake bakin kofa masu budewa janta yake kaman wata trash tana kuka sai tana buge hannunsa amma sam baya ma jinta dasauri maids suka bude kofan saboda babu ruwansu a irin wannan kuma kowa yasan mijinta ne cikin su “ and hadda karin ma a dokan aikin su babu ruwansu dakomai na yan gida “ fita yayi da ita baki daya daga mansion din motar sa na kofan gidansu aydarh tun kafin su karasa yasa key din yayi unlocking yana zuwa yabude front sit yatura ta taki shiga daukanta yayi ya wurga yarufe kafin yazagaya yabude driver sit dawani irin speed yabar layin Allah ne ya kaddara zasu isa hotel din darai saboda yanda yake gudu kaman ba cikin hayacinsa yake ba kuka ne tayi sa har ta godewa Allah sai “sauko yayi yabude mata yace come out tahade kukanta tahada Both hands dinta “muryanta na rayuwa kuma very slow tace dan Allah kayi hakuri Wallahi billahi baka nake nufi ba ka yafemun har namutu ban zan sake fada maka haka ba kayi muje ka mayardani gida dan girman Allah Wallahi bazan sake cewa mu rabu ba ka aureni shknn nayarda kayi hakuri na rokeka “ta dinga wani kuka dayaji zuciyansa ta karya she witch his soul yana mata so da tausan daba yama kanshi yana mata kaunar dabaya ma rayuwarsa !sakin kofan yayi ya silale ahankali yazauna kasa bai damu da farin kayanshi ba haka yahade kai da gwiwa “ har yanzu hawaye yakasa barin idonta ‘fitowa tayi daga motan tasa hannu takama nasa dago ido yayi suka hada ido tayi saurin sukunyan da kanta yakai 2mins yana kallonta his heart is beating for her love “ hannu yasa yakama nata “yasata front sit din kafin shima yashiga yaja motan suka bar hotel din “baya cika five seconds bai juyo yakalleta ba ita dai tajuyan dakanta saboda zafin da lips dinta kemata sosai “suna isa anguwan su a tunaninta zataka ya tsaya tasauka daidai kofan gidansu amma sai taga yayi gidan abby da ita babu yanda zatayi saboda wani kalan tsoronshi da shakkansa datake yanzu bude musu gate din akayi zagayawa yayi da motan har can karshan gidan wanda matsayin wani gidan ne sai yabar musu wurin ita dashi ko da sun zo Nigeria “ parking yayi yafito yasa hannu yabude motan yakamo ta har cikin bedroom din part din kan gado ya zaunar da ita yasa hannu yacire mata veil kafin yadauko first aid box dinsa yabude yaciro cotton gently ya goge mata ciwon yadauki maganin ciwon kai yabata ‘kafin yasa hannu yayi zipping din zip din yacire mata rigan yarage daga ita sai white brassiere da underwear shima white pant dinta ma farin ne Tabarakallah rabbi yayi halitta a nan her is skin is more than creamy ko wani milky tafi butter haduwa tafi kyawu kyau Allahu akbar dasauri ta janye idonta tayi kasa dakanta gabanta sai bugawa yake a tsorace take duk tunaninta wani abu zai mata saboda har tafara kuka ma “babu inda yake kallo kaman boobs dinta bra din takamata bana wasa ba boobs dinta sun cure waje daya “farin wajan har wani shiqi yake kaman an zuba bronze a wurin “ abayan ya dauka yawuce toilet daidai wurin da jinin yanuna stain yakama yasaka detergent yawanke shi tass ya dauke kusan 20mins yana drying abayan bama busar da itan ya tsaya ba no kamshin abayan yake shaka kawai bayan yagama yafito dashi “yana kallonta ko dauke ido babu tasa Duvet tarufe jikinta tayi lamo a gadon gently yakaraso kusa da ita ta mike zaune sai kallonta yake taki yarda su hada ido dashi yakamata yamayar mata da rigan “yace sorry “ tausayi yabata tasa yatsa daya tarufe masa baki tana girgiza kai “ahankali tace natafi sir?yagyada mata kai kaman wani sakarai har takai bakin kofa sai kallonta yake ta tsaya sai kuma tadawo kusa da gefen dake zaune a gadon ta durkusa kasa “kanta ma akasa tace zan biya nagaishe da ummi “ idan su maryam suka shirya sai su kirani yanda take maganan cike da respect dakuma wani kalan tone mai dadi da ratsa zuciya bakaman shi daya mutu a kauna baki daya ta tafi da imaninsa “he feels him self a yanzun nan yace ai su ummi dakyar idan sun dawo kije sai ki shirya zaki iya fitan?ahankali tana wasa da yatsun hannunta ta gyada mai kai yace wurin stiches din har yanzu is paining you? Ta gyada mai kai tace kadan tana jin kunya yace kwanta nagani tau “tayi dan jim sai kuma ta matso ahankali gabanta kaman zai fito tagaban riganta tsaban buguwar dayakeyi “takwanta kan gadon tana rufe idonta sosai ‘kallonta yayi for few seconds yana girgiza kai she can be sturbborn but she is very nice and simple “dage rigan yayi yajanye white clean pant dinta dake pure original cotton scent din wurin yadaki hancinsa ya allahu whattttt?rufe idonsa yayi yabude sun kankankace har ruwa ya taro kamshin wurin yana ratsa sa har cikin kasan zuciyarshi yah Allahu! Kallon wurin yayi yasake hadewa kaman bai shiga bay ana ganin baiyi clearing wurin dakyau bane duk ciwon dakaji mata bawan Allah wata zuciya tagaya masa haka Allah ya halicceta he is a medical doctor yasan vijay sosai yasan Virginia ba sanin wasa ba murmushi yayi kadan saboda yasan dazaiyi mata bp test yakai dari tara yanzu haka pant dinta yagyara mata yasakar mata riganta cikin voice din nan nasa kaman sarki yace tashi ki tafi kafin ummi tace nasake danneki dasauri tarufe idonta har tana tuntube tafice daga part din “luckily su ummi basu dawo ba har cikin ranta taji dadin hakan ta lallaba tafice daga gidan takoma gidansu ‘babu kowa man parlor su banda yan aiki dake ta aikinsu duk suna ganinta su ka zube suna gaisheta bakaramin mamakinta suke ci ba yanzu ganin tana amsa musu gaisuwa da faraa har tana tambayansu some few abu daya shafe su “dakin ta tawuce sai lokacin ma ta tuna da dr hafsa databari tana salla a dakin lokacin data fita ganin bata cikin dakin yasata karasowa ta zauna tacire veil dinta tasauke ajiyan zuciya tana rufe ido kusan 20mins she didn’t what is in her mine tamike tadauki wayanta dake kan bedside tayi dialing number dr hafsa tana dauka tace auntie sai kika tafi dr hafsa tace ai duk tunani na fita fa kukayi dashi aydarh tace ah’ah auntie muna cikin gidan fa
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Chapter 40
Chapter 41
Chapter 42
Chapter 43
Chapter 44
Chapter 45
Chapter 46
Chapter 47
Chapter 48
Chapter 49
Chapter 50
Chapter 51
Chapter 52
Chapter 53
Chapter 54
Chapter 55
Chapter 56
Chapter 57
Chapter 58
Chapter 59
Chapter 60
Chapter 61
Chapter 62
Chapter 63
Chapter 64
Chapter 65
Chapter 66
Chapter 67
Chapter 68
Chapter 69
Chapter 70
Chapter 71
Chapter 72
Chapter 73
Chapter 74
Chapter 75
Chapter 76
Chapter 77
Chapter 78
Chapter 79
Chapter 80
Chapter 81
Chapter 82
Chapter 83
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 54 Chapter of 83