Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
kyau da tsada “.malik na fita saiga kiran wayan dr ibrahim jiyayi kusan 30%nadamu wansa ya ragu amsawa wayan yayi sunkai kusan 20mins suna waya kusan duk labarin asibitin daaka gama gini ne kuma alhamdulilah everything is going successfully and har yanzu dr usama yaki karba even single penny yace atara wai “babu abunda yayi wa malik dadi irin jin zuwan dasu dr ibrahim zasuyi da hibba dakuma inna harda dr hafsa bakaramin farinciki yayi bad uk dayasan dr ibrahim yasiya ticket kuma yayi komai amma duk dahaka sai daya tura 500h a account din rabiah yace tabawa iya itama rabiah 200h ya tura mata sannan yayi mata nasiha kadan kan idan tanada mai sonta yazo ayi magana he didn’t want sakarci anymore kuma. Ganin kusan nine yayi oum ta mike tana kallon ummi tace bara mu wuce its almost nine yanzu Allah yasawwake sai kuma dasafe ummi tace tau shknn fatima gakuma ma yanayin yakuma na sanyi rufaidarh tace Wallahi itama wannan ai da yazo mata da kayan sanyi saboda yanayin ta ummi tace in sha Allah bara yashigo sai yaje yanzu ya dauko mata kwara ma dakika tuna mun rufaidarh tayi dan murmushi tace sai dasafe ummi tace Allah yabamu alkhairi rufaidarh ta matsa kusa da aydarh ta har yanzu wall take facing tace mu mun tafi tunda na lura auran bakin rai yasaka ki dan ubanki saura kuma naji wata magana akasin yanda na tsara miki shima mijin naki zanyi magana dashi gobe in sha Allah aydarh dai batace komai ba sai fama bata rai take har da kukanta dazu da akabar ta ita da rufaidarh ta dinga mata fadan yanda take treating malik a asibitin wai kuma har dace mata asa yasake ta shiyasa rufaidarh ke mata wannan warning din yanzu “duk maganan nan rufaidarh take daga ita sai aydarh keji saboda ummi da oum sun fita hajajju daman tana office din dr raudarh “rufaidarh ta fito anan entranced suka hadu da malik da alama yanzu yadawo daga gida wani hadaddan milk yard yasaka dinki half jamper kansa babu hula sai wani irin gyara da suman shi tasha kai kace indiya ne balarabe yayi matukar masifan kyau hannunsa sanyi da rolex Expensive one din sai azurfa “ gaishe su yayi duk suka amsa ummi tadan kallesa tace kaje ka dauko mata rigan sanyi “malik yayi kasa da kansa yana nuna karamin bag din hannunsa yace gashi nan nakawo oum tayi gaba murmushi kwance a fuskanta she is just happy da all this ganin yanda suke kokari kan yarinyarta shine abba har zaice araba auran it’s impossible Wallahi “bara dai taje gidan sallama sukayi driver ya tayar da mota suka wuce ko da ummi tashigo zaune tagansa a reception rike da jikkar ta dinga kallonsa can tace mi kakeyi anan malik yamike yace jira nake ki karbi kayan na wuce ummi tayi dan jim kafin tace baza ka shiga ba?ya girgiza kai yace no zan dawo dasafe ummi tace tau Allah yakaimu yatashi yafita bayan ta karbi bag din ta dinga kallonsa har yafice kafin ta sauke ajiyan zuciya ta juya tashiga dakin “har kanta tarufe da duvet saboda sanyin datake ji gashi tagaji da kwanciyan nan baki daya bata kaunar asibitin nan duk da har yanzu she didn’t feel herself amma tafi son taje gida takarasa warwarewa a can she is uncomfortable anan Wallahi tun tana jin endless kunya zaman ta tare da ummi har ta dan sake kawai hajajju c eke sata jin kaman ta ruga if tana wani magana Allah “ummi ta ajiye bag din takara so gaban gadon tasan ba bacci take ba yasata cewa tashi baby “ahankali aydarh ta tashi zaune kanta akasa tana wasa da yatsun hannunta “ummi ta kalleta itama dai ummin tana dan surukuntar amma bawani sosai ba tace ga rigan sanyin yakawo hadda socks ma tunda sanyin ya kada “Aydarh tace to tasa hannu tana karbar riga da socks din da ummi ke miko mata,rigan ta sanya wanda jacket ne mai kyau da tsada dazasu tafi yasiyan mata shi bata ma taba saka shi ba shima yanada kalar shi socks din dai ummi tasaka mata ta gyara mata hulan kanta ummi ta dinga bin gashin ta da kallo tunda suka zo asibitin baa koda yi combing dinsa ba amma gashi nan kaman anyi salon “ ummi tajawo kujera ta zauna gaban gadon tafara hadawa aydarh custard ita dai aydarh kanta nakasa bayan tagama ta mika mata ahankali tasa hannu ta karba murya can kasa tace nagode “kadan kadan take sha ummi dai sai kallonta take takasan ido she feel at peace ganin aydarh da malik tason yaronta tana son farincikin sa and ta lura his happiness depends on aydarh,ummi tace custard din yayi ko na saka miki pepper soup din kifin?aydarh ta girgiza kai tace ah’ah ya isa ummi tace baby “aydarh tace na’am ummi tace kina son mijinki? Wallahi sai da gaban aydarh ya yanke yafadi jin tambayar da ummi tayi mata shiru tayi batace komai ba “tasake yin kasa da kanta ummi tayi murmushi takamo hannun aydarh tarike tace look up daughter aydarh dai tasaka daukowa balle tama kalli ummin “ganin aydarh bataza ta dago ba yasa ummi yin dan murmushi tace nasan tambayan yayi miki girma amma bana son a dinga dragging case din nan your decision is my command kinji baby ummi tafada muryanta wani kala kaman mai rauni “Aydarh Still takasa magana sai faduwa gabanta keyi kaman wacce ake investigating a CID ummi tacigaba dacewa ki dauka kina magana da oum ki baby kiyi mun magana idan zaki iya cigaba da auran idan kuma bazaki iya ba babu wanda zai miki dole kinji ni “sai yanzu aydarh ta dan ji relief kadan muryanta yayi kass dayawa ga alaman zatayi kuka don har muryanta yafara rawa ma “tace ummi zan zauna wurinki tana fadan haka ta cigaba da share hawayen da bayan hannu tana jan hanci duk da ummi bataji dadin decision dinta ba amma Wallahi babu wanda zai tilasta yarinya tunda bata sonshi babu wanda zai mata dole ta zauna “ Allah yabashi tagari kawai yayi hakuri yasamu wata kuma ita duk abunda zai faru zata roki alfarma abar aydarh wajan ta tariki “idan Allah yasa rabo yashiga tsakanin su “sai ta haife masa amma ko ba komai ita aydarh an kwareta duk da haka Allah yaso babu dadi sam “ummi tamike ta warwari tissue tasharewa aydarh hawayen ta tass tasake gyara mata pillow ta kwanta “kan prayer mat ummi ta koma ta zauna tana fara lazami sai ga Sallaman hajajju tashigo ga leda kasassan kaza a hannunta tana shigo tanemi wuri ta zauna kan plastic chair “tana kallon ummi tace shi audul din tafiya yayi ne asiya?ummi tace eh hajiya hajajju tace uhm nan dakika ganni daga wajan uban yan biyun ramda muke ummi da mamaki take kallon hajajju tace wai hajiya kina nufin wajan senator ? Hajajju tace can fa hajajju tayi kasa da murya tace Wallahi nasa naga wani katon mutun ashe yarone wannan ai karshan shi 38 Wallahi gashi dan dogo bafullatanin asali ga naira ta zauna hajajju tace bakaramin tausai suka bani bai ta dashi karki so kikaga yarda take sonshi shima yana sonta amma gaskia dai sonta yafi nashi duk ajin ramda har kasa ta dauka ta gaishe sa billahi tau badai ruwana amma ko ma mi nake shiryawa dakomai yatafi nomal duk zan miki bayani saboda Allah yarinyar nan ramda na dauketa kaman diyar dana haifa jin take nake har cikin raina shiyasa zanyi duk yanda zanyi na share mata hawaye daga nan tayi shiru ta hau bude leda kazarta wanda ex husband din dr raudarh yabata bundle guda na 50k dr raudarh kuma ta tsaya ta siyan mata kazan a hanya ummi dai sai bin hajajju take da kallo don ba dan karamin mamakin ta tayi ba ummi tace tau Allah ya kyauta “hajajju tamike ta dauko plat tasaka 6 pieces na kazan ta mikawa ummi tace gashi kiba matar danki tunda shi yamaida kanshi wani kala yaro ga shegen kudi amma bazai iya rike siyan kaza biyar kullun ba dafa yanzu an sallami matar Wallahi gashi yau har saura kwana biyar su juya can kasar idan Allah yataimaka naji zan iya zuwa nace masa na amince da binsu can garin kaman yanda yaroke ni “ummi dai tayi shiru amma tasan yaushe malik ma yayi wannan maganar mikewa tayi takarasa kusa da aydarh tace ta tashi ko zata ci nama aydarh tace bazata ci bai dan tayi overfeed amai zatayi ummi ta lura bata son abinci bata son matsa mata ne kawai yasa ta rabu da ita tadawo kusa da hajajju wanda hajajjun ta koma kan bargon datake kwanciya tacire mayafinta sai faman cin kazar take babu sauki a lamarin ummi tamikowa hajajju tace gashi hajiya kinji tace ta koshi hajajju tabi plat din da kallo tace tau aie shknn ke sai k ici wannan din daman wannan idan tayi saura audul nayi niyyar na aje mawa bawan sai wahala yake yakasa zaune yakasa tsaye amma ko abincin kirki baya ci kuma babu wanda yadamu da haka tsabagen rashin tsoron Allah ummi tadaiyi shiru just 3 pieces taci na kazan ta ture hajajju na lura da ita taci mai isar ta ta rage pieces daya tahade da wanda ummi ta ajiye ta kulewa malik a leda “toilet tashiga ta wanke bakinta kafin tadawo ta kwanta ummi tarage hasken dakin saboda aydarh har hajajju ta kwanta tayi maza ta tashi tace kinjini da rashin kan gado wai yanzu tafara takawa ba laifi?ummi tace eh hajajju tace ai kamata yayi a sallamemu haka nan atai gida kuma ayi case tunda baa asibiti zamu watse ba jinyar fyade ahtau “ummi dai tayi shiru ta kwanta “hajajju tagama surutan ta kwanta aydarh duk najin su don yanzu andaina mata alluran bacci kuma kaman jikinta najiran dare yay isai tafara jinta sam babu dadi ga tunani kala kala aranta babu abunda ke mata kai kawo akai irin maganar data gaya masa a dazu ji take kaman wani abu na damunta “sam kuma sai taji sunan linda datakira masa a dazu wani irin kishi nadawo mata yanda yatashi yafita daga dakin dazu idonsa yayi ja sosai kaman wanda zaiyi kuka da alama maganan ta yayi masa ciwo sosai rufe idonta tayi trying hard to sleep. Oum ta durkusa har kasa tahade hannunta both two din tayi wani irin kyau cikin grand super datasaka ash anyi mata riga da zani ga bangles na gwal da zobe sai earrings da necklace shima duk dai set ne da da bangles din dayan hannunta da apple watch mai tsada abba dake kallonta ko kiftawa babu yace what is all this wife saboda mi eh?miyasa kike son nayi abunda bana so eh?nagaya miki yaron nan sai yasakar mun yarinyar miye na damun kanki koma miye yawuce aie kuma kusantar mun yarinya dayayi da kansa my only problem will be if he impregnates her kuma shima sai an zubar don baby bazata zauna dashi ba anymore sai yasakarmun ya am I cleared yafada yajuya kawai zai fita oum ta mike tabi bayansa kafin yafita tayi saurin shan gabansa ta rufe kofan dakin tasaka key ta kamosa da karfi tawani kalan fashe da kuka tana hade bakinsu Wallah isai da zuciyansa tayi wani kalan harbawa zarah know his weak point miyasa zata dinga zubar da hawayen ta bayan tasan is the most worst abun dayayi hating in his whole life miyasa zatayi masa abunda tasan zai hakuri duk girman laifin da akayi masa cire bakinta tayi daga nasa ta cigaba da masa kuka while placing her head on his board chest “har yana jin damshin hawayenta kasancewan babu riga a jikinsa kasa daurewa yayi kawai yaja ta yazaunar da ita kan gado taki yin shiru sai faman jan kukan take ransa na baci da this kukanta “rungumeta yayi so tight a jikinta muryan shi can ciki yace shshsh u know I hate your tears kinsan bana son kukanki kiyi shiru and tell me abunda kike so “sai dakara kukan na almost 4mins kafin tayi shiru tana jan majina tana faman saukan da ajiyan zuciya ya cigaba da patting bayanta “ahankali tace nikawai karka raba su they love each other habeeby how will you feel idan sheik yace sai kasakeni (babanta)eh habeeby?how will you feel dasauri abba yarufe mata baki yace bazai taba cewa ba and karki sake cewa haka zaki saka zuciyana ta buga “oum tace shima Abdoolmalik haka yake ji yah umri haka yaji shima yaron!abba yayi shiru baice komai ba amma maganar da tayi dinnan duk sai yaji zuciyan sa tayi weak tayi sanyi “ganin tafara samun kansa yasa tamike rike dashi suka shiga bathroom din ta tayi masa wanka kaman wani yaron ta shiryasa yau abinci ma ita tayi feeding dinsu shidai abba sai wani kamewa yake ala dole bai son yabada wani fuska “wunin ranar haka sukayi sa duk da taga akwai alaman nasara amma bai ce mata eh ko aa ba tadai cigaba da lallashinsa “,yau baki daya malik keeping kansa busy yay isai da yatabbatar angama komai na gidan daya siyawa abba harta da security’s an zuba a gidan already yasiya cars a ajiye a gidan ko daya nunawa abby tasa kasa magana yayi yace yabari idan an sallamo su ummi daga asibiti zasuyi komai a tare nagani gidan damotocin banki yaje tun safe sai yanzu yasamu daman ma abby upgrading acct dinsa 2B yasaka masa kafin yawuce can campany steels din wanda tun yana Washington suke contacting juna damasu campany a ranar yagama komai campany baki daya ya koma na abby bai gayawa abbyn ba don ko takardar dasai saka hannun bai basa bay ace sai ana gobe zai koma su maryam ma duk yafara musu processing school halime dake son base itama ta online yafara nema mata admission throughout yau yayi keeping kansa busy ko tunanin maganganunta baya son yayi sam yayi avoiding asibitin yau “duk dahaka tunaninta yana nan makale aransa “Abby yace sannu malik “malik yace yauwa abby nayu tunanin kafita yace aaa yanzu nadawo daga kai ma yan asibiti sako maryam nacan asibiti malik yace su aysha fa? Abby yace sunje gaisuwa maman kawarsu ta rasu “malik yace eyyerh abby yace kaje kayi wanka sai kaci abinci kafin ayi magrib idan kaje asibitin sai kadawo mun da maryam malik yace tau abby yafada yana wucewa dakinsa na gidan.Sai daya tsaya yasiyan musu fruits da few favorite abunda take ci “yayi gaba wani babban eatery yamata takeaway na grilled chicken yawuce asibitin yana shiga asibitin sai ga kiran dr ibrahim bayan sun gaisa yake tambayar su flight din karfe nawa ne dr ibrahim yafada masa malik yace Allah yakaimu ya kashe wayan yana maidawa cikin aljihun wandon jeans dinsa yashiga dakin da sallama ya zare shade din idonsa tare da cire p-cap dinsa maryam na zaune kusa da aydarh dayau ta chanza gown din asibiti tasaka abaya purple plain mai touches white mai kyau sai purple inner cap tadan zame daga gaban goshinta gashi luf luf tayi kyau bana wasa ba ga rahamar ciwo “daurewa yayi yadauke ido daga kallonta yakaraso yana gaishe dasu oum da rufaidarh da ummi sai hajajju dake zaune tana shan tea da bread da daran nan fa “hajajju tace duk ahankalinmu ya tashi da kyar nasamu ina dan shan wannan ruwan shayin da guntun biredi munyi tunanin guduwa kayi kabar manah da ita da lura nasa cutar kayi niyyar yi ta maza shidai bai ce mata komai ba yakarasa yana ajiye kayan hannunsa hajajju ta washe baki tace dan albarka kenan malan audul daftan turawa “maryam tace ina wuni yayah kadawo malik yace lafiya autah ya jikin auntie dinki?maryam na murmushi tace Alhamdulilah yayah gata nan yanzu ma muka dawo daga exercise “kafan yayi sauki aydarh na jinsu ta juyar dakai ahankali tace good evening malik najinta bai amsa ba yayi mata shiru yana daga tsaye yabude ledan sabbin drugs din da aka bata yau ya duba oum tamike takalli rufaidarh kafin rufaidarh tace yayah muje waje mu danyi magana ummi tace tau shknn muje rufaidarh “ fita sukayi hajajju ta bisu da ido tana cigaba da bude ledan fruits din daya kawo malik yaja plastic chair gaban gadon ya zauna yana kallon maryam kafin yace autah nr din nan datace nayi mata hotspot sai kirana take kuma gaskia nima tayimun maryam tayi shiru don bata gane ba amma sai tabi shi. Tabi sa da ido can dai tagane abunda yake nufi daman ko da can they can pretend ita dashi shiyasa she is his favorite sister “tawani wara ido kai kace gaske tace kai haba yayah daman nasan da biyu tace kayi mata hotspot kuma daga hotspot shine hadda karban digits dinka ita kam a gaishe ta malik irin da gasken nan anyi haka yayi da fuska yace maybe ta lura banda mata kinga before 5 days din yacika sai a fara processing nema mun auranta mu wuce kawai Maryam ta jinjina kai tace tau yayah kai kana sonta ne?malik yayi yar dariya yace why not?baki ganta bane?ai the lady is hotter billahi aydarh har ji tayi kwalla na neman zubo mata har ta mance rabon datayi kalan wannan tashin mikewa tayi dasauri don ita tama wani mance dawani stitches a jikinta duk suka bita da ido hajajju tana shan kankana itama dai aydarh take kallo baki bude “data wuce tagabanshi saura kadan ya shide whattttttt wani kalan kamshi daya daki hancinsa mai tafiya da imani ga kalan abayan yahau jikinta her well shaped kaman ansake fidda shi ko miye ma zai ce hajajju tace “kodai fitsari ya matse ta yarinyar da ko tafiyar kirki bata iyawa amma kaga kalan tashin da tayi “gaban ummi ne take zuba lanbo son ranta kadai audul an cuce ka anbaka maka jabu yarinya sai dan banza kyau da shagwaba ta dinga sukunyan dakai kaman tsohuwar munafuka ahtau nidai ba ruwana bara nayi shiru naga bani hajara aka cuta ba bakina alaikum babu ruwana aydarh ko tsayawa jin maganar hajajju batayi ba tashige toilet tayi banging door din garam sai sannan malik yadauke idonsa yarufewa maryam ido guda itama tayi masa sukayi shaking hannu sai kuma maryam tayi wani kala da fuska tace Allah yayah nidai ba ruwana kawai karka jamun ma auntie aydarh taji haushina kaga fa kaman tayi fushi duk da ciwon kafan ta daure ta tashi fa “malik yayi murmushi yace no lily ai taimako kikayi babu abunda zatace allow her I will handle the rest case in sha Allah maryam tasake kasa da murya duk yanda hajajju ta iya amma takasa jin abunda suke fada sai faman shan fruits dinta take duk zatayi lokacin su daga uwayan har yaran dasuka dauke ta kamar wata yar iska ana ta magana bata “tace kai yanzu yayah is there any lady in this dunia data rage kuma kasota after auntie aydarh? Malik yayi shiru baya magana suchs da sisters dinsa ita kanta maryam din kasa rikewa tayi har sai datayi maganar saboda yana son ko da firanta ne a dinga yi masa yayi dan jim kadan kafin yace why do you say suchs Lily?maryam tasake matsowa da kujeranta kusa dashi tace yayah see how beaurie she is “ga ta Wallahi yar gayu yayah and she is very nice babu ruwanta Allah yayah kaji fa yanda take kunya da respecting din ummi and abby “yayah kai kam ka taba jin mai magana kalan nata yah rabbi yayah do you see how prettier she is when she smile “malik dake kallon maryam ko dauke ido babu don mamakin maryam din ma yake yace tau ko dai matarki ce ba matata ba da duk bazan ga wannan abun ba ya mike yace dana samu wata zanyi aure maryam ta tabe fuska tace dan Allah yayah aaa Wallahi babu wacce zaka samu kaman ta nidai kaje kabata hakuri kace wasa ma fa kake Malik yace Alright jirani yanzu ki shirya mu wuce gida yafada yana nufar hanyar bathroom din “hajajju tabisa da ido kafin ta juyo tana kallon maryam tace tau ko dai bai lura wannan yarinyar tashiga ba maryam tayi kasa da murya tace kedai ki bude naman mu ci babu ruwanmu hajajju tawashe baki tace Wallahi “cikin wall din toilet din yaganta tsaye tayi wani kalan kicin kicin da fuska kaman zata fashe da kuka yakarasa har kusa da ita bayan ya rufe toilet din hadda key idon har yakawo ruwa bata so tayi magana ba saboda tana iya fashewa da kuka ahaka ta daure dai tawani sake hade rai shikam Wallahi yakasa janye idonsa kanta bai san irin son dayake ma aydarh ba shidai yason idan zuciyarsa ta buga sanadin sonta ne “tace miyasa zaka shigo mun toilet while kasan ina ciki tafada cike da tsiwa “malik yayi shiru kaman bada shi take magana ba tasake masa wani kallo tace why do you follow me here?ai baka da mata ba kaje kana gaya musu baka da mata har kana yiwa wata connecting hotspot and kana sharing digits dinka kai ga wanda baka da mata that means I should report you to the police tunda babu aure tsakanin mu kayi sexing dina ohh I mean kayi raping dina tunda is against my wish’s ai kasa ni in all this pain kasan kalan wahala dake akwai a wannan stitches din kasan irin wahalan danake sha I didn’t even thinks I can continue surviving da wannan kalan abunda kayi mun “ mark this Abdoolmalik sai kasake ni banayi auran anymore daman bana sonka kai dakake sona that is your business not mine am I cleared??tafada dan karfi tawuce trying very hard not to cry ga yanda take tafiya dasauri na mata zafi amma ahaka ta daure yama kasa ko da motsi balle yayi attempting hanata fita ficewa tayi daga toilet din tabar shi nan a tsaye kaman status yana ta kallon inda ta wuce ko dauke ido babu “Maryam ke gefen hajajju tana sauraron bayanin da hajajju keyi wa baba a waya sai kallonta take ji duk bayanin babu kai balle kugu she is just talking mean less “ Aydarh tayi avoiding hadda ido dasu tawuce ta side din gadon ta zauna tana kwantar da kanta in between her laps zugin data daina ji kwana biyu shine yadawo mata ita kam yau ko mi zai faru bazata sake kwana asibitin nan ba sam batajin dadin rayuwanta she need to rest bata taba shiga kalan wannan halin ba a rayuwarta sai yanzu da malik ya shiga rayuwarta she prepared lonely a yanzu idan aka raba auran abba ya yafe mata zata koma can Cyprus takarasa karatunta za tadawo ma a fresh bazata sake dawo wa Nigeria ba kuma saboda bataga dalilin haka ban “Maryam dai sai kallonta take bayan hajajju tagama waya tamike tana dauka tissue ta goge hannunta tace bara kiga naje wajan ramda nasan yanzu tashigo kwara azo a sallamar masa mata tun kafin yakara aikata wani mugun abun kuma duk aji kunya kwara su tattara su tafi ta lura yarinyar itama ta warke tunda har wata irin tafiya take musu tana juya mazaune ita ummi dake ta gadin aida gashi nan har sun san su fa kewaye ita da miji dayake babu tsoron Allah a ransu ita kuma bata tausan kanta ko gama warkewa batayi ba har hajajju tafita bai fito ba hajajju na fita maryam tamike gently takara so gaban gadon ta zauna gefen aydarh ta dafa ta dagowa tayi idonta yayi ja sosai tasakar wa Maryam murmushi “maryam ma ta mayar mata kafin tace auntie wai miyasa kike fushi da yayah am so sorry to ask aydarh tawara ido tace noo maryam tayi shiru tace koma miye kiyi hakuri ki yafe masa dan Allah,aydarh tayi murmushi wanda iyakar sa lips tace ohk yah mariam maryam tayi murmushi itama kafin tace mi zan zuba miki ko fruits din zaki far asha ?aydarh ta girgiza kai tace ah’ah na koshi maryam tace kullun bakya cin abinci ke kin koshi aydarh dai batace komai sai dan murmushi take amma Wallahi yau malik yayi masifan bata mata rai ashe

Chapter 50 of 83