Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
manah “ummi tace babu wani magana home treatment muje asibiti kawai oum tace ai shima dr ne yayah ummi tace nidai ban yarda ba koma miye muje asibiti hankalina zai fi kwanciya malik yace zan dubata ummi anan ma “ ummi tadaga masa tsawa tace zaka dauka mun yarinyar ko kuwa “karasawa yayi yasaka ma aydarh hijab dinta yadauke ta kaman paper idonta na arufe domin nauyi suke mata su kansu idon ta wahala bana wasa ba Wallahi, ko makiyanta bata fatan yasha wahalan irin aman datayi yanzu nan “daki oum da rufaidarh suka wuce kowa ya dauko mayafi da handbag suka wuce cikin mota rufaidarh malik ne yayi driving dinsu zuwa asibitin dr ramda suna isa tafara sheka amai wannan karon babu abunda yafito sai wani yellow abu tsaban babu komai a cikinta rushing dinta akayi to emergency dr ramda bata kasan ita da tsohon mijinta da hajajju tashiga tafita a maida auransu suka tafi USA kai yan biyun su asibiti har yanzu basu dawo ba tun waccan lokacin “ nr Asma’u tayi komai suka bata treatment din gaggawa “tayi kasa dayawa “drips suka daura mata da allura kafin akayi tests din duk dazaayi.kusan 1 hr 30mins suna receiption zaune har yanzu nurses din basu fito ba zuwa yanzu abby da hajajju sai baba kulu sun iso “ nr Asma’u ce tafito sai faman murmushi take “takaraso wurinsu malik da ummi ne suka mike suna nufar ta sai rufaidarh nr Asmau tayi murmushi tace shalelen family kenan wannan gata haka yanzu wa zan fara bawa sakon? Abby yace kinga diyata ki fadi kawai amma yazaayi akawo patient kuma kifito kina murmushi kice zaki bada sako ummi tace eh nurse ki fadaman ko ma miye hajajju tace baiwar Allah nan duk fameli ne idan ba so kike duk mu taru zuciyar mu ta buga bak i fadi manah yaron nan kadan ya rage yafasa manah makoki anan “tunda dai ba hakuri ne dashi bakan wannan balarabiyar yarinyar nr asmau tayi murmushi tace to congratulations Doctor ka kusa zama baba matanka nada ciki har na sati biyar. Malik yawara ido yasa hannu yarufe bakinsa kafin yace are you serious nurse dagaske kike abunda kika fada? Ummi tayi kasa sujjudah tayi abby yabi bayanta saida sukayi adduao’I kafin suka mike shikam malik kasa rufe bakinsa yayi hannu yasa cikin aljihun sa ya fito da car key din dake ciki yamikawa nurse Asmau tasa hannu takarba tana murmushi “kafin yace thank you nurse “ I really appreciate you news and you should contact me to collect your gift wannan na duba mun mata ne !nr Asma’u tace nagode kwarai dagaske ranka dade ubangiji Allah yaraba su lapia duk su baba sukace Ameen fadin irin farincikin dake fuskan kowa cikinsu wani babban aiki ne amma sunyi murna bana wasa ba abby yafito da bundles na 1k 1k kwara biyar yabawa nr Asmau yace mungode sosai diyata “ummi tace yajikinta sister wannan ta jika suke bata diyata ba nr Asmau tace Alhamdulilah hajiya bacci take yanzu saboda jikinta dayayi kasa dayawa anjima kadan zaku iya duba ta “malik baima jira ko karasawa tayi ba yanufi hanyar dakin duk suka bishi da ido suna kallo abby ya girgiza kai yana murmushi yaron duk yawani susuce kan yarinyar “ oum dai tunda aka fara zancan kanta ke kasa batasan iya kan adadin yanda zata fasilta farin cikin datake ciki ba wai aydarnta n eke da ciki baby ke da ciki Allahu akbar she wished abba is here to witness this Alhamdulilah Alhamdulilah Alhamdulilah “rufaidarh tace mun bani jamaa ku duba mun yaro ance bazaa shiga ba yanzu yashige “hajajju tace yoo muna ganin abu ganin idon mu anan kedai mau Allah ya kashe yabaki don ba kyauta garesa ba nan dakike gani na kakarsa ce ni amma banda kujerar makkah sai gida kawai daya siyan mun yabude mun akawun yamaka kudi a ciki shine iyakan abunda nasan yahadani dashi kekam kin ji dadi abby dai ya girgiza kai watau duk hidiman nan dayayi bata gani “ dayake kowa murna yake babu wanda yabi ta kan hajajju duk suka zauna ana mamakin malik “ oum tamike tsaban kara takalli ummi tace tau yayah Allah yabata lapia ni zan wuce gida akwai sauran wasu abubuwan damu karasa ba hidima nata matsowa rufaidarh tasaki baki tana kallonta haka ma hajajju “ Abby yace no fatima ai da kinyi hakuri ta farka idan suka bari muka ganta sai ki wuce oum tayi kasa da kai tace ah’ah yayah ga auntie nan ai Allah yabata lapia “ta karbi key din hannun rufaidarh tace zatayi driving da kanta hajajju tace ke kam dai anyi marar lafiyar kai fatiee yoo wannan ai rashin wayewa ne jamaa kit saya kiduba yarinyarki mutun ya dankara mata ciki tana ta wahala anzo da ita asibiti rai ahannu Allah don ni isowa ta nan nayi tunanin zan ga kuna fasa makoki ma ashe abun duk bana arziki bane “ oum dai tayi musu sallama tawuce baba ta girgiza kai tayi murmushi tace Allah sarki fatima Allah yasaka maki alkhairi da duk mata zasu zama kamanta da anji dadi ubangiji Allah yayi muku albarka Allah yacigaba da hada kanku Allah kuma ya aurar da sauran ummi tace Ameen yah Allah mama “Abby yace bara nakira nababa na fada masa ankusa manah mata ko aboki rufaidarh tace yakamata kam yana can abuja abby yagyada kai yace ni nakai sa airport da asuban nan yace zaije yayi signing wani contract ‘’rufaidarh tace ehh hakane baba tace Allah yataimaka yabada sa’a abby yafito da wayansa yayi dialing number abba bai shiga ba “Yana zuwa dakin yatura kofan ahankali yashiga “ yamaida yarufe ya jinginar da kansa jikin kofan “ yana mata wani kalan kallo kallo mai cike da so soyayya kauna shauk’I burgewa dakuma tausai “ All praise been to Allah ‘ hakika bashi da bakin yiwa Allah godiya he cannot pretends or deny anything amma Allah yayi masa kyauta dakari Allah yamasa ni’ima da rahama a rayuwa cikin abunda bai fi shekara daya ba Allah ya chanza masa rayuwa Allah ya aiko masa da ita cikin rayuwarsa tazama haske da salama a rohi da rayuwarsa! Ta zaman masa abun Alfahari “inda yace bazai mata so irin son mutuwa ba yayi karya idan yace bazai mata gata irin na nunawa a duniya ba ya cuce rayuwarsa “ bayan ummi da abby bazai taba hada kaunar daya ke mata dawani abun ba a rayuwarsa yana mata so irin son dake daure jijiyoyin jiki “ kwance take kan gadon ansaka mata karin ruwa sai yanzu yake lura da wani extra haske da glowing din data kara komai na fuskanta kaman an dai zana “ saidai tafada tayi rama murmushi yayi kadan abubuwa dayawa nadawo masa a kai game da ita “komai nata na burgesa tun farkon haduwar su “ karasawa yayi yaja kujera yazauna ahankali yana kallonta ko kiftawa babu ga murmushi kwance a kyakyawar fuskan shi sajan sa ya cika sosai yakarawa farin fatan sa kyau da haiba “ kaman tana ido biyu yanda yake wani dage gira irin na bad boys tunani kawai yake yanda zasu kasance da ita idan tafarka tasan tanada ciki yah Allahu yasan akwai daru tsakanin su koma miye zai iya handling matansa ko ba komai yasan tana shakkarsa “ hannu yasa yana rike hannunta mai karin ruwa har yanzu akwai zafi amma ba kaman na dazu ba ‘ahankali yafara tofa mata addua kafin yakai hannu yayi placing daidai kasan maranta yaji tayi tauri mamaki yake yana kara jinjina ikon Allah yanda Allah yaboye abunsa “ko kadan bai taba tunanin yarinyar nan nada ciki ba “ ko kadan alama bai nuna masa yasan ita kuma bata sani ba duk sai yanzu yake recalling abubuwan da duk zaya nuna masa alaman hakan amma bai gane ba “ hakika Allah shi ke yarda yaso a lokacin daya so Alhamdulilah, ya dinga yawo da hannunsa a cikin ta dan motsa bakinta tayi hankali yalura so take ta tashi yayi murmushi yana dauke hannunsa a cikin ya dinga kallonta dai. Ba ita ta farka basai bayan daakayi azahar cikinsu babu wanda yatafi har abby tun oum data tafi babu wanda yakara tafiya lokacin suka shigo kowa ya dubata da jiki ita dai sai binsu take da ido Allah kawai yasan halin wahalar da ta shiga yau sai ita “ tasha wahala ba wahalar wasa ba bakinta yayi mata nauyi ma bazata iya jin zatayi magana ba ummi ta lallaba ta sukaje toilet tayi mata alwalla suka fito ta taimaka mata tayi salla nr Asmau ce tashigo tasake dubata ta rubuta wasu drugs din kafin tace asamu ko da tea ne a gwada bata ko zaya zauna a cikinta yunwa babu dadi ba kaman ita da yanzu ba ita daya bace “ abby yace rufaidarh ta taso sai ta karban mata shayin a gida tunda tafarka shi zaya koma campany “baba ta tashi tace bara ta bisu “har zasu fita abby ya juyo yace kai malam bazaka koma gida bai dan yaso sai ka dawo tunda aie ba kwana zatayi anan ba right?babu kunya malik yace aaaa yallabai ina nan hajajju tayi mitsi mitsi da ido tace nan fa zaya zauna ya dinga gadin matar yasan yana sonta yake bata wahalar dazaa dinga kwantar da ita gadon asibiti gashi kaza wannan bazai iya zuwa ya siya yakawo ba Allah dai yasawwake nidai kingani nan babu ruwana “ fita sukayi yarage daga ummi sai malik da hajajju “ummi takalli aydarh datayi shiru idonta a rufe amma ba bacci take bas ai faman sauke numfashin wahala take kana kallonta kaga marar lafiya “ ummi tace sannu baby “Aydarh tasamu ahankali ta gyada mata kai malik sai faman kallonta yake ko kiftawa babu hajajju tayi gyaran murya tace yanzu fa idan ba wasa bas ai kiga yarinyar nan tayi gadon uwarta “wajan wahalar kwaikwai kaiiiiii sam kwaikwai ba kyau “ haka uwarta ke wahala har tsawon wata shidda “Wallahi Allah dai yaraba su lapia amma sam laulayi mugun abune bashi da kyau “kaf aydarh najin hajajju amma bata ma fahimta da kyau kan abunda take magana taji tana cewa Allah yaraba su lapia tau hankalin ta da tunanin ta duk bai kai nan ba wahalar datake sha a yanzu kawai ya isheta ‘ Babu bata lokaci rufaidarh nashiga gida ko wajan oum bata karasa ba tasaka maids su hada lafiyayar lunch dakuma ruwan tea tafada musu abubuwan dazasu saka wajan dafawar wanda tasan favorites din aydarh ne “tana shiga parts din oum ta isketa parlor waya take da alama kuma cikin maaikatan mall dinta ne dake can lagos saboda maganar kayan datayi order suke a gefenta ta zauna har takarasa wayan tana zarewa a kunne ta waiwayo tana kallon rufaidarh tace amarya “ya jikin babyn ne?rufaidarh tayi murmushi tace alhamdulilah fa ta farka yanzun ma dawowa nayi namata tea nakoma “oum tace eyyerh Allah yaraba lapia rufaidarh tace Ameen yah Allah yo uktiee wannan miji yanata rawar kafa badole kunya tasa mu bar masa mata ba don ma maman tashi daidai take dashi cikinsu har karasa ma wanda yafi kula da baby saidai fa na zama yar kallo Wallahi “oum tayi murmushi tace shiyasa na taho ni babu dalilin zamana tunda yanda zasuyi mata ni ba lallai hakan zanyi mata ba “ rufaidarh ta gyada kai tace Alhamdulilah fa uktiee baby kam Allah yabata nidai fatana daya kada Allah yasa ke ta biyo da mun bani Wallahi Saboda da alama itama laulayin nan baya zuwan mata dasauki Allah dai ya inganta oum tace tau Ameen yah rabbil alameen amma dai baby dawannan rakin nata da lanbon ta da baaji dadi ba “rufaidarh tamike tace bara na watsa ruwa ina mukullin motana ina ganin daga kasa zan wuce basai nadawo nan bas ai dai mun dawo kawai oum tasa hannu tana miko mata tace tau shknn Allah yatsare sai kun dawo din rufaidarh tace yauwa kin fadawa babanta ne? Oum ta girgiza kai tace no idan yadawo yaji kawai mun daiyi waya yanzu dashi “ rufaidarh tayi yar dariya tace lallai kam kinada aiki yayansa baban mijin kina fitowa yadaga waya ya doka masa call don ma bai same sa ba oum tarike baki tace wai wai abun nasu sai su din rufaidarh tace gaskia dai “ dakin ta wuce bayan tasha maganin ta kaza ne daya dahu luguf mai mata gyaran jiki tabata wanka tashiga tayi amfani da magungunan wankan tafito wani kalan kamshi mai sanyin dadi na fitowa daga jikinta sharp sharp tashirya tasaka dogon rigan swiss lace orange and black tayi kyau sosai har kiba ta kara tsaban gyara datake sha har sunka mata baskets din cikin mota tashiga tawuce asibitin “sai wajan bayan Isha”I aka sallame su bayan an tura mata musu wani magani “suna shiga gida tace rufaidarh takama ta wanka take son yi har yanzu bata san tanada ciki ba malik na nan makale dakyar aka samu rufaidarh ta lallabesa yawuce gida shima sai da aydarh tayi masa magana ta ido “yanayi wanka Ko abinci bai tsaya yaci ba ya saka wani hadaddan cotton yard sky blue anyi masa dinki kafta kana kallon yard din kasan tsaban kudi aka saka wajan siyan sa “ parlor ya tarar dasu aydarh ta kwantar da kanta a laps din rufaidarh tasaka white sleeping dress sai katuwan rigan sanyi da safa sai hulan sanyi a kanta tayi shiru idonta a rufe “ sai oum dake gefe tana juya mata tea yahuce tasha ga drugs din a leda nan kasa “sallama yayi rufaidarh da oum suka amsa shi gently yakarasa cikin parlor yazauna nan kasan carpet yayi kasa da kai kafin duk ya gaishe su “ suka amsa shi da fara’a rufaidarh tace son amma Ko abinci baka tsaya ci ba nasani kayi saurin dawowa baice komai ba yadai shafa kansa yana murmushi oum tace yakarasa can dining sai akawo masa dinner yayi mai jikin dasauki Alhamdulilah ma “rufaidarh tace gaskia sosai rashin cin abincinne damuwa aman daman kuma sai ahankali malik yadago kai yasace kallonta kafin yace mom tasake aman ne yanzu rufaidarh takalli aydarh ta jinjina kai tace ehh Wallahi tayi yanzu ba dadewa kafin mu dawo parlor yace ohk “ yamike yace zanje nadawo mom “ rufaidarh ta gyada masa kai tace ohk son sai kadawo “ahankali tabude idon bakinta yamata nauyi don juya ma take gani tace masa zan ci fries “juyowa yayi dasauri yace tau fries kawai? Ta gyada masa kai his reaction only will explore what’s in his mind “zaka ga iya adadin so da damuwan dayayi da ita Wallahi bakaramin dadi oum ke jiba”dasaurin sa yafice daga parlor “rufaidarh takalli oum tace wai uktiee wani magnet ne ko kuma wani magic ne a jikin mu dake jan maza zuwa garemu kowa ba son wasa yake manah ba kiji fa yanda yaron nan ke son baby “oum tayi murmushi tace daga kabilan ne kaf familyn mu ko acan sudan din ai kinga yarda maza keyi manah son kashe kaii kiji yanda Doctor ke miki wannan son sau daya fa yazo yaganki amma ki duba kigani “rufaidarh tayi murmushi tace kedai uktiee kawai mu cigaba da addua da biyayya shine kawai zamu saka musu da kalan wannan son oum tace hakane “kafin oum tayi kasa da muryanta ahankali tace girlie kidaure ki sha ko kadan in sha Allah you will not throw up kinji “Aydarh tabude ido ta marairai ce fuska idonta yakawo ruwa ta girgiza kai batace komai rufaidarh tace ke kau baby girl ki daure ki sha ko kadan “kina jina? Aydarh tace bazan iya ba mom “ oum tace dan Allah babe kinji ko?rufaidarh tace barta uktiee in sha Allah idan mijin yakawo fries din nasan zata karba in sha Allahu “ oum da duk bataji dadi ba tace tau shknn Allah yasa. Sake second attempt this time kawai jikinsa tafada tasakar masa wani marayan kuka “har cikin ransa yaji kukan yasa hannu yana shafa bayanta yace shshsh ya isa haka nadaina bazaki sha bak o ?ta gyada masa kai yace ohk ya isa haka “ yace taso tau ta makale kanta yace tau fadamun mi zaki ci “cikin wani kalan slow voice tace masa na koshi yace aaaa fa mamana baki da lafiya kuma kice you won’t eat anya kam? Tace amai zanyi nidai kabani magani nadai aman kawai “I promise to eat indai nadaina aman yace tau shknn “yace saidai ko allura tunda shima magani kinki karba ta girgiza masa kai da sauri tace ah’ah bana so kawai kabani maganin zan daure nasha yace Alright amma fa kinga dana fita allura ce nasiyo na throw up din bara nasake fita sai nasiyo tace to nidai katafi da ni “yayi murmushi yalura yau kuma bata son yana tashi shikam idan haka laulayin yazo da yaronsa ya biyasa yace ohk love bara nasaka miki hijab ta gyada kai tace and karka sake using this perfume of yours kaji yayana “ kaiiiiiiiiiiii Wallahi malik wani mugun dadi yakeji yanda take masa with due respect dear in sha Allah yanzu ma sai nayi sauri na chanza kayan nadawo ta gyada kai tace and bana son wannan hulan sanyi shima ka cire kasaka p-cap yafi maka kyau yace ohk dear Amma kinga akwai sanyi dadaran nan tafasa masa wani shagwababan kuka tana tashi daga jikinsa jikinta babu kwari sam duk tayi wani da kala dasauri yakamota yace in sha Allah cuddle bug natafi na chanzo kayan ko mufita tare eh? Ta gyada masa kai hijab dinta yadauka yasaka mata yagyara mata hulan sanyin kanta “sai tayi kaman yar baby “yasa hannu yakamata ta mike tsaye yasata a jikinsa suna tafiya har suka karasa stairs yace I should back you mama? Tawara masa ido tace noob aka gani akwai maids a gidan gasu oum idan suka gani fa yace ai sun san baki da lafiya babu wanda ma zaya gani ‘tayi shiru kawai yaduka kusan one minute yana sauraron yaji tahau amma shiru ahankali yace calm dear “daurewa tayi tahau amma duk a tsorace take “ luckily har suka fita parking space kafin suka ga yan aiki babu wanda yadamu dasu ahaka yashiga da ita har part din sa “tana ganin yana kokarin cire kaya tayi saurin sa hannu tarufe fuskan ta “murmushi kawai yayi yakarasa saka kayan har zai fesa perfume din dasauri tace sir ajiyewa yayi yace ok ok ma am sorry wani yadauka shima kadan yasaka kafin yadauki mukullin mota yana kamata suka fita front sit yabude mata tashiga shima ya zagaya ya shiga yatayar da motar suka fita da anguwan resting kanta tayi a sit din motar yakalleta kafin yasaka hannu yakamo nata hannu tabude ido jikinta zafi sosai yanzu kuma “bude ido tayi suka hada ido yayi mata murmushi yace sannu “ta gyada masa kai kafin tace what’s wrong with me sir fever nake nasan is not asthma kuma ni is very hard nayi amai amma ko damuka dawo asibitin after all the treatments sai danayi wani “ yayi shiru yana tunanin yafada mata ko kyaleta wani yayi maganar gabanta? Ahankali wani zuciya yace better inform her yourself “ sake kama hannunta yayi kafin gently yayi parking murmushi kwance a fuskanshi yawara ido yace just guess what? Ta bata fuska tace am not good in guessing fa yace amma promised me zaki bani gift idan nafada maki kaman wata yar yarinya tace Allah zan baka akwai wani watch nagansa a ig will order it for you Wallahi nayi alkawari yayi murmushi yace ohk mrs Abdool nayarda tace oya be fast and tell me yace ohk dear congratulations you will soon give birth to Malik’s copy in sha Allah “you are pregnant baby girl nayi miki ciki. Wani kalan kallo tayi masa kafin ta girgiza masa kai dawani kalan tone tace wait wait sir bangane ba what did you just say nine ke da ciki kana nufin am pregnant did I even hear it well ko kunne na ne ya ji hakan???? Tana kallonsa kaman idonta zai fito gaban na wani irin bugawa “ shidai Malik sai kallonta yake daman yasan sai anyi hakan “kanta tasa in between her laps ta fashe masa da kuka “ mai sauti shidai mamaki tama basa baiyi tunanin abun zai kai ga kuka ba don ma yasan ita kuka bawani babban aiki bane a wurinta “ hannu yasa gently yafara caressing head dinta “ ta dago tana kallonsa tace but you promised me ba yanzu zanyi ciki ba shiyasa nace maka kamun allura ko pills kace mun ai baka bi hanyar da zakayi mun ciki ba nine nace maka am ready to give birth nine nace maka zan iya haihu for now?yayah miyasa baka tausai? Zakayi sexing dinna babu ko kula da am tired or not “ ina hakuri kawaii na daurewa ne ba don bana shan wahala ba “nace duk na amince da hakan amma don Allah kada nayi ciki “ shine kayi mun inalilahi waina illahil rajiun da wanne zanji nabani “ tasake rushe masa da kuka Wallahi kallonta yake ko kiftawa babu kaman idonsa zai fado tsaban yanda yake kallonta “ yarinyar nan mi take nufi ne hannunsa yasa ya murza goshin sa kafin yakamo hannunta ta fizge tana cizgar kuka kaman wacce aka daka “tace ahaka zan cigaba da yin this sickness haka kasan wahalan danasha daga jiya har zuwa yau “ bana son cin komai bana son abinci jikina fever bana jin dadin komai “ kashe motan yayi da yake a kunne “ kanta ya dago yawarware tissue daga cikin tissue box din mota ya goge mata hawayen ta tass “ har ga Allah bai ji zafin words dinta basai ma tausayi data basa batasan duk kalan wannan abun is necessary for woman’s ba “ shiru tayi tana ta saukan da ajiyan zuciya irin wanda yayi kuka mai mugun ciwon nan “muryar sa can kasa cike da lallashi da so dakuma tsananin tausayinta dayaji “ yace mamana taki dagowa yace ki ja numfashi tayi yanda yace “yace ki fesar still tasakeyi “ kafin yace am critical sorry mama “banyi niyyar saka ki kuka ba kuma this is not my fault dear Allah ne yayi manah kyauta babu yanda zaayi “kamata yayi kiyi murna sai ki godewa Allah akan kyautar dayayi miki “Manzon Allah SAW yace kuyi aure ku hayayyafa don nayi alfahari da gobe a gobe kiyamah “ did you want us to push this rahama girl?tayi shiru yajuyo yana facing dinta Sosai yasa hannu biyu yana rike both hands dinta yace see madam “ Ai you know my field right? Ta gyada masa kai yace you know who am I and you trust my qualification you trust my occupation right?ta jinjina masa kai while wiping off her tears da gefen hijab dinta yace babyn na kaiwa months din haihuwar sa zan cire miki shi in sha Allah you will not go through the painful of labour kuma wama yafada miki haihuwan da wahala?ta girgiza kai tace ai nasani kuma naji ana fada “ yace tau ke ai babyn Doctor ce bazan tabari ki wahala ba duk da ba wai ta yarda dashi ba amma ta ce you promised?ya gyada mata yakai yana smile tayi shiru dai tana kuka silently yajawota yana shafa bayanta kukan nan datayi har takara wa kanta zazzabi Wallahi yana son aydarh shi yana tausayinta he values his wife “daya nada hali yanda zayayi da bai bar laulayi yasata wahala ba “ amma he promised himself koda zaiyi loosing aikinsa ya yarda kawai don ya zauna ya kula da matansa bazai kara zuwa ko nan da can ba wurinta zai dinga zama ya kula da abunsa “idan ma takama hutu zai dauka har sai cikin yayi kwari “ ta dago a firgice yayi saurin rike ta tasake marairaice fuska tafasa masa wani sabon kukan runtse ido yayi ya ciza gefen lips dinsa da mugun karfi kaman zaya fasa su “kafin ahankali kaman wanda zaiyi kuka yace minene cuddle bug? Tace sir who will feed the baby ma? Har yasu tabashi dariya dai ya daure kawai yayi pointing boobs dinta yace gashinan ke mana ta girgiza

Chapter 60 of 83