Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
dauke dawani katon store an zuba provision babu kalan foodstuff din da babu wallahi daidai da su frozen chicken fish beef babu nau’in kalan abinci da babu a gidan “main parlor suka dawo kan kujera tazauna shima yazauna kusa da ita kaman zai shige jikinta tajuyo ta kallesa yace yayi kyau tadaga masa kaii tace komai yayi kyau sosai yayah nagode yace Allah yasaka masu oum da alkhairi sune suka sake fitar da kyaun gidan taja long pointed nose dinsa tace daman can mijina yayi gida mai kyau yace while yanzu kin zo kenan yau anan zamu kwana tawara ido tace kwana fa sir yace sure suma su oum sun huta tayi kasa da kai tana wasa da yatsun hannunta tace uhm yace uhm dame tace babu komai yace kinga talk tace laah Allah yayah babu komai kayana fa?yace duk su baba zasu kawo komai anjima tace to what about yours? Yace aie nayi parking all my belongings tun jiya tayi murmushi tace tohm naji yanzu wait have you eaten?ya girgiza yana wani raurau da ido tace ayya sorry bara naje sai nadaura girki yayi saurin riketa daga yunkuri tashin datayi ya girgiza kai yace ah’ah cuddle bug you are still sick I know tace Allah naji sauki kuma ma kamanta nayi two weeks din tafada kanta a kasa yace duk nasani amma aie jikinki babu kwari anjima ma nake tunanin muje asibiti amiki medical checkups I. Thinks banda laulayi kinada malaria tayi shiru yace muje sai muyi takeaway tace noo sir here is my house so I will cook please yayi shiru kafin yagyada kai yace ohk I will help tace yay muje tohm “ takama hannun sa yace wait yanzu wani kitchen zaa dinga girki tarike hannunsa tace kaga kitchen din upstairs shine kitchen dinka wanda girkin ka kawai zan dinga yi acan na downstairs kuma shine for the visitors yayi murmushi yace watau am different yanzu kenan tagyada kai tace sosai ma yace ta Allah yayi miki albarka mai kyau tace Ameen finest kitchen din suka shiga tacire veil dinta tadaura akai tana nade hannun abayan sai kallonta yake ko kiftawa babu “ tajuyo suka hada ido tayi murmushi store tashiga ta debo plantain tadawo kitchen din wani container tadauka da sabon knife tafara gyara plantain din yanda take Komai cikin aji da nutsuwa yake kallo “ ajiyan zuciya yasauke kaiii idan akayi wasa he will swallow this duk kowa ma yahuta fizgarsa take kodai this girl witch him ne haba son yayi yawa aie “ eggs tadauko kwara four tafasa a bowl kafin tabude wani deep freezer tadauko onion da red chili dakuma green pepper sai carrot chopping board takawo ta ajiye kafin tajuya takallesa taga still yashagala yana kallonta ta turo baki tace idan kagama kallon come closer and cuts this for me yace ohk your majesty yamatso yace kanana zanyi?tace yeah Sosai ma yace in sha Allah sake komawa tayi store ga jar din mai nan kala kala na karamin jar din tadauko tafito tabude wani cabinet dake da jeren pots da frying pan daban daban yan Italia frying pan tadauko tasa sabon towel tagoge sa tass kafin takunna gas cooker “tadaura man tazuba kafin takoma tadauko plantain din tabar man for good three mins yayi zafi “ kafin tasaka plantain din “ yace kinga idan ma lokacin hutu bai kare ba idan matan ibrahim tasauka kafin muje umrah zaki iya zuwa suna tajuyo tace dan Allah mine yagyada kai yace sure yace just prayed hakan yafaru “ tace in sha Allah tace kuma maybe is possible fa ta aihu kafin mu koma can din ko jiya ma damukayi chart tace mun tana jin alaman tafara labour yace Eyah tau kila Allah yasauketa lafiya aydarh tace Ameen tarage murya tace daman doctor ana jin alama ne yayi shiru kafin yagyada kai yace ehh ana ji mana tace to wahala zakaji ko kuma ciwo yace ko daya fa kawai zaki ji babyn na motsi a ciki tadinga kallonsa ko kiftawa babu tayi raurau da ido tace amma fa naji muryanta kaman sick person yace lahh saidai idan bacci take amma idan mutun yakusa haihuwa said uk wani ciwo yatafi ita dai tadinga kallonsa kaman bata yarda ba tadaiyi shiru batace komai ba “ahankali tajuya ganin plantain din yanuna ta kwashe sa tasaka second pan din “sai fira yake mata tana jinsa dakanshi yayi mata greating fresh attarugun wanda zatayi sauce yanda yayi shaping su carrot din yayi mata daidai tadauko curry da seasoning tasaka egg din tahada sauce din cikin few minutes suka gama tayanka watermelon da piya tayi blending dinsu atare cikin wani medium glass cup tajuyo kafin ta tace tasaka lemon karami daya sai sugar cikin fridge tasamu ice cube tazuba ciki kafin ta mayar a wani expensive glass cup mai azaban kyau lokacin da takarasa girkin yafita ankirasa waya anan dining din sama tajera warms din da jug din tasauka kasa tana kiransa shiru shiru bai amsa ta ba tabayanta taji sa “tace nayi tunanin kana kasa aie yace noo ina daki kallonsa tayi ganin har yayi wanka ya chanza kai yayi kyau sosai yawani cika mata ido “wallahi malik din yasake zama wani babba gani take yamata girma duk yarda take da zati wata yar baby take komawa idan tana kusa dashi yace ko zakiyi wanka?still kanta akasa ta girgiza kai tace ah’ah aie banda kayan da zan sauya anan kuma ban jima dayin wanka ba am feeling cold shima haka nan yafada saboda idan akace yanzu nan tagama shiryawa bazakayi gardama ba har yanzu kajal din idonta yana daram a white big round din eyes dinta ga pink balm din datayi using ma lips dinta is still showing barakallah yace muje nidai cikina kuka yake dariya yabata aikam sai datayi dariya nayi mata kyau wallahi dining din suka karasa taja masa kujera yayi bismillah ya zauna “a plate daya tayi serving dinsu Abincin ita tayi feeding dinsu dasuka kusa gamawa “ tadaina ci don ji tayi yana dawo mata shi tacigaba da ba “ kafin tasaka mishi juice din a cup itama tazuba half cup tasha “. Ita ta ninke mashi prayer mat din bayan yagama sallarh magrib dabai samu ba a masallaci tace kace mun su baba zasu kawo mun kaya kuma har yanzu basu zo bay ace zasu nasani “ tace to Allah yasa yace Ameen mamana “tazauna gefen gadon shima zama yayi yasa hannu yana kamu nata hannun takallesa ya langwabar dakai yace yau kusan 3weeks tace 3weeks?yace ehh tace miya faru yace cikina kemun ciwo tadauke kaii tace eyyerh sannu kasha magani yace no tace kasha manah idan babu mu fita sai ka siya koh? Yakwantar da kansa a shoulder dinta yayi shiru itama bata sake magana ba ‘ wayarsa ce tayi breaking silence din “ yana dubawa yaga aysha ce yace aysha ce maybe sun zo aydarh tace ohk “dauka yayi aysha tace suna bakin kofan parlor yace tau tashi yayi itama tasake gyara rolling dinta tabisa baya shi yabude musu aysha ce sai baba da hajjaju da inna yabasu hanya hajjaju tace gaskia kai dai kazama abun tsoro sam a ranka babu gudun magana yanzu saboda waccan yarinyar kuma bakomai yaja bas ai kada maka kugu datake tafe tana yi “malik yace yanzu kina bari su shigo ko kuwa?tasaki baki tana kallonsa tace inna kiji wani jafa”I kuma tau bara nayi shiru inna tace ahtau kema daii yaron nan yanata bakin kokarinsa kiyi hakuri kishafa kanki lahiya shima ki shafa mai baba tayi murmushi aysha ma haka watau yau ansamu bambamcin ra’ayi kenan tau aie shknn shiga sukayi suma maids din daaka zo dasu suka dinga yi da boxes din laifinta dakuma sauran kayanta na gida da duk wani abunda zata bukata oum tahada mata bayan sun gama shiga dasu suka fita compound din motar data kawosu yamaida su hadda 200k malik yabasu yace su raba drinks aydarh takawo masu da fruits inna ce yau ke jin surutu don ita hajjaju yau sawani baza capacity take ala dole irin iyayan masu cash dinnan suma bawani zama sukayi ba baba tasake musu nasiha sosai malik yayi godiya har bakin mota yaraka su kafin suka tafi su kuma suka dawo ciki “ dakin data zaba nan daman maids din sukayi mata arranging boxes din nan tashiga toilet tayi wanka closet tashiga boxes din sun cika wurin tadinga binsu da kallo sunyi kyau sosai kala biyu idan tace zata kalli kayan yanzu zai dauke ta lokaci box dinta na gida tagani tasan cream da perfumes dinta na ciki aikam suna ciki tafito dasu ta jera a madubi kafin taja stool tazauna tafara rubbing cream din a jiki ahankali ahankali towel din tagyara kafin tadaga ido tana kallon kanta a madubi baki taga tazama wata daban ita fa duk kyan nan daake fada bata gan isai yanzu datake da cikin nan dafe cikin tayi tana tunanin turowa fa zaiyi kowa yasan she is pregnant kuma kowa yasan abunda yayah ke mata ita dai har yanzu she cannot believe zata haihu wai itace keda ciki girgiza kai tayi tadauki perfume dinta da mom tabata tun kafin ta tafi tasan fa namiye amma kawai kamshin su yana mata dadi shafawa tayi aranta tace saidai yayi hakuri amma sai nasaka kuma yasan ance yadaina mun shafawa tayi duk wani corner na jikinta kafin tafito dawani cotton gown zata saka ganin yayi shara shara dayawa yasata dauko pant da bra cream color tasaka kafin ta daura rigan tasaka inner cap blue kalan rigan tadauki wayanta tana zira slippers takashe wutan dakin tajawo “duk yakashe hasken ko’ina yarufe bude dakinshi tayi taganshi tsaye yana moping ga kwalbar oil perfume akasa da alama faduwa yayi ahannunsa yafashe “ karasowa tayi tace eyyerh faduwa yayi malik yace kinga namanta nadauke sa da hannuna mai ciwo tau kuma ban lura ba nayi hitting wardrobe da hannun naji zafi ne sai nasake shi tace ohh sorry sir bara nayi bata kalli kasa ba ta taho aikam slippers din kafanta suka jata gashi mai ne kasa tayi luu zata fadi aikam tafasa kara dawani karan zafin nama yataru ta yace tariga tayi giving off faduwa zatayi idan hankalinta yayi dubu yatashi dasauri tarufe idonta tasaki ajiyan zuciya jinta a jikinsa wallahi ya tsorata kawai gani yake tafadi taji ciwo gakuma yarinyar da bata gama warwarewa daga bedrest ba daf yadauki kayansa yayi kan gado da ita zaunar da ita yayi yazauna shima cikin dan daga murya yace ke wai miyasa bakya ji Aydarh? Da yanzu kinfadi fa kice mi miyasa bakya tausan kanki balle kiji tausan abunda kike dauke dashi ahh? Jin ransa yabace yana fada idonta yakawo ruwa sai ga hawaye tayi saurin kasa da kai tace am critical sorry sir the place is very slippery ba kuma slippers ne akafana yace kinsa da akwai santsi shine zaki taka malama “gently tasauka daga gadon tadurkusa shidai sai kallonta yake tayi kasa da murya tace dan Allah kayi hakuri wallahi I will not repeat suchs yayah basan hakan zai faru ba kayi hakuri idan nabata ma raii please “ tafashe dawani kuka ji yayi duk bai kyauta ba bai kamata yayi mata fada ba fa hannu yasa yakamota yace ya isa ya isa mamana kiyi hakuri na ji tsoro ne karki fadi kiyi hakuri nayi miki fada hannun tasa tayi wiping tears din yana tayata yace sorry ohk?tagyada mai kai yasata jinsa tana sauraron bugun zuciyarsa shima haka lumshe ido yayi inhaling her scent Allahu akbar ji yayi wani erotic feelings na bijiro masa from noway ai idan ma yace zai iya hakura baiyi sexing dinta in this night ba yayi karya kam “ hannun yasa yacire hulanta yazare karamin ribbon dinta yadinga saka hannunsa cikin gashinta tana ji tayi masa lamo sai sauke ajiyan zuciya yake dasauri dasauri “ gently yakwantar da ita kan pillow shima yabita amma bai sakar mata nauyi ba “ kallonsa take shima same “idonsa nawani oily kaman zaiba “ kana kallon idonta zaka ga tsananin bukatar data dayake “ rufe nata idon tayi yakai lips dinsa a nata yana mata wani deep French kiss wayyo Allah “ ajiyan zuciya take saukewa numfashin ta nawani sama sama ‘ hannu yasaka ta cikin riganta yayi unhooking mata hook din bra yazare shi tasama dakyar yasamu yayi switching wutar dakin “yau kam mutuniyar ta shaida 3weeks don sam mancewa yayi dawani ciki ko wani bed rest yayi sexing matar shi well well duk yarda takai ga cooperating tana daurewa sai da yakureta tafasa mashi kuka tana cewa yaji tausanta maranta “wallah isai datakira mara kafin hankalinsa yafara dawowa jikinsa “ dasauri yakuna hasken yaduba yaga normal normal ‘tashi yayi yarufe ta yawuce toilet yayi wanka badon sanyi da yasan akwai ba kuma batada wani isashen lafiya da itama tayi wanka amma yabarta da asuba sai tayi jallabiya kawai yasaka itama yamayar mata da riganta yazo yakwanta tadinga masa raki yana lallabata “. Dr hafsa tace anya hibba kwara dai kawai nakira doctor muwuce asibiti gaskia wannan haihuwa ce hibba tagyada kai tace dan Allah auntie kirasa wallahi bayana cirewa zaiyi wallahi bakaramin tausayi hibba taba hafsa ba “ wayar hibba tadauka tayi dialing number shi yana dauka yace yes wife is everything alright? Ko nadawo? Dr hafsa tace nice Doctor kadawo yanzu dan Allah mutafi asibiti ina ganin haihu ce don labour take dr ibrahim yace dan Allah hafsa shiryata gani nan zuwa nan da five minutes dr hafsa tace yes please dawani kalan speed yabugu hanyar gidan kaman a flight haka ya iso “ gidan shi yakamata dr hafsa tahada duk wani kayan dazaa bukata dagana baby har nata suka tafi da iya akabar rabiah a gida saboda idan akwai bukatar wani abu security yabude musu gate dagudu dr ibrahim yahau titi suna zuwa asibitin ganin matar md ce duk wasu manyan nurses mata suka taso aka shiga da ita labour room kasa binsu dr ibrahim yayi dr hafsa ma tace yatsaya su tsayawa sukayi waje yakasa zaune yakasa tsaye iya takama sa ta zaunar dashi tadinga murza hannunsa tana basa baki duk da itama hankalin nata bawai kwance yake ba! Basuyi good 20 mins dashiga da ita ba “ sai ga dr hafsa tafito dawata nurse tareda ita dr hafsa sai faman smile take dr ibrahim yamike dasauri iya ma haka iya tace hafsa ya mai haihuwar ansauka kiyi manah magana dr hafsat ace Alhamdulilah iya ansauka dr Ibrahim ya washe baki yace Alhamdulilah dan Allah hafsa kiyi mun magana manah tace tasauka ansamu bouncing baby boy “your pure photocopy yaro dr Ibrahim cannot hold it but to smile iya tace masha Allah masha Allah kaii alhamdulilah ubangiji Allah yaraya yamai jegon kuma? Dr hafsa tace Alhamdulilah iya tace zan iya ganinsu dr ibrahim yace ehh dan Allah dr hafsa tace ana shirya su ne iya da ankai su dakin hutu zaku iya ganin su “ dr ibrahim fiddo wayarsa yayi yashiga dialing number malik yana dauka yace ehen ehen yaro yaro nace yaro ne kaii still yaro ne kaii still malik yace ehh naji babba yanzu da ka kirana a daran nan fa? Dr ibrahim yace tau kana magana da the latest father of the year!! Malik yace this is amazing my guy masha Allah tabarakallah Allahumma bareek “yaushe? Yace ko mins biyar baayi ba fa “malik yace barakallah kace nazama pa ubangiji Allah yaraya manah Allah yayi masa albarka yabawa maman lafiya shayarwa Dr ibrahim yace Ameen Ameen pa kafada wa masu ummi nidai kunya nake ko kuma iya takira su “malik yace yanzu kau nafito siyan ma yarinya fries bara na koma yanzu nafada mata. Aydarh tace ohh wow wowed yayah tabarakallah yaushe ta aihu?malik yace inaga fa ko good thirty minutes baayi ba aydarh tace ya take to what about the baby kace namiji neb a malik yagyada kaii yace ehh namiji ne aydarh tadauki wayanta tashiga contacts zatayi dialing number hibba wallahi she is very happy zaka gani a fuskanta ma malik yace wa zaki kira?tace auntie hibba oh maman baby yayi murmushi yace ki nutsu zaki kirata amma ba yanzu bas ai zuwa anjima idan ta dan huta kafin “bahaka taso ba amma ta ajiye wayan yamike yace bara naje na karbo alluran daga nan zanje sai nafada wa su oum dasu ummi hibban tasauka ta langwabar da kai tace ayya sir please zani bika ya girgiza kai yace you are not fine I will not stay long aie ma in sha Allah tayi shiru batace komai ba tana tura masa baki yakalleta yace oh fushi kikayi tayi saurin girgiza kai kaman yar yarinya tace no yace sai nadawo tayi kasa da murya tace Allah yadawo dakai lapia tace yes wife “car key dinsa yadauka yafita daga dakin tabishi da kallo yana fita takira dr hafsa bugu daya hafsa da gama wayansu da faisal kenan tadaga tace hello matar yallabai aydarh tayi dan murmushi tanayin kasa da kai tace ina wuni auntie ya auntie hibba ina ya babyn hafsa tayi murmushi tace duk lafiya Alhamdulilah hibba tawuce wurin saura ku aydarh tasake kasa dakai tace Allah yaraya “dr hafsa tace Ameen yah Allah yaushe zaku taho aydarh tayi dan shiru kafin tayi raurau da ido tace nima ban sani ba amma auntie ko zaki tayani yimasa magana mu zo gobe “hafsa tayi dariya tace wallahi ni har mamaki kike bani you will always be childish kin fa san halin mijin ki banda ranki ma yabace miye nadamuwa kiyi hakuri kinji lilly idan lokacin dayayi niyyar kuzo yayi nasan zaku taho din yanzu natura miki picture yaron a Whatsapp check it now sai yanzu aydarh tayi murmushi tace really Auntie nagode bara naduba bye ki gaishe mun da auntie kishafa mun kan babyn please dr hafsa tayi murmushi tace I will in sha Allah my love “kashe wayan aydarh tayi tashiga Whatsapp din aikam masha Allah yaron mai kyau babba dashi tabarakallah babu abunda yabaro na dr Ibrahim komai nasa na dr ne malik tama sharing “kafin tayi updating story wanda is hardly tadaura tayi amfani da imoji tarufe fuskan babyn kafin tasa Allahumma bareek it’s baby boy from our favorites “tana sawa ta turawa rufaidarh “rufaidarh ma na online tana ganin baby tace tabarakallah masha Allah yaushe tasauka aydarh tafada mata itama rufaidarh posting tayi ta nunawa dr usama daidai kiran dr ibrahim din nashigowa dauka yayi yace lemme congratulated the newest parents Alhamdulilah Allah yaraya sa yamasa albarka “ dr ibrahim yayi murmushi yana shafa kai yace thank you uncle dr usama yace what about the mother? Dr ibrahim yace she is sleeping uncle tasamu bacci yanzu dr usama yace Allah yabada lafiyan shayarwa kafin yace ga mom dinku karba rufaidarh tay isai da ta tsokane sa kafin tayi masa barka tayi ma babyn addua da mamansa “dr usama ya kashe wayan yace suna next week Thursday kenan saura one kenan muyi tafiya right? Rufaidarh tagyada kai yace sai muje naming din in sha Allah rufaidarh tawara ido don she didn’t expect zayaji zasu je tabasa wani warmest hug tace ahan my baby thank you love am very happy yashafa kanta yace enjoy dewy tace hun ‘ .Abby yace masha Allah Allah yaraya sa yamasa albarka yaba maman lafiya baba da hajjaju suka hada baki wajan cewa Ameen inna kam tana can anata preparation din tafiya ita da aysha take aysha takira su halime tayi masu spreading news din kaiii wallahi halime kaman tayi tsuntsuwa take ji tsaban farinciki aie ko concluding basu tsaya sunyi ba suka kashe wayan sai dialing number hibba lokacin tafarka har an mata wanka iya tahada mata shayi dayaji kayan tea yayi kauri sosai ga zafi sai satan kallon babyn take tadai ki daukansa yana hannun dr Ibrahim dayakasa ya tsaya ko ruwan zamzam da ajwa shi yabasa yayi masa huduba da sunan his late father “ Muhammadu sani “ wayan ta dake kan drugs drawer yayi kara ganin my halima yafito tayi murmushi tadauki kiran halime tace knock knock lets prepared let’s celebrate for the coming our little prince to the world congratulations dearest sisy Allah yaraya yamasa albarka maryam tafizge tace sannu auntie hibba mungode sosai Sannu Allah yaraya manah shi ya jikinki hibba na murmushi tace Tace yakuke?halime tace we are all fine auntienmu in sha Allah daran suna zamu iso washe garan suna sai mujuyo we are not on holiday auntie hibba tace tohm sisters maryam tace ina yayana hibba takalli dr ibrahim tace he is here Maryam tace bara mukira sa hibba tayi yar dariya tace Alright “kashe wayan sukayi maryam takira “ dr ibrahim dauka yayi suka hada baki wajan cewa ina wuni yayah yace lafiya lau girlies ya school din?sukace Alhamdulilah congratulations yayah Allah yaraya manah baby dr ibrahim yace Ameen yah Allah tace yayah sai munzo in sha Allah dr ibrahim yace no sisters ba huta bane aie kuyi zamanku please Maryam tace dan Allah yayah aaa zamu zo allow us pleaseeeeeeeeee dr ibrahim yace ohk ohk zan saka dr umar sai yayi muku booking flight “ din in sha Allah Maryam tace thank you yayah agaishe manah da baby please dr ibrahim yace in sha Allah ‘ Hajjaju tace tau mudai tun gobe zamu tafi in sha Allah ke yayah da asiya da fatima sai ku bari ranan daran suna ku taho shi kuma wannan mutumin lokacin daya gama gadaran sai ya kwashe matar tasa suje mudai ba gantalallu bane da zamu jirasu kaman dai wasu yan iska billahi inna tace ahtau “zama mai kama mu ba mudai in sha Allah gobe iy warhaka muna can kano indai bamu sami afirikan tam ba a can wajan tashin jirgin baba tace adinga cewa in sha Allah dai abby dai yayi murmushi yamike oum ma haka tace bara taje gida zata kira ibrahim din tamasa barka malik ma sallama yayi musu yatashi rike da ledan phamarch yasiyo mata allura da drugs har yakai bakin kofan fita aysha tafito dasauri tace yauwa yayah auntie aydarh fa ?gobe zamu tafi tare da ita ne bai juyo ba gently cikin wannan voice din nashi mai nuna isa yace suna “duk hada ido akayi a parlor yakarasa ficewa inna tasaki baki tace ahh wallahi lamarin audu yana neman fin karfin hankali da tunanin mu ko bahaka ba hajjaju,hajjaju tace ni fa tuni nayiwa abdul wuri na ajiye don tuni nafahimce sam a lamarinsa babu kara balle kuma kirki babban amininsa fane ina fada muku itama yarinyar data haihu bakaramin taimako tayiwa wannan matar tasa ba “ amma yanzu tsaban rashin kunya wai cewa yay isai suna zasuje abun sam bat sari wallahi ummi dai tayi shiru oum kau daukan belongings dinta tayi tasamu tabar gidan abby ma tashi yayi yabar parlor suka kau ki yin shiru suka cigaba, Oum dakanta takirawa abba ibrahim yamasa barka yama iya hadda ita kanta hibba, sosai dr ibrahim ke jin dadin irin yanda familyn malik ke nuna tsananin jin dadinsu ga haihuwan although duk anzama daya yanzu they all agreed that sun zama bloodlines amma duk da haka he appreciate abunda sam yakasa samu daga familyn sa don ma ance idan naka yaki ka zaka samu nawani yaso ka tau haka yafaru familyn hibba ma na can adamawa anfada musu shi dr ibrahim cewa yayi duk wanda zayazo ayi magana sai yasa ayi musu booking flight babanta yace aaaa sai anyi selecting baza adaura masa nauyi ba babu yanda dr Ibrahim din ya iya don yasan halin abu din sam idan yayi magana baya taba chanzawa shiyasa yahakura fadan irin gatan da dr ibrahim yanunawa hibba yau har sai kayi mamaki godiya yayi mata bana wasa ba tareda saka mata albarka. Aysha na tabbatar da malik yaja motan sa “kafin tayi dialing digits din aydarh sai datayi mata two miss calls bata daga ba wayan na parlor ita kuma tana kitchen nan sama duk taji ranta yabace daurewa kawai take tana making masa this coffee tasan halin yan kayanta har rigima yafita “ wayan a silent yake bata son karan ringing tone sam shiyasa take saka sa silence yanzu ma fitowa tayi

Chapter 72 of 83