Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
hadda karin yana son jan maganar yayi kasa da murya sounding very serious yace tau banda wanda nayi miki a can akwai wani ne?wani kala taji maganansa tadauke kanta bata ce masa komai ba sai datagama gyara pillows din tace kafita zan kwanta dare yayi “malik yace bana son kwana sabon wuri ni idan kika barni nan har kan carpet sai na kwanta “tawara ido kafin tayi wani kala da fuska tace ah’ah fa sir ka manta ina ne nan din nidai don Allah karka jamun ka tafi gidanku please tafada tana hade both hands dinta “malik dake kallonta ko kiftawa babu yace tau ai nan ne gidan namu ko ranki dade batace masa komai ba “kuma bata kwanta ba gently yakaraso gabanta bayan ya ajiye plate din hannunsa a sofa tareda ledan “suna facing juna nasa tsawon ya shanye nata “muryansa can kasa kaman wanda baya son kowa yaji abunda zai fada yace “can I asked you a question cuddle bug? Kasa tayi da kanta tana wasa da yatsun hannunta ahankali ta gyada masa amma Wallahi she is eager yafita ganin yanayin sa take kaman yana shirin mata wani abu,ahankali yace what are you rubbing into your eyes?tayi shiru jin tambayarsa jim tayi kafin ta dago dara daran idon nata ta zuba masa sai kuma ta dauke tayi shiru batace komai ba “yasake matsowa kusa da ita kamshin jikinsu yahade no word can express how he feels when they are together yadai san zuciyansa na buguwa “ bana wasa bay asan duk duniya bai da raunin daya wuce ta bai da abunda yafi so bayan ummi sai ita a duniyar nan dai har lahirar ma yasan da haka in sha Allah “sai cewa yayi mi kike saka ma this idonki?cus yakamata ace duk wannan cry cry babyn dakika zama yakamata ace sun chanza launi “tadago idon taballa masa wani harara dayaji yana neman loosing billahi don he try very hard to control his urge akanta yanzu nan “tace and you mi kake sakawa do your notice duk yanda ka cika zafin kai da taurin kai da bakin masifa your eyes didn’t change color?murmushi ya kufce masa yanda tayi maganan cike da masifa ya girgiza kai yace na taba gaya miki kinada kyau tadinga kallonsa kaman wata zombie “ Yace kinada kyau Mamana “ Wallahi mutane dayawa suna gaya mata haka arana zataji kalan wannan word din dayawa amma duk daranan daya fada duk ranan dayace mata haka jin kalamin take har cikin kasan zuciyanta lumshe ido tayi ta bude tama rasa mi zata ce masa amma Wallahi taji dadi bana wasa ba tadai kasa nunawa ko tafada masa “yayi shiru kafin ahankali yace kina kyau irin kyau dinnan na sosai idan nace miki I have never saw something beautiful then you zaki yarda??shiru tayi tana sukunyan da kanta maganar sa nasata jin wani yarrr a jiki,sake matsowa yayi kusa da ita har suna gogan juna,yasa hannu yana jawota zuwa gado har suka zaune yakai hannunsa cikin hijab dinta yayi placing a very flat tummy dinta dake nan kaman babu kayan ciki a ciki “ ya furzar da iska yakafeta da ido idonsa sun chanza kala “yace ASEEYARH I said I love you and I mean it “ tadai kid ago kai balle ta kallesa yasauko kasa trying to kneel on his kneel, tayi sauri kamasa tana girgiza masa kai baiji bas ai daya duka yahade hannunsa Wallahi he will beg for his love he will beg her har sai ta amince he has only four days to go amma kuma babu maganar tafiya idan har akace bazata bisa ba shima bazai koma ba “cus he realized that his life is nothing without her “ yace did I deserves this cuddle bug? Na cancanci rashin yafiyanki what do you want to me to do to prove that I love you mamana?mi kuma kike so again da bana sonki Wallahi aydarh da tun ranan farkon damuka bar adamawa mukaje kano I will divorce you nabarki a can “all your ego all that class of yours kin zauna dani cikin halin babu!kinyi hakuri da ciwo lokacin bamu da kowa dagani sai ke sai Allah!!nayi aikin gini nadawo mun zauna nayi zaman banza na rashin aikin yi mun zauna Wallahi tunda yafara maganan hawaye ke saukan mashi malik din da baya kuka amma gashi yau yayi kuka akan mace!!!! Kanta akasa tama kasa dagowa cus she cannot stop him “yace did you know what makes me to feel fail?sai kuma yayi shiru Still kukan dai yake “murya cike da rauni yace natashi naga I didn’t have enough money to feed you wannan yana sani jin cewan kaina na neman fashewa “anytime damuke treaking daga islamiyan ku zuwa gida is paining me bani da yanda zanyi ne something’s you are tired amma bazaki taba bude baki ki gayamun ba you always appreciate what I did you wife! Wani lokacin I will decided no to walk out not do anything again but idan naganki yana bani kwarin gwiwa because I know am your only hope “ nine kawai kike dash isai Allah nima kene kawai nake dake after Allah, you proved that nima am somebody in this life kin nuna mun cewa nima namiji ne zanje aiki nadawo kin gyaraa part namu kinyi girki you kept everywhere tidy “zanyi wanka nashirya ki kawo mun abinci mu ci tare “ bayan ummi babu wanda rashin lafiyana ke hana sa bacci sai ke “ idan wata tayimun magana babu abunda kikeyi bayan bata rai that means kina kishini bakya son kowa to come into our life “amma yanzu miyasa kike so ya bata duk moments dinmu together miyasa kike so ki barni bayan kin son you are only my best friend??? Ji tayi kuka na neman kwace mata he did well in her life he improved her whole life yayi mata abunda babanta yakasa mata wanda shi zai taimake ta hereafter her father raised her kan komai na duniya baya tuna mata lahira “ ganin tayi shiru malik ya cigaba da kallonta yace and now miyasa why kike son ki barni?? Kinyi hakuri dani a wahala sai yanzu bayan dadi yazo zaki barni??? Wallah isai dataji babu dadi tafashe da kuka “shima kukan yake yace mark this idan har kika ce you are not longer my wife bazan taba komawa can ba!! Dasauri ta dago ta kallesa yamike without saying anything again “yana bay abaya har yazo bakin kofan ta tashi tana girgiza masa kai kawai yajuya yabude kofan dasauri oum tabar wurin tana lafewa jikin wani show glass babba irin na palace dinnan mai royal shiyasa ma malik bai lura da ita ba kuma baya ma fahimtar abubuwa “ don duk taurin zuciyarsa yakasa daurewa a yanzu “sai da ummi taga ficewansa da main parlor din tasaman stairs din datake kafin tabude kofan dakin aydarh tashiga akasa ta zauna tahade kanta da gwiwa tana wani kalan kuka marar sauti “ oum takusa ten minutes tana kallonta ahaka kafin tazauna kan sofa tana tabata tadago gently suka hada ido da oum dasauri tahau goge hawayenta oum fuskanta babu yabo babu fallasa take kallon aydarh,tace kidaina goge hawayenki I already hear it all! Idan har yanzu you are still a child bar ani matsayina na mahaifiyar ki nagaya miki idan kika sake kika rabu da malik bazaki taba samun someone like him ba mark this “ idan uktiee taga dama tabaki shawara that’s between you and her babu ruwana oum tamike tace me as your mother this is my instruction “ ko kina so ko baki so sai kin cigaba da zaman aure dashi yar iskar yarinya marar mutunci kawai “idan kuma kika ce taurin kai zaki nuna da har yanzu na lura bai barki kina wahala ba a rayuwa tau better find another mother but not me anymore “dan idan kika yarda Abdoolmalik yasake ki ni am not your mother nib a uwarki bace!! Wallahi har wani kalan zabura aydarh tayi dan sam har tamance rabon oum datayi mata kalan wannan fadan tasan oum nada fada amma saboda abba yasa take kyaleta shiyasa har yau har gobe take matukar masifan tsoron oum “ tasha dukanta irin mugun dukan nan said ai abba ya lallasheta and yabatawa oum rai tasan abba na mata wani kalan so shiyasa har baya iya bambamce daidai da ba daidai ba arayuwarta he can go anywhere and do anything for her kowa ma yasan dahaka “ bude baki tayi zatayi magana oum tayi mata wani kalan tsawa dasauri tahadiye maganan tayi baya “ dan tasan tana iya dukanta in this her condition kau aka daketa ta bani har yanzu jikinta is not her own kuma “oum tajuya tafita,fadawa tayi kan gadon tacigaba da kukanta har sai dataji kanta na neman fara mata ciwo kafin tayi shiru ahaka har bacci yadauketa “tunda yakoma gidan sai dayatabbatar da koina yazama safe kafin yakoma nasa part din wanda ke can karshen gidan furnitures dinsa kusan same dana abby, daurewa kawai yake kwana biyun nan amma zuciyarsa ciwo take masa sai yau kuma da maransa tarike gam yana jin wani kalan ciwo kwanciya yay isai faman juyi yake yakasa bacci ga ciwon karuwa yake “ahankali yake tafiya har yakara so gaban fridge yabude yadauki bottle water mai sanyi sosai yajuya yabude first aid box dinsa yafito da maganinsa duk da yana Doctor yasan effect din over dose ammah aka yasha kwara four a take yadinga shan ruwan har sai daya shanye kaf kafin yayi wurgi da rob akan carpet yafada “hawayen na bin ta gefen idonsa masifan ciwon ta ishesa ga zafin da zuciyarsa ke masa “ Wallahi DA SO KAMANE bazai taba son aydarh ba a duniya baya kawo ma ransa auran mace lower to his age sai gashi yakare a aure dakuma azaban son yarinyar da is just 22v yah rabbil!babu kalan adduan dabaiyi ba amma ragewa ciwon kawai yayi he gather his courage to stand up and walked to toilet saida ya sakarwa kansa ruwa kafin yayi alwalla yafito “ yana tafiya kaman wanda bashi da laka kwata kwata box dinsa yabude yazama wani Emirati jallabiya black yayi masa kyau kaman wani balarabe kafin yasaka perfume ya shimfida prayer mat ya cije lips dinsa kaman zai fasa su “don tsananin azaban dayake ji ahaka yafara sallarh har sai da bacci yayi nasaran dauke shi.Bayan sun gama gaisawa hajajju tace Wallahi muna ta godiyan abun arzikin da akayi ma jikokina Allah yasaka “inna tace Wallahi bakomai jikokin mune aie “baba tace ai kamata yayi ace nan zaki zauna hajiya “ inna takama baki tace waini kaza yanzu ma fa kwana hudun nan dakyar nasamu sukace azo ayi shi wai daura dawaniyya ne Allah na tuba bamai ma wanka ba mai wanke maka kashi ko fitsari dawaniyya kuma nami banda neman alkaba’I ? Hajajju tace ai yaran yanzu duhun kai dai yayi musu yawa Allah natuba anzama daya duk fameli ne mu “ummi dai nakan one sitter sai dan murmushi take “ hajajju ta waiwayo takalli ummi tace sun gaisa da habib? Ummi tace aaa lokacin dasuka shiga baya nan amma anjima in sha Allah zamu shiga sai su gaisa hajajju tamike tace bara naje na samesa yanzu kinsan shi Batsari bane dashi sam hakanan yake zuwa kasan turan badai kan gado garesa ba daga nan can fita zamuyi da ramda ummi tace tau Allah yatsare yabada sa’a baba kulu tace sai kin dawo “inna ma tace adawo lafiya “hajajju ta amsa su tana maida mayafinta ta dau jikkarta tafice , Dr ibrahim yace tau ko kayi mata magana ko kasaka matarka tayi mata tunda aunt dinta ce?malik yace zai fi sauki zanyi magana da ita sai tafada mata “dr ibrahim yayi murmushi yace Allah ya tabbatar da alkhairi daman dr usama deserves a lot sai inda karfinmu yakare in sha Allah “ malik yayi murmushi yace in sha Allah dr ibrahim yace amma magana tsaftan nan faa??malik yashafa kansa yace itama don baka ganta bane dr ibrahim yace ko ka manta dazu munje mun gaishe su malik yace ohh haka “so in that case kaga halinsu kusan daya “dr ibrahim ya jinjina kai “can yayi dariya yace hala mantawa kayi baka fada mun kunada kaka irin hajiya inna ba? Malik da duk daurewa yake suke firan yayi murmushi gefen baki yace ai wannan tafi inna case Allah yashirya su kawai yanzu haka wurin mijin wata dr take ta zarya wai sai tamayar da auran kaji fa wata rigima dr ibrahim yace wata sabuwa relatives dinku ne malik yabude hannu yace ina fa kawai ta dauki ummi matsayin her elder sister a boarding school su ummi na sss3 ita kuma suna jss 1 shine fa kawai relationship din dr ibrahim yace aikin lada zatayi aie Allah yabada sa’a malik yace Ameen dr ibrahim yace tun safe banga abby ba malik yace amm yaje campany kaman interview sabin ma’aikata zaiyi babu enough time kwara campany yafara functioning dawuri dr ibrahim yace ubangiji Allah yabada saa Allah yataimaka kai kuma Allah yasaka maka da alkhairi malik yace mudai baki daya Ameen summa Ameen “ suna nan zaune kan mota a kofan gidan sai ga maryam halime aysha da hibba sai dr hafsa looking very good “ dr ibrahim ne yace sai ina haka bayan duk sun gaishe su maryam ce sarkin magana tayi saurin cewa gidansu auntie zamu shiga dr ibrahim yace Allah yatsare adawo lapia suk ace Ameen har sunyi gaba malik yakwallawa aysha kira tadawo yace kice ta kunna wayan right now aysha tace ohk. Rufaidarh tace kuje sama yanzu kam takoma can din nayi tunanin ma mijin ne yashigo dr hafsat ace no waje muka barosu auntie rufaidarh tace Allah sarki saman suka wuce rufaidarh ta kwallawa daya daga cikin maids din kitchen kira tashirya musu wani abu takai musu can saman dakin aydarh ‘knocking maryam tayi ‘kasancewan rufe dakin tayi bata son magana yau dinnan sam she is not in the mood ga maganin da auntie rufaidarh ke bata yana sata jin duk wani kala Wallahi ‘ahankali tace who’s here?maryam tace mune auntie ‘gently tasauko daga kan gado tadauki veil din white abayan dake jikinta ‘dan fadawan datayi ma ta ciko gawani irin kamshin da take fitarwa yau hadda powder tasaka da pink lips ga idon yasha kajal asalin dan sudan ‘tayi parking gashinta can keya tayafa veil din akayi bude kofan akaiyi maryam ce a gaba tayi murmushi tace sorry auntie bacci ma kikeyi ba?aydarh ta girgiza kai tace ah’ah zaune nake ma har nayi tunanin babu wanda zai shigo ma yau “hibba tace dole mu zo kam aydarh tayi dan murmushi tace kushigo auntie duk shigowa sukayi ta tura kofan dakin ta dawo ciki “dr hafsa da halime sai maryam suka zauna kan sofa aysha da hibba suka zauna a gadon aydarh ma tazauna can, tace auntie hafsa ina wuni ya gajiyan hanya?dr hafsat ace Alhamdulilah mrs malik ya jikinki aydarh tayi kasa da kai tace dasauki alhamdulilah kafin ta gaishe da hibba itama tana tambayarta ya jikinta “ duk suka gaisa dasu aysha kafin tamike tace bara nakawo ruwa dr hafsa tace ai da kin zauna ma kin barshi aydarh tace noo bara nasa akawo maryam tamike dasauri tace muje natayaki auntie aydarh tace thank you yah mariam tafada tana murmushi,fita sukayi tare suna daidai sauka stairs sai ga maids su biyu dauke da tray ahannu lemo da ruwa ne sai snacks akai aydarh tasa hannu tana karban tray daya maryam ma ta dauki dayan suka juya “dr hafsa dake kallon aydarh tace ni har kullun sai nakasa gane wani kalan perfume kike using kaman kece kawai mai kalan this scent a duniya gaskiya idan bake ba mijinki gaskia dai hibba tace Wallahi kuwa auntie hafsa nima dai haka nace ai dawani kalan speed aysha tace nabani yayah fa yabani sako amma kinga namanta ban fada bak i rufa mun asiri ki kunna wayanki yace yanzu nan please “Aydarh tayi kasa dakai tace kunne yake aie Hibba tace maybe network ne shiyasa yakira yaji a gaishe maryam tace bara nafita sai nafada masa,dr hafsa tace ah’ah bara nakira sa idan magana ne basai yashigo cikin gidan ba tafita suyi? Aydarh dai batace komai ba,halime tamike tace tau Allah yakara sauki auntie daman muyi sallama gobe zamu wuce nida maryam school “Aydarh tawara ido tace lah daman baa nan kuke schooling ba?maryam tayi sauri tace noo bamu fara ba daman sai yanzu yayah dawowan nan naku yanema manah base university a can abuja aydarh tayi murmushi tace masha Allah freshers wannan dai ba sallama bane kamata yayi dasafe sai ku shigo muyi proper sallama,maryam tayi wani kala da fuska tana dariya tace wai fa flight zamu bi “Wallahi yanda tayi magana dole tabaka dariya aikam kowa sai dayayi dariya a dakin aysha dai cannot take off her eyes daga kallon matar yayan nasu Allahumma bareek kowa nayi mata kyau shi kansa yanda take dariya abun kallo ne she is damn cute kaiiii “ halime tace ke kam dai baki ji dadi ba gaskia sai wani faman fadi kike zaki hau jirgi Dallah can sabon shiga cike da tsiwa maryam ta turo baki tace naji din ina ruwanki ina dazu hadda kiran salis dawani fada masa zaki tafi base uni ko tsaban kauyanci yaron da bama auranki zaiyi ba miye na ki dinga magana dashi halime tamike har kwalla yacika mata ido tsaban haushi daman sauri hayaka gareta tace Allah yau sai fadan mun dalilin dayasa kike shiga abunda babu ruwanki “ita dai aydarh dariya suke bata basa gajiya da rigima kaman wasu tom and jerry “dr hafsa dake faman dariya tace yanzu dai kuyi hakuri acan hostel din ma haka zaku dinga kalan this silly rigima haba yanzu fa kun zama yan gayun abuja you are not longer halime and maryam you are now haliii and arya “dariya maryam tayi tace nice arya din right auntie?aydarh tace erh manah ai naki sunan yafi na yaya halime “halime tabata fuska tace Wallahi duk kaman gaban yayah kuka fadi haka Saboda kalan son dayake ma suna nan yace first born dinku ma zai saka mawa aydarh tayi dariya kawai tace noo wasa yake sunan yah mariam zamu saka “hibba tace rabu dasu halii ni zanyi miki wannan karan ma kinga ita ko cikin ma babu har anfara miki nuna bambamci ni kinga gashi ke keda dahir “halime tayi wani cute smile tazo taba hibba wani side hug tana kissing cheeks dinta tace thank you auntie hibba Allah yarabaki da abunda kika dauka lafiya in sha Allah yayah ibrahim bayanke babu macen dazai kara gani hibba tayi dariya tace Ameen Ameen halii,dr hafsa dai takasa daina murmushi duk abun nan aysha batace komai ba dariya kawai tayi tana girgiza kai “maryam tabata fuska tace wai dagaske auntie babu?aydarh tayi saurin sukunyan dakai batace komai ba don kunya take ji ma Wallahi “ aysha dataga abun nasu yayi yawa tace wai yanzu ba karasa shirya kayanku zakuyi ba? Maryam tace ehh addarh yanzu zamu tafi “ kafin tajuyo tace auntie dan Allah anjima zamu tafi tare dake? Aydarh tace ina? Maryam tace wai fa waya yayah zai siyan manah nida yah halime sai provision zamu yu “kinga dagani sai halime bata iya siyan komai bas hi kuma yayah baya son ana bata masa lokaci idan anje siyayya aydarh ta gyada kai maryam tayi murmushi tace mungode auntie aydarh tagyada “fita sukayi halime tace auntie mi zan fadawa yayan? Aydarh tayi shiru kafin tace akunne wayan yake “halime tace tau “aysha tamike tace bara naje dakaina auntie Allah yasa kar yace laifi na ne yaran can basu da saitin kirki akansu “dasauri aydarh tace ah’ah addarh aysharh babu abunda zai fada zanyi masa message daman abu zan basa a cikin box dina idan yashigo zai karba zanfada masa ba laifinki bane aysha tadawo ta zauna tace yauwa tau shknn ma “dr hafsa dake kallon aydarh fuska bawasa tace ki kirasa yanzu manah kinsa zai iya fushin fa kindai san halin yan kayanki gently ta dauki wayan tamike tanufi hanyar closeted din dake cikin dakin wanda babba ne sosai har tashige kafin Hibba ta girgiza kai tana murmushi tace kullun kaman yar yarinya “dr hafsa tace ai mijin ma har yasaba ahaka kiga ya shagala yana kallonta aysha tayi murmushi tace wai auntie zuwan yayah can garinku naga yarage daure fuska da fada ma baki daya dr hafsa tayi murmushi tace matarsa zaku gode mawa “daya fara zata fashe masa da kuka shiyasa yanzu duk yazama haka “ta gyara muku shi sosai tafada tana dariya “hibba tace ke kam aysha ai dole kanwar taki ce duk ta saita muku shi ai shagwaba dayake sha kawai ya isa aysha tayi murmushi tace naga alama kam “tana shiga closeted din kaman kar tayi dialing sai kuma tadaure tayi daman numbersa ne asa wayan ma babu wani number bata masa kowani lokaci yasamu sim din Nigeria yasaka mata ba kawai dai sai ganin message tayi ranar a asibiti yatura mata “ yana fara ringing yakalli wayan ganin sunanta ne saving din dayayi mata ya rubuta “wudd “da imoji mai kaman zakayi kuka sai red heart da rings har uku “har ya katse bai dauka ba tawani tura baki tana bude hannu alaman shi yasani “dialing yayi yakirata maybe saboda isa yayi hakan har takusa katsewa kafin tadaga kai kunne tayi shiru shima shirun yayi bakajin komai face sautin numfashin su daga ita har shin shine yayi breaking silence din yace duk ranan dana sake tuna miki ki gaisheni sai na karya ki tau “ murya can kasa tace kai ma ai baka gaishe ni din “dayake snake ears garesa har yaji ta “yace mikaka ce tace ina wuni murmushi yayi yana shafa kansa, kafin yace ita aysha datazo batace nace ki kunna wayanki ba tace tace faa kuma ni Allah kune yake yace so am lying kenan danace a kashe yake tace ah’ah fa ni ai bakaji nafada ba yace get ready anjima zamu je wajan abba abby yafada mun yace muje nidake Wallahi sai da gabanta yafadi daram tayi shiru “ kafin ahankali tace “to”yace and bayan nan zamu fita da maryam da halime gobe flight dinsu zai tashi zuwa abuja tace Allah yakaimu lapia “ yace Ameen kince abinci?tagirgiza masa kai yace na’am?tace ah’ah yace why tace nasa oat “ yace ohk bara nakarbo miki tuwo wajan ummi naga hadda shi sukayi yau tace na koshi “yace inna da ummi da oum ma sun fita aie “ tace yaushe?yace nima dai bansani ba, tace auntie rufaidarh na nan ita yace ehen cuddle bug zamuyi magana ma kan auntie rufaidarh tace Alright yakashe wayan “ aysha tace auntie hafsa kenan am 28 yanzu nan said ai mu ta addua duk wanda yazo mostly su ba auran ke kawo su ba,dr hafsa tace amma kullun gani aka mun ki aure hibba tace Wallahi fa mutanan ne sai ahankula yanzu sun mata da aure lokaci ne ni fa a can kinga am 24 fa kuma kowa yasan anyi alkawarin aurena da dr amma karku so ku ga yarda ake cewa naki aure dr hafsa tace wanda ke 24 ma kenan ina ga mu masu 34 fa aysha tace Wallahi abun ni baya damuna sam daga ummi har abby babu mai cemun naki aure “hibba tace ai su da illimin su kuma fa ma kuji wani ikon Allah mutun baya daukan dawaniyyanka da komai parents dinka kema amma sun sa ido kaki aure su parents din naka basu takura maka bas ai su “ dr hafsat ace Wallahi fa hibba kudai ku godewa Allah Alhamdulilah “Aydarh tafito daga closeted din kamshinta yarigata karasowa duk da tabar shi ma a dakin suna jinsa duk bata dakin “tadawo ta zauna inda ta tashi dr hafsa ta cigaba dacewa both you and aydarh are very lucky Wallahi kinga ke you are just 24 kinyi aure hadda ciki kuma kinsamu miji nagari miji mai sonki na gogan jigida “Hibba tace hakane auntie Alhamdulilah “ kuma in sha Allah Allah zai kawo nagari mai albarka,dr hafsa tace in

Chapter 53 of 83