Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
iya gayu the way she talks na fizgan hankalin da namiji yarinya is hundred percent akomai kawai rashin son mutane da talakawa ya cuceta wanda rashin gwada matan daakayi ne hakan dakuma laifin abba akan cutar da rayuwanta na rashin islamiya shi yayi causing komai amma yanzu Alhamdulilah shigowan malik into her life changes her bayan oum ta godewa Allah seconds mutun da zata godewa in her entire life shine malik saboda haka aka aurawa aydarh shi kuma Alhamdulilah yayi abunda oum ke so har da ma kari “Alhamdulilah yanzu buri dayane ya rage na oum neman hanyar da yan uwa biyun zasu shirya su dawo kaman daa kuma cikin ikon Allah an biyo hanyar hakan Alhamdulilah “abunda aydarh batasani ba shine oum da kanta ke shigowa ta gyara dakin nata bawata yar aiki ba bakaramin namijin kokari tayi ba wajan sadaukar da farin cikinta saboda gyaruwan farin cikin nata saboda aydarh farin cikinta ce kuma tasan ko da bayan ranta aydarh tasamu uwa,uba,miji,wa,kanni,dakuma aboki domin malik deserves aydarh aydarh deserves malik ba cuta ba cutarwa cikinsu kowa yasamu daidai da class dinsa dan duk wacce malik zai aura will be local champion idan akayi comparing dinta dashi “haka zalika itama aydarh!! Oum takallesa tace son idan kahau stairs dakin dake kallonka na farko shine nata ka kai mata box din acan bara nasa a hada maka juice fresh one “malik yace Alhamdulilah oum sauri nake zan dawo zuwa anjima na gaishe da abba oum tace aa fa son kajira yanzu ma sai ku gaisa dashi abban naku malik yashafa kansa kafin yace tau mom “wucewa yayi kaman yanda oum tagaya masa dakin nan yashiga gently yasa hannu yabude kofan dakin yashiga “scent din daya dakar masa hanci yasa shi dakatawa yayi shiru abakin kofan kafin yakarasa shigowa dakin yayi kyau irin kyaun nan na azaba “tayi kwance kan gadon ta rufe har fuskanta da duvet baby pink mai kyau daka ga bargon kasan ansaka kudi wurin siyan sa ajiye box din yayi yakai 10mins yana kallon pictures dinta na frames din murmushi yayi kafin yamatsa kusa da gadon tunda yashigo taji ajikinta shine tadai ki tashi ahankali yasa hannu yana yaye duvet din tabude ido tana bata fuska tayi masa wani kallo kafin ta janye ido zama yayi kusa da ita yana kallonta kaman zai cinyeta ita kuma taki koda kallonsa “muryansa can kasa yace tashi let’s talk kinji “Wallahi batayi niyyar tashi ba amma da tone din dayayi maganar batasan yaakai ba kawai tamike “yasa hannu yana kama nata hannun dukkansu wani shock sukaji “amma bai saki hannun ba ya cigaba da murza shi ahankali ahankali yace “cuddle bug” kadan tadago white clean round eyes dinta dasuka sha kajal ga lashes din kaman takara tsaban kyau “yayi wani kala da fuska, is heart is melting billahi zuciyansa na narkewa kaman yasata a jikinsa and tell her sorry “ ahankali yace bazaki iya yafemun ba for my mistake?waya gaya miki I didn’t feel your pain?ciwon ajikinki yake amma nike jinsa deep inside my heart baby girl! Kinsan how sleepless nights I have all this days ganin nasaki in suchs situation ahankali yasauka kasa yayi kneeling kaman zaiyi mata kuka yahade both hannunsa yace am critically sorry babysis Kiyi hakuri and pardon me I promise you not to repeat this again am so sorry kiyi hakuri kinji ni?aydarh dai kanta na gefe tajuya masa baya babu abunda take bayan hawaye ita fa bayan wannan abunda yayi mata ba abunda ke dawo mata a rai irin tunuwa da yanda tasamesa shi da linda datayi hakan na matukar masifan bata mata rai yana mata ciwo irin mugun mikin nan mai zafi “ tashi tayi daga kan gadon tayi hanyar toilet dasauri ya sha gaban yariketa as if his life depends on her yana sauke wani irin ajiyan zuciya “cikin wall ya jinginar da ita yabita yana hade bakinsu yakai 5mins yana kissing dinta duk yanda jikinta ke vibrating amma batayi kissing dinsa back bas ai share tears dinta take faman yi “ahankali ganin yasaki jikinsa tazare bakinta “tana sake fashewa dawani kukan “muryar ta har sarkewa take “ tace did you know how I feel sir? Kasan how hurts am I sir? Ganinka da ita in suchs conditions yasani naji nayi fail, I hate myself I hate the country tasake fashewa dawani kuka har tana shidewa tace and kace am not your wife!!!bayan you disvirgin me kuma kadawo kace am not your wife is this how you hate me is this how ka tsaneni ka lallata mun rayuwa and yanzu kadawo kace am not your kasa ta zube kan gwiwanta tana rufe fuskanta da hannu tana wani kalan kuka marar sauti daga gani kasan she is hurt shima dukawa yayi Wallahi bakaramin tausanta yaji ba ji yayi yatsani kansa kan furcin dayayi “Wallahi Allah bai san maganar zaiyi mata ciwo har haka ba jawota yayi yasata a jikinsa yadinga shafa bayanta tana kuka har tagaji kukan yalafa “hannu yasa yashare mata hawayen “yace shssh bana son kukan nan kinji am lying karya nayi duk duniya bayan ke I have no other girl to call a wife “you are the only girl I have here and after “kece kawai matata my only sturbborn wife “ my only little princess my jewel “ta dinga sauke ajiyan zuciya kaman tayi race tayi lamo jikinsa Wallahi bata san miyasa ba amma ji tayi she feel at peace “a jikinsa tunda ta kwanta asibiti bata taba jin nutsuwa ba kaman yanzu “ahh”Ahankali yace mata I LOVE YOU!wallahi dagowa tayi dasauri tana kallonsa “kalman tazo mata suddenly “yana sonta fa yace! Gyada mata kai yayi alaman yess yace yes I LOVE YOUUUUUUUUUUUU WIFE FROM THE FIRST DAY THAT I SAW YOU NAJI INA SONKI I LOVE YOU FROM NOW TILL MYLAST BREATH I LOVE YOU IN THIS DUNIA AND I WILL ALSO LOVE YOU IN HEREAFTER!! HEREAFTER!!HEREAFTER sai daya ya maimaita hereafter kusan sau uku kwalla nabin idonsa “saukan kukansa taji a wuyanta dasauri ta mike tana kallonsa Wallahi ganinsa yana kuka yasata jin wani kala a zuciyarta batace masa komai ba don a yanzu bata san mi zata fada din ba batasan exactly moods din datake ciki ba Wallahi ‘daurewa tayi ta mike tabarsa nan tashige toilet tarufe kofan ta jingina ta rufe bakinta tawani kalan fashewa da kuka “harda shesheka “yakara kusa 15mins a dakin kafin yadaidai ta kansa ya mike yafice bakaramin dadi yaji ba ganin babu kowa a parlor yayi saurin barin gidan yafada sabon gidansu yana shiga duk suna parlor yakarasa yazauna kusa da abby,ahankali abby yace na yanke shawara zan ba yaron amini na waccan gidan kyauta halak malak yazauna shida iyalansa kayan ciki kuma zan kyautar dasu duk wani abun bukata zuwa anjima zanje dakaina nakawo su nan din malij yace badamuwa abby hakan ma yay isai a gyara masa can din in sha Allah,abby yace masha Allah Allah yasaka maka da alkhairi “ malik yace Ameen abby yakalli su maryam yace ku shirya tonight zamu fita ku siya abubuwan maryam tace thank you brose aysha tace Allah yasaka da alkhairi yayah halime tace “we are very proud of you my love “ummi dai batayi magana ba sai can tace maryam kuje ciki zamuyi magana da yayanku tashi sukayi da gudu maryam da halime ke hawan stairs din already kowa ya zabi daki don babu abunda ya bambamta a furnitures din komai iri daya ne dukka su ukun “sai parts din abby nashi daban ummi ma haka.ummi tayi shiru bayan tagama fadin yarda sukayi da aydarh kan cewa bazata koma ba Wallahi kaman ansa guduma an dakki zuciyansa haka yaji duk girman ac ac din dake akwai a parlor har zufa tafara keto masa “duk suna lura dashi daga abby har ummin tashi yayi without saying a word kawai yafita “har yafice daga parlor cikin babu wanda yadauke ido kansa kallonsa suke cike da tausai bayan yakarasa ficewa ummi tace anya abby yaron nan zai iya yin hakuri kuwa?abby yace in sha Allah babu maganar rabuwa a auran nan munyi waya da baba tace mun zata shigo zuwa anjima tareda hajajju in sha Allah ita takwarar taki zata hakura kila sabani yashiga tsakaninsu shiyasa tafadi hakan! Ummi tayi shiru kafin tace Allah ya kyauta abby yace Ameen “kan booth din farin GLK abby ya zauna “tunda yafito babu abunda yake bayan furzar da iska da sha kansa da karfi “zuciyarsa sai faman bugawa take dasauri sai addua yake tasamun sauki wajan ubangijinsa “wayarsa ce tafara ringing kaman kar yaduba sai kuma yafiddota daga cikin aljihunsa “yaduba yaga dr ibrahim ne slicing yayi ya dauka yakara a kunnasa bayan ya amsa sallaman da malik din. Motan dayake sama yasauka yashiga cikin gidan Still ummi da abby su nan parlor suna magana “bayanin waenda zasu zo malik yayi musu aikam kar ku so kuga murna wajan ummi da abby,Abby yamike yace yanzu zaka dauko su daga airport din?malik yace eh abby yace tau masha Allah bismillah muje “kafin yakalli ummi yace ki kira su mamana duk akwai komai abun bukata a can kitchen din a daura girki ai kamata yayi kafada tunda wuri saboda a shirya “ malik da duk bai cikin mood mai kyau amma zuwan su dr ibrahim din yadan saukaka masa zuciya “ yace hakan ma lafiya lau zan yo musu take away a hanya ummi ta girgiza kai tace zaa komai anan din “ yace tau yafada yana juyawa “abby ya rufa masa baya,babu abunda abby yakeyi a motan bayan ba malik baki yana kwantar masa da hankali abby is wise enough Wallahi shawara yake ba yaronsa cike da hikima can malik yace “itama fa abby kawai kishi ne nidai gaskia kayi confront din abban nata abarmun matana bazan sake ta ba koma mi zai faru abby yajuyan da kansa yayi da murmushi watau malik dinsa ne yazama marar kunya har haka kan mace “bai ga laifinsa ba shi so aie gaskia ne “ suna shiga airport din babu wani wahala suka hadu dasu “wani irin murmushi malik yayi kawai yaje ya rungume dr ibrahim shima cike da jin dadi yayi hugging abokinsa back ita dai dr hafsa sai faman murmushi take ganin yanda malik ya chanza yazama wani babban mutun yafito asalin balaraban sa sak jikinsa yasake wani murdewa “inna kau dake gefe tasha uban mayafinta ga handbag dinta mai kyau yau dai hadda glasses “ abby dake cike da farin cikin ganinsu saboda duk duniya baida kaman su abunda sukayi masa a rayuwa bashi da bakin magana durkusawa yayi har kasa ya gaishe da inna cike da murna inna ta amsa sa tana fadin ai dagani ma ba tambaya wannan uban audu ne barakallah ga fuskar nan “ abby yayi hugging dr ibrahim yana shafa kansa yace welcome son “sosai dr ibrahim yace dadin haka anan airport din suka fara gagaisawa abby yace suje gida duk sunfi sakewa a can “ anan parlor suka shigo security’s suka kawo musu box dinsu ciki “ummi tace marhaban lalle sannunku sannunku sannunku da hanya “inna dai takasa rufe bakinta Allah ne yataimake ta takama yaran nan ta rike da ace cutarsu sukayi suka musu mugun abu da duk yanzu anyi can gidan yari dasu kaman yanda abby yayi itama ummi har kasa ta duka ta gaishe da inna tana musu sannu da zuwa dr hafsa da ta isa isa tayi giba takara haske barakallah ta duka tana gaishe da ummi “cike da jin dadi ummi ta amsa tana zaunar da it akan kujera “shima haka suka gaisa da dr ibrahim,hibba itama cikin ya karbeta don tayi giba bana wasa bas ai kamanin ta yatashi daga na fulani kasancewan yanzu hutu yakama su bana wasa ba yasata tayi mugun kyau da cikin har zata duka ummi ta hanata tana riketa duk da cikin bawani babba bane amma yafito “duk su aysha suka gaishe dasu kaman an san juna Wallahi don suma sun ji dadin zuwan wanda suka taimaki yayan nasu “ Abby yace bamu da bakin yi muku godiya said ai muce ubangiji Allah yasaka muku da alkhairan sa Allah yabamu ikon kwantata irin kyautatawar dakukayi manah “inna tazare glasses dinta tace ahh Wallahi babu wani matsala nifa idan anayi mun godiya sai naga ana neman fidda audu daga zuri’ata gaskia nidai ba bare bace da audu da wannan matar ta nuna dr hafsa tace Wallahi duk matsayin su gudu shi dai abby sai murmushi yake ji yake kaman yasan farar tsohuwar awani wuri don har kama ma take masa da hajajju ,ummi tamike cike da ladabi tace hajiya wanene naki akwatin sai na kai miki dakinki ki huta kafin akawo abinci inna tawashe baki tace gashi can wanda yafi nasu girma wai fa cewa sukayi kaya kala hudu kawai zamu dauka wai ai tafiyar kwana hudu ce banda larura ma miye natafiya da kaya kaf da kaf bayan kayan nan kana su dozin dozin fisabillahi fa ummi ki duba lamarin nan ummi tace gaskia hakan baiyi ba ai saboda tsoron larura ake tahowa dawasu extra kayan inna tayi kasa da murya tace sam fa haka nan aka gina musu asibitin duk suka siyan manah manyan gidaje muka koma amma sam basu da wayewa idan kika fidda ni cikinsu tau abun nasu duk da duhun kai aciki ummi dai sai faman murmushi take ta dauki akwatin inna maryam ta taso dasauri tace bara na dauka ummi “inna tawashe baki tace kaji wata yar bafullatanar yarinya masha Allah wannan ai bazata wuce matar audu ba don dai kowa da jikinsa sai sannan inna ma ta tuno bata ga aydarh ba “dasauri tajuyo tana kallon malik tace bawan Allah ina mai dakin taka??malik yashafa kansa yace tana can gidansu inna ta gwala ido tace tau mi zai sa tatafi can ummi tayi murmushi tace ai bango daya muke hajiya ku huta duk sai muje ku dubata bata jin dadi “sai sannan dr hafsa da hibba da duk sun so su fara ganin aydarh sukayi magana dr hafsat ace subhanallah Allah yabata lafiya tace shine yallabai baka gaya mana ba?malik yayi dan murmushi yace aie taji sauki ma ban fada mata da zuwanku ba nabarshi as in surprise hibba tayi murmushi tace ai shknn nan dai ka kyauta “duk akayi dariya ummi da inna suka wuce dakin da ummi tafidda wa inna mai kyau wanda ke well furnitures anan kasa,shiga dakin sukayi maryam ta ajiye box din tafita inna ta dinga kallon dakin wannan yafi nata na can kyau duk da suma mansion ne aka siyan musu yanzu atare suke zaune da iya rabiah da inna da dr hafsa “sai dr ibrahim din da hibba a dayan side din gidan cikin jin dadi da kwanciyan hankali suke zaune “ ummi tace kuyi wanka da salla hajiya yanzu zaa shirya abinci inna tace tau ba laifi yar nan sannunku da kokari damu “ummi tace yauwa kafin tafita inna tabude box dinta dake da kaya kusan kala goma tafara jerasu a wardrobe kafin tagama tawuce bayi kaman yanda inna tafada hakane sam bata da duhun kai don kowa amfani da toilet din gidan idan ba wanda yasaba zama outside countries ba akwai wahala amma tsab inna tayo wankanta da alwallarta tafito “ ,dr ibrahim da hibba ummi tasa malik yakaisu karamin part din dake nan kasa wanda ke da parlor da bedroom da toilet yanda bazasu takura ba “dr hafsa ma dayan dakin dake kusa da na inna aka kaita “ .kaman sun saba da juna haka suka ci Abinci anan dining duk sun lura inna ma dai kusan kalan hajajju ce gata da shiga rai “ bayan sun gama abby yamike yace tau malik tare zamu tafi hadda dr ko?malik yace ehh abby tareda dr ibrahim suka fita zuwa campany steels din da aka siyan ma abby wanda malik yafasa niyyarsa yaba abby takardan yau dasafe har kwalla sai da abby yayi Wallahi da matsayin karamin ma’aikaci yake a campany yau sai gashi shine mamalakin campany baki daya “bayan fitarsu inna tamike tana kallon ummi tace mu shiga mu dubu yarinya can ummi tace tau inna da ummi da inna da Hibba sai dr hafsa suka fita zuwa gidansu aydarh aka bar su aysha a gidan maryam sai faman bakin rai take don ummi tace tazauna zataje zuwa gobe “,Oum da rufaidarh bakaramin murna sukayi dagani su inna ba bayan ummi tayi musu bayanin su waye sosai oum tadinga musu godiya da fatan alkhairi rufaidarh ma haka “inna tace Wallahi wannan sai ace yar budurwa ce itama bata haifi aida ba sam oum tayi murmushi tana daukar da kai “dr hafsat ace dan Allah akai mu wurin nata rufaidarh tayi murmushi tace kuyi hakuri bismillahn ku ai har sai kun gaji da juna kwara damuka tsaya aka gaisa ko bahaka ba “ummi tace kwarai kuwa “dakin aydarh duk suka wuce baki daya tana nan zaune kan gado tasaka wani plain gown yellow mai kyau sosai kanta babu hula tayi parking gashinta nacan kasa was my tayi kyau kaman ka saceta ka gudu “ tsohuwan apple system dinta take dubawa bude kofan akaiyi duk tunanin ta rufaidarh ce shiyasa bata daina aikin datake ba sallamar inna taji kaman a mafarki ai dasauri tarufe system din ganin dai sune dagasken ai Wallahi dagudu tafada jikin inna “inna ta rungume aydarh sosai tace karki sani kuka aida nayi kewarki bana wasa ba itama aydarh tace nima inna nayi kewanku sosai dr hafsa dake bayan oum tayi gyaran murya hade su tayi ita da hibba duk tayi hugging dinsu Wallahi batasan tayi missing dinsu har haka bas ai yanzu duk suna audio call dasu vedio call dasuna Washington “sai sannan aydarh ta sukunya tana gaishe da ummi “ummi tayi murmushi tace sannu baby aydarh tagyada kai inna tace bara kiga abar waennan muje can kasa muma ummi tace gaskia dai rufaidarh tace muje ahada muku abinci inna “dasauri inna tace wooo sai zuwa anjima yanzu muka gama ci a can “ fita akayi aka bar hibba da dr hafsa a dakin sai aydarh hibba tadinga bin aydarh da kallo “kafin tace Wallahi duk tunani na yanzu cikinki yafito sosai “dr hafsa tayi murmushi tace nalura yarinyar nan kila dai basuyi niyyar haihuwan ba yanzu “Aydarh tayi yar dariya kafin takalli hibba tace kai auntie kinga yanda kikazama masha Allah “tace itama auntie hafsa duk kunyi jiki “dr hafsat ace ai aydarh kin kara 100 kan yarda kike aydarh tayi dan murmushi kafin tace ina su iya da rabiah?hibba tace duk suna gaishe ku aydarh tace aikam muna amsawa yah dr banda shi?hibba tace mijinki ko barinsa yahuta baiyi ba yajasa “Aydarh tawara ido tace kai haba shi wannan kafan yawone ai dr hafsa tace saukin ma ke kika fada ai aydarh tayi dan murmushi “hibba tace yace manah bakya jin dadi ma aydarh tace erh nayi fever kwanana biyu a asibiti dr hafsat ace eyyerh yajikin naki yanzu aydarh tace Alhamdulilah “hibba ta dinga kallon frames din tace masha Allah auntie aydarh kedai komai naki mai kyau ne nan dakina budurwa ne kafin kiyi aure?aydarh ta gyada kai dr hafsa tace su kansu furnitures din dakin daga ita tasaka akayi mata irin nata in whole Nigeria aydarh tayi wani smile tace kai auntie “dr hafsa tace tau shi miya hana kisaka nashi frame din a daki tun kuna saurayi da budurwa?aydarh tace ai bai yason hoto fa shi “ hibba tace kuma auntie hafsa tarasa idan zatasa hotonsa sai dakinta acan dai gidanta ita dashi akwai “ dakin ma yahade kamshinsa danata da alama baa jima dagama making love baa nan mudai kuyi hakuri kubari ku karasa daga idan kuka tsaya a gidanku nan gidan oum mu ne ahtau aydarh tajuyar da kanta tana turo baki tace ah’ah fa duk yau ban gansa ba “ dr hafsat ace wasa dai kikeyi “Aydarh tace uhm kawai “ringing wayanta yayi wanda ita har tamanta ma da wayan “tana dubawa tagashine batayi niyyar dauka ba kawai ta Chanza mind dinta ta dauka murya can kasa ta amsa masa sallaman yace kinci Abinci ?kaman yana ganinta ta girgiza masa kai “baiji ta amsa bay asa shi sake maimaita tambayan “ahankali tace no yace mi zaki ci tau?tace babu “shima murya can kasa yace what of grilled meat ko hot dog? Tace the last one “yayi karamin murmushi yace ohk kafin yayi ending call din shi fa dariya sturbborness din yarinyar ke bata he loves her Wallahi,ta janye wayan a kunnan ta dr hafsat ace tau why bazakiyi jinyar baa can gidansu aydarh tayi kasa da kai tace yau nazo nan hibba tace Auntie ai kwara ta huta gida itama tunda kaman nan da four days zaku koma ba?aydarh tace erh “dr hafsat ace Allah yakaimu lafiya duk suk ace Ameen “sosai suk asha firan yaushe gamu har isha”I kafin hibba ta mike tace mun sha wuni nan fa har nafara jin bacci ma aydarh tace to ki kwanta anan manah auntie “hibba tabude baki tace shifa mijina?aydarh tayi murmushi tace hakane fa dr hafsa tamike tace muje ki sa araka mu can kofofin naku ne sai ahankula “Aydarh tace tau auntie maids tasaka ta raka su har can gidansu malik ita kuma tadawo toilet tashiga tayi wanka kafin rufaidarh tashigo ta hada maganin dazatayi mata sit bath shafe jikinta tayi da perfume as usually bata shafa komai a fuska ba amma tayi kyau bana wasa ba Wallahi “bude box din ta tayi tajawo kayan bacci masu nauyi navy blue tasaka har tafara gyara shimfida zata kwanta “sai ga kiransa yashigo har yanzu haushin sa take kaman bazata dauka sai kuma ta zauna gefen gadon tadauka tayi shiru batace masa komai ba shima cewa ki sauko ina parlor yakashe wayan sai data harari wayan kafin ta ajiye takai kusan 15mins kafin tamike tadauki baby pink din hijab dinta har kasa tasaka ta dauki wayan kafin tasaka wani black slippers masu dan azaban taushi sunyi ma kafan kyau sosai har yanzu tafiyanta sai ahankali walking very gentle and slow takarasa cikin parlor tun tana kan staircases yake kallonta kaman zai hadeta hijab nayi mata kyau sai daya ga takusa karasowa kafin ya janye idonsa kalan kayan bacci daya ke jikinsu don dais hi yasaka rigan sanyi akai “ko zama batayi ba tace gani kallonta yake underneath his breath yace kindaina gaisheni ne cuddle bug?sai sannan tace ina wuni yana kallonta yace how your body tace fine “yamiko mata ledan hot dog din da grilled meat yace gashi hadda pizza ma hannu tasa ta karba tace thanks har zata juya yayi kasa da murya yace babu komai a kitchen dinku am hungry kallonsa tayi for few seconds tayi saurin janye ido murya can ciki tace miyasa baka debi wannan ba? Ya girgiza kai yace ai naki ne kitchen din tawuce yabita da sai daya kalli ko’ina na parlor wai yaga akwai mai ganinsa yaga babu don ginin gidan ma yana iya kwana babu wanda yasan ya kwana hanyar dayaga tabi shima yabi yana shiga babban kitchen din dake nan hadda tv kaman dai nasu “yaganta tsaye ta dauki wani hadaddan unbreakable ta bude ledan tasaka hot dog daya daman kwara biyu tadiban masa grilled meat din pizza ta dauko tana cikin cutting ta lura dashigo wansa “batace masa komai ba yakara so kusa da ita yaasa hannu ya dauki hot dog din yafara ci sai daya hadiye wanda ya balla yace mata kinsan mi?ta girgiza kai tana cigaba da cutting pizza “yace dr ibrahim ne ke tambaya ta wai kina da ciki?dan kallonsa tayi kafin tadauke ido murya a shaqe tace sai kace ma sa mi?kaman wani yaro yace cewa nayi masa eh, tadauki towel tana goge hannunta kafin ta tura masa plate din tajuya tayi hanyar fita tace ai da kace masa baka mun ba “fita tay isai yayi dariya yadauki plate din da ledan yabi bayanta har dakinta suna shiga yarufe kofan yace ai banji mi kika ce ba fa tajuyo tace masa cewa nayi bakayi mun yace mi tace shi cikin. Ta cigaba da gyara pillows din shima kaman wani yaro kuma

Chapter 52 of 83