Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
nan har akayi musu sharrin daba su jib a basu gani ba tau Alhamdulilah daman dalili biyu ne cikin ikon Allah alamu sun nuna dayan burin yacika saboda ga dai yarinya nan alhamdulilah Wallahi gakuma soyayyarta kaca kaca a idon yaron duk bakin halinsa kau da miskilancin sa “ita daice banga alama ba kodan bata hada ido da jama’a oho sam batada wayewa Kaman ba tashin turai ba mijin ma kam tana tsoronsa haka zai dinga kiran ta dawani suna koma mi yake fada wannan dai tsakaninsu amma yarinyar nan said ai tayi freetandin kaman tana bacci fa tsaban rashin kaunar Allah yoo Allah natuba idan ma kyau ne saidai su goga banda tana mace ga makirar yarinyar kila wani abu tasake sha ma kirar jikinta gatanan barakallah dole yaro ya kwance lissafi “ga kamshin kaman dai tayi barin turare kuma dai kadan ake fesa mata uwarshi ma ke saka mata amma billahi karki so kiji kamshin tsadaddan turaran a jikinta “rufaidarh tace yanzu hajajju duk wannan dogon bayani mu muna kagu muji abunda zaki fada hajajju tayi mitsi mitsi da ido tace tau yanzu fatima aiki yarage wurinki wannan mijin naki bai ji bai gani saike burinki yacika saura namu burin dana dan uwanmu mahaifin su habibun daya rasu sai tafara matsar Kwalla oum tace kuyi hakuri Hajiya Allah yajiqansu ina sauraronki hajajju tace aiki yarage naki fatima kiyi kokari kibashi hakuri yaroki yafiyar dan uwansa ya yafe masa sa zumunci su yadawo ciki guda dai bawasa bane Wallahi “oum tayi shiru kafin tace in sha Allah hajiya komai yazo karshe da yardar Allah hajajju tace Allah ya yarda kafin tayi kasa da murya kaman mai tsoron wani abu tace tau yanzu haka zaki kara mika masa diyar yatafi da ita can kasar wajan nan da kwana shiddan tana cikin wannan halin tunda hariji ne yakara afka mata ta maza tarufe baki tace ahtau nidai ba ruwana bara kiga yanzu fa yaron nan da lafiyarsa shine babba a can asibitin turawan Wallahi haka akace kinga kau ai ba karamin mutun bane nan gaba kadan sai kiga yazo yafi shi habibun kudi Wallahi rufaidarh ta kalli oum oum tamiki tace hajiya bara mu shiga daga ciki “hajajju ta mike tace bara nima na duba aida shi audul din dai ne ko wani waje ya buga bandai sani ba shiga “sukayi dakin kusan atare dr raudarh takarasa mata medication dinta na yau ta tsaya tana kallonta tace Aseeya miyasa kikayi wa mijinki gardama har ya hayake miki har haka?aydarh dataji kaman kasa ta buda tashige tayi kasa da kanta batace komai bas ai hawaye sharr dr raudarh takama hannunta tace bayan magani dakika sha aseeyarh kinada baiwa ba yar karama ba kuma aka kara baki maganin sabon budurci wanda baa bama amare shi sam maybe baki sani ba kikayi amfani kika zama double virgin and still daya zo miki kin masa gardama kinga baki da rabon wahala amma da bakaramin illa zai miki ba “miyasa kikayi gardama? Aydarh da still hawaye take ta shiga girgiza kai tace Wallahi auntie banyi ba Allah “dr raudarh tayi shiru tana kallon aydarh yarinya takai mace dole namiji ya gigice kanta amma ta yanda malik yaje mata ko ba komai likitane yasan abunda yake kawai dai yaje mata ne kodai tayi masa gardama ko kuma fada sukayi yayi serving dinta as punishment “dr raudarh tace miyasa kika bari yayi fushi har haka tau? Dasauri aydarh tadago takalli dr raudarh jin kaman tasan abunda yafaru kafin yayi sexing dinta sai kuma tayi saurin janye ido dr tayi murmushi tana girgiza kai tadafa aydarh tace kina jina aseeyarh?aydarh tasa hannu tana share tears dinta ta gyadawa dr kai tace daga yau kidaina barinsa yayi fushi dayawa har haka mijinki yanada zafin zuciya kuma yana daya daga cikin mazan nan wanda idan ransu na bace zasu iya ma halakaka wajan sex kinji ni daga yau ki daina am I cleared?aydarh takasa ko da gyada mata kai ma suna cikin magana su oum suka shigo dakin “dr raudarh tayi shiru har suka karaso ciki kafin tawuce hajajju tace zuwa anjima zan shigo ramda dr raudarh tace tau hajiya sukayi sallama dasu oum tawuce “suna haka hajajju nata faman bada labari saiga ummi tadawo ita dai oum hankalinta na kan aydarh ganin kaman duk tayi sukuku saidai takasa yi mata magana “gaisawa suka karayi hajajju tace daga ina?ummi tace custard naje nadama mata ko zata iya sha hajajju tace ai da gwaldin man kikayi mata kila yafi mata dadi ummi takaraso tana ajiye flasks din custard din hannunta aydarh ta gaisheta ta amsa kafin ta zuba mata a cup yasha madara bana wasa ba saboda har milky ma yakoma ummi ta taimaka mata ta tashi ta mika mata cup din suma su oum suka mike saboda driver yakira su yana waje sallama sukayi hajajju taraka su har bakin mota tadawo tana kallon ummi tace sam sudai waddan can larabawan basu da nutsuwa naga dai balarabiya ce bama fulani ba sarkin kunya amma kara tahanaki “kula da yarki ohhni jama’a haka akeyi yo ina dalilin wannan kara ma yanzu ke dakike bafulatana baki ji kunya ba gaki nan kinata faman kula da surika tunda dai kinsan danki yaja koma miye sai ita bazata iya ba tau nidai ba ruwana aydarh dai na sauraron hajajju itama ummi haka babu wanda yace mata kanzil har tayi shiru kafin tace tau shi kuma audul din ko yanada wata matar a nan adamawa bayan wannan naga tunda yafita har yanzu shiru Allah yasa dai lafiya Wallahi aydarh har cikin ranta taji wani faduwan gaba tarasa dalilinta nakasa juran jin ana hadasa da wata kallon hajajju take ko kiftawa babu har ummi sai data lura da ita “itadai ummi wannan sakin layi na hajajju ya isheta don babu yanda zatayi ne kawai yakesata take shiru “ganin kaman duk ahankalin aydarh ya tashi duk da bata nuna ba amma ummi ta karanci haka “yasa ummi cewa aaa suna tare da babansu hajajju tace shi ibrahin din yakasa ya tsare kenan tau ai shknn “.Abby dake kallon takardun hannunsa ko kiftawa babu he cant even say a word yazama speechless Wallah isai bin content din takardar hannunsa yake yana karantawa at the same time kuma yana kallon malik dake zaune kasan carpet din dakin abbyn kusa da kafanshi “abby yakalli malik yace kai kasiya?malik ya girgiza kai yace aaaa abby naka ne dasunanka na siya abby yayi shiru kafin yace naso nagane anguwan fa Abdoolmalik kusan nace wannan kusa da gidan Habib ne right malik yace eh abby “abby yamike tsaye yakama hannun malik yashafa kansa yace hakika banida bakin yiwa ubangiji godiya Allah yasaka maka da alkhairi Abdoolmalik Allah ya albarkaci samunka Allah yabaka yara nagari nagode Abdoolmalik “malik yamike kawai yayi hugging din abby underneath his breath yace ka daina mun godiya abby duk matsayin dana kai kaine sila Allah yabani ikon kyautata muku har karshan raina “hawayen da abby yakasa tarewa ne suka sauko mishi malik na murmushi shima dai hawayen ne a idonsa yasa hannu yana share ma abby kafin yace abby muje sai kaga idan akwai bukatar wani abu a gida motar abby suka shiga malik yayi driving har mansion din dake kusa da gidansu aydarh wani irin mad house ne kaman irin American hotels dinnan manya na masu kudi gidan jere suke dana abba amma har yafi na abba girma dakuma kyau sabon gini ne wanda fadan tsaban kudin daaka zuba wajan siyansa is something different amma an kashe kudi kudi iya kudi wajan tsara ginin gidan “babu kalan furnitures din da babu abby was more than confused taya akayi har malik yasan masu wannan gidan da har cikin kwana daya da zuwansa ya siya “suna ganin baida kwanciyan hankali ashe dan fitan nan dayake yi yasan abunda yake yah Allah “haka Allah yake yau gashi kaddara tasake hada su zama wuri daya yau gashi ya guje su kan dukiya Allah yayi ikonsa akan su suma idan baka mutu ba Allah bai gama hallitarka ba Allah yanunawa habib duk wayonsa bai isa ya chanza zanan kaddararsa ba kuma ba a chanzawa tuwo suna dan uwanka dan uwanka ne har abada “yah rabbil arshi!! Abby ma har yakasa magana yanda har yagaji wajan bin malik yana nuna masa wurare a gidan “ina ma ace komai zai wuce tsakaninsa da dan uwansa “duk wani abu angama na gidan shiga ne kawai harta motoci an saka a Parking lots din gidan baida lokacin batawa kuma akwai kudi wurinsa shiyasa yake komai in time duk da haka bakaramin kokari yayi ba wajan yin komai a wunin yau baki daya hankalinsa na kan matarsa “baisan yanda zaiyi da bugun zuciyansa ba kanta dafin sonta zai mishi illa Wallahi har fargabar seconds da hours yake gani yake kaman an riga da anshirya rabuwan su zaiyi biyayya kan komai amma banda biyyayar rabuwa da ita warabul “ka’abbah ba zai taba sakinta ba! Abby yadafasa ya juyo dasauri yace na’am abby kagama ne?Abby ya gyada masa kai yace muje duk wunin yau baka duba mai dakinka bad uk danasan babu abunda ake bukata amma ita tanada hakki aie “malik yayi kasa da kai yace babu komai abby yanzu muje can wurin masu campany “abby yace campany kuma?malik yace erh campany abby ya girgiza kai yace yanzu aie yamma yayi malik kabari sai zuwa safe “in sha Allah sai muje Allah yayi maka albarka yasaka maka da alkhairi “malik yayi kasa da kanshi yace Ameen abby ngd “Abby yace muje nima asibitin zanje idan na dubata sai nawuce gida malik yace tau abby amma I need a favor please abby,Abby yayi shiru yace wane kalan favor son?malik yace karka fadawa ummi please I want to surprise her “abby yayi dariya yace nayi maka abby na kallon malik yace muna ta tafi har mun kusa karasawa you will not buy anything for her? Malik yajuyan da kanshi yana kallon titi yayi dan murmushi yace sai natambayeta abunda take so kafin “abby ya jingina kai yace it’s alright “asibitin suka karasa babu kowa a reception din duk suna cikin daki su oum ma na kokarin tafiya cus he wants to talk to abba a yau dinnan she will confront him a daran nan saidai duk abunda zai faru ya faru zata iya daukan koma miye billahi “ abby yafara shigowa kafin malik yabiyo sa baya gaishe sa sukayi duk ya amsa yana tambayar su ya mai jiki duk sukace da sauki ahankali yakarasa gaban gadon aydarh na gyara hijab din jikinta kanta akasa murya very slow tace ina wuni abba?abby yace lafiya lau daughter ya jikinki naki?aydarh takasa amsa sa ta dayi shiru tana wasa da yatsun hannunta abby ya lura duk a takure take yasa shi mikewa yace Allah yabata lapia bara na juya Ummi tamike ta bis abaya tana amsa gaisuwan malik without even looking at his face tabi bayan abby suna magana “malik yakara so cikin dakin har kasa ya duka yana gaishe da oum da rufaidarh cike da fara’a duk suka amsa sa yayi masa ya jiki oum na congratulating dinsa na aikin daya samu sama sama suke labarin asibitin tana bashi labarin ai can suke kai aydarh saboda asthma dinta yanzu mane yafara mata da sauki “rufaidarh dai ta lura hankalinsa nakan aydarh sam tunaninsa na wajanta “ita kuma yarinyar tama ki ko kallonsa ta juya musu kai rufaidarh tayi dan murmushi tace uktiee yamma nayi mu tafi kinga zuwa dare zamu dawo Abdoolmalik ka zauna kafin ummi tadawo hajiya dai taje gida sai zuwa dare zamu dawo tare malik dayaji wani dadi yace tau auntie Allah yakaimu anjiman lapia “oum tamike taje kusa da aydarh tayi kasa da murya yanda su kawai zasuji tace ko baki ga Abdoolmalik din ba what’s wrong with you eh?bazaki gaishe sa bane ko mikike nufi ne? Aydarh ta turo baki tace magana fa kukeyi oum I will greet him later fa “oum bata sake cewa komai ba sukayi sallama da malik suka fita tashi yayi yasaka wa kofan key yadawo wajan gadon har sai da gabanta yafadi “fuskan sa babuu ko alaman wasa yace sit up “jin yanda yayi magana sounding very serious yasata mikewa zaune babu ko musu shikam ya dinga kallonta ko dan janye ido babu ita kam sai avoiding eye contact take dashi “as if wani sirikinta,dan fadawan datayi sai tayi masa kyau sosai takara wani ubansu haske tayi fresh irin fresh dinnan na gaske “kaman wata model,yarinyar kala ce bata wasa ba “yace why are you avoiding me na’am? Tayi shiru dai batace masa komai ba ya janye pillow kusa da ita ya zauna har suna iya jin numfashin juna ita da shi ita duk ta takura ya kama hannunta yace miyasa bakiyi replying sms dina ba ta juyan dakai tana turo baki tace ban gani ba ni yace nikuma raina yabani kingani ta daiyi shiru yayi kasa da murya yace bakiyi hakuri ba ne har yanzu? Kaman tana jiransa tafashe masa da kuka Wallahi kaman zaiyi loosing whatttttt he loves aseeyarh Wallahi she is all what he has yah Allah!yama kasa attempting koda taba tane billahi tajuyo kawai ta cigaba da kaima masa kananun punches a chest da dan sauran karfinta daya rage har cikin jikinsa yake jin dukan Ta cigaba da kuka tana dukansa a kirji yakasa hanata idan shine abunda zatayi shidai ta daina fushi dashi kwara ta dinga dukansa har ta daina fushin “can yarike hannunta yajawo ta jikinsa yayi placing kanta a chest dinsa yana rungumanta “wani irin ajiyan zuciyan suka sauke a tare daga ita har shi shikam wani kalan pleasures ya dinga bin kaf bones dinsa ahankali yazare ta daga jikinsa gently ya kwantar da ita kan pillow ya rankwafa yana dage hijab din jikinta dasauri ta rike hijab din tana girgiza masa kai hawaye nasake balle mata baisan tana kukan nan but he have to check on her sai daya cire hijab din yana bin skin dinta da kallo hannu yasa ya dage yar gown din asibitin dake jikinta tana jinsa tasake fashe masa da kuka babu pant jikinta ya kalli wurin na few seconds yayi kyau sosai yasake hadewa kaman ma baa shiga ba mamaki yake how tiny and tight she is, yarinya is more than special yar baiwa ce Wallahi hannunsa yakai kaman zai shafa wurin don kaman wani magnet na jansa yadaiyi kokarin controlling kansa amma kamshin wajan na daukan masa hankali kamshin nasa sa jin wani feel na daban sauke mata rigan yayi kafin yakoma yadaura forehead dinsa a nata yana hada long pointed nose dinsu yadaura bakinsa a nata tana jin saukan bakinsa a nata tasake rufe idonta gam kirjinta na beating dasauri dasauri har yana iya ji “yanda zuciyanta ke bugawa kaman mi “bakinsa yabude yasaka nata dake nan very soft and warm kaman wet cotton ko kuma irin kazan turawan nan daya dafu luguf “wani kalan passionately kiss yabada “wanda she can’t lie or deny it sai da taji wani kalan abu a jikinta dama maranta “har sai data rike sa Sosai dan murmushi yayi kadan yacire bakin nasa daga nata ahankali yasa hannunsa a kirjinta yayi shiru for few seconds yace kinyi hakuri yanzu cuddle bug? Batace masa komai bad ai tayi shiru yace saura five days mu tafi can tabude ido tana kallonsa da mamaki kafin tamaida ta rufe tana juyawa “dan kallon Bayanta yayi ya kamo hannunta yace kinyi shiru girlie “ta tashi tana kallonsa sai kuma ta janye kai kaman wacce ke tsoron yin magana tace wurin ummi zan zauna bai ma ji da kyau ba Wallahi yasa shi cewa banji da kyau ba lily tana kallonsa duk da tsoronsa datake ji ta dake tace cewa nayi bazanje ba bazan sake auran ba kuma wurin ummi zan zauna ka kuma can wajan ita linda this marriage comes to end!!dasauri yasa hannu yana rufe mata baki ji yake kaman kansa zai tsage yanda yaji saukan kalman kaman saukan aradu Wallahi har sai da zuciyansa tayi wani tsalle yadafe saitin zuciyan gently yamike ya juya yana tafiya kaman wanda iska ke daukansa “ta dinga kallonsa har yafita tajuya tana sake fashewa dawani sabon kukan harda shesheka “ ummi yagani a reception tun dazu take nan zaune taso tashiga ciki sai kuma ta zauna binsa tayi da kallo har yakaraso kusa da ita ya zauna kasa dabass ya kwantar da kansa a cinya ummi “ yarufe idonsa saboda yanda kansa da zuciyan sa ke bugawa kai kace bugawa zasuyi,this time ummi kasa daurewa tayi wani kalan rauni taji na shiganta “har ga Allah taga tsananin soyayyan aydarh a idonsa yana matukar masifan sonta Duk da ummi bataji firan dasukeyi ba amma tana iya gano dalilin yanayin daya shiga a yanzu saboda ko daya dawo ba a haka yashigo ba maybe wani abun tafada masa “hannu tasa tana shafa suman kansa takasa ce masa komai sun kusa 20mins ahaka har aka fara kiran magrib ummi ta janye kansa daga cinyarta tace kaje kayi salla kayi addua babu abunda zai faru da yardar Allah tamike bata ko kallesa ba don bata son su ma hada ido yaga alaman tana jin tausayin sa tashige dakin Wallahi har aka kusa tayarda sallarh yakasa mikewa “ sai dayaci ana kokarin kabbarawa yatashi ahankali yanufi masallacin nan cikin asibitin koda suk agama sallarh magrib din bai fita ba har akayi isha’a sai yayi kaman zai koma ciki sai yafasa tunani kala kala a ransa shi babu abunda yake rayawa ransa a yanzu irin yayi facing oum ko abba da wannan maganar shi fa Wallahi duk wata kunya a yanzu fiddata zaiyi he can do anything for her love yana sonta to the essence ma da baki bazai iya fada ba “bude data yayi duk da baisan abunda ma zaiyi daya bude datan ba kaman ance ya bude sai ga kiran dr usama vedio call dan jima yayi kafin ya natsar da kansa ya daga kiran “murmushi malik yayi yana amsa sallama da dr usaman keyi mashi malik yace good evening sir dr usama yace evening dear how was Nigeria?malik yace Alhamdulilah uncle ya aikin? Dr usama yace fine dear bakaga family badai kamanta da shorts days din holiday naku ba right?malik ya gyada kai yace sure uncle dr usama dake karantar yanayin malik yace hope everything is fine Abdool?malik yashafa kansa yace Alhamdulilah uncle dr usama yace kar kamun karya baka daukeni matsayin friend and your uncle ba?malik ya girgiza kai yace no sir kawai dai we have misunderstandings da ita ne kawai dr usama yasaukan da ajiyan zuciya yace look dr women are like this hakuri akeyi dasu ba kaman yaran nan matanka har yanzu she is still a child kaji ko?kayi hakuri kaine babba you should continue being a man And ko da laifinta ne go and tell her sorry kaji buddy?malik yarufe idonsa ya bude murya can kasa yace thank you uncle Allah yasaka maka da alkhairi and I promise to do as you said in sha Allah dr usama yayi dan murmushi yace that’s my Doctor Allah yayi muku albarka ka gaisheta kaji dear malik yagyada yace I will sir “dr usama yace and ko kamance nima nace you should fine a financie for me malik yayi yar dariya deep inside yake jin mutunmin nan Wallahi kaman wani part of his family haka yake jinsa sosai malik yarage murya yace ai har nayi maka fa uncle yafada yana sa hannu yana shafa sajensa yayi wani irin kyau yafito asalin karfaffen bafulatane mai asalin kyau nutsuwa haiba dakuma kwarjini “mutun namiji ne hadda rabi Allah dr usama yace really malik yace sure sir dr usama yayi murmushi yace dasafe ma cigaba in sha Allah sai dasafe malik yace Allah yabamu alkhairi and another favor sir dr usama yace say it briefly dear zan shiga surgery ne malik yace dasafe zan hada ku waya with my parents dr usama yayi murmushi yace I will also like to contact them sai anjima sallama sukayi malik yakashe wayan da data ma baki daya yasaka cikin pocket din trouser dinsa ya cigaba da zama wajan “motar gidansu ce tayi Parking a gabansa dasauri driver ya sauko yabudewa oum kofa tasakko kafanta dake cikin wani ubansu flat shoe nakusan 100h + sunyi ma kafan kyau bana wasa ba malik tasha wani mad Turkish abaya shima black mai dan banzan kyau tayi rolling sai ka rantse bata iya hausa ba ma kaman balarabiya tafito sak Wallahi “taga tasha black shade shima Expensive shade ake magana malan classic “hajajju ma tafito tana gyara yafin tsadaddan mayafinta da oum tasiyo mata a can Cyprus da katuwar jikkanta ga flasks ahannunta rufaidarh ma dai abaya tasaka sai ka rantse batayi 30 ba hutu yakama jikinta ga kuma kyau kaman tsabata da kamshi zasuyi magana a jikin uktiees din nan “malik cikin few seconds yasamu wani solution duk da halin dayake ciki sai dayi dan murmushi yataso yakaraso gabansu kaman dazu yanzu ma malik har kasa ya durkusa ya gaishe da oum da rufaidarh duk suka amsa shi kafin ya zagaya wajan hajajju yana karban flasks din hannunta hajajju tace wai kai kaman wanda ke gadin asibiti duk kabi ka firgice fisabillahi ina daliln wannan irin abu ai kodai baka da abunyi sai haka balle yanzu ma da a akawun dinka anana iya samun sama da biliyan dari fisabillahi su facan biyan likitoci suke da kudi kaca kaca billahi balle ma fa shine babba acan amma saboda yarinya daya duk an firgita ka an fidda maka tunani haba dan Allah nidai naga babu abunda zai sameka idan ka sakar musu yar su ah haba nidai bana son jidali Wallahi kayi ma kanka fada tunda kowa yasan uwarka bata da kan gado kin lalace wajan kaunar diyar da bataki ba kinbar naki yaran a can kuturun gidan kin dawo asibiti kina jinya ita uwar diyar nacan a wannan dankareran gida ita da miji da yar uwarta da yan aiki ke abarki keda mijinki da danki dayaranki yan mata a asibiti kunata bauta woooo ahtau ba ruwana sudai su oum tuni sukayi gaba shikam malik bai masan dalilin dayasa ya tsaya yana sauraron ta ba kawai dai ko don baki daya ji yake he is not himself at all Allah har sai datayi shiru tayi gaba sannan yabi bayansu “ummi tagama saka mata hula kenan sai faman lallabata take tasha ko da shayi ne taki ya sam taki karban abincin “ummi dai sai binta take tasamu tasha amma yarinyar nan takiya turo kofan akayi oum da rufaidarh suka shigo sai hajajju malik ya shigo daga karshe gaisawa sukayi rufaidarh da hajajju suka amsa gaisuwan da aydarh keyi musu,oum dai tayi shiru bata amsa ba “ummi ta dan kalli malik tace fura zaka siyo manah akwai fresh nono a gida kaje aysha ta dama sai kazo mun dashi kasiyo mata grilled meat malik yayi kasa da kai yace tau ummi dasaurinsa ya juya yatafi har tausai sai daya bata su oum ma duk suna lura hajajju takalli aydarh tace tau kodai fada kukayi dashi audul din anan asibitin?aydarh da kunya ta isheta ta kauda kai batace komai ba hajajju tace ikon Allah kaji algunguma nan kika bani keya fa?bazaki yi magana bad uk kun dauke mu mararsa firedom haka akeyi bayin Allah mudai kaf bah aka muke ba shi miskilanci jafa’I ne Wallahi kuma mijin dake maki kalan wannan son su fa mata masu kyau basu daukan kansu nan kusa “naga dai shima mijin kirar indiyawa garai ga da uban kudinshi a akawun ga suma dai can naga akwai matan nan ko kuma ko diyar gidan shugaban kasa ko sarkin qatar taga audul sai taso sa Wallahi aydarh ta sace kallon hajajju tasake komawa ta kwanta ita fa ko labarinsa bata so sam koma mi zai faru bata komawa idan kuma akace sai takoma kararsa zatayi a raba auran batayin auran kuma anymore daga oum har ummi babu wanda yayi mata magana ita dai rufaidarh already tana toilet tana hadawa aydarh ruwan sit bath tazuba kaf maganin gyaran datazo dasu wanda tundaga sudan tasa aka kawo su masu

Chapter 49 of 83