masa kai dasauri tace no ah’ah gaskia nine zan dinga fita dashi daga riga in public ina bayar wa kunya nake Wallahi bazan iya ba “ whattttttt malik yayi murmushi yace kina ji ba ni ma bazan bari a dinga fito da this pretty balloons din nawab a mutane na gani this place is only made for me darl “dasauri tasa hijab tana rufe idonta duk da halim datake ciki sai da taji kunya “ahankali tace bad “ yayi murmushi kafin yaje daidai kunnanta yace this nono is for me na ni babansa ne shikuma zan mu basa formula how do you see the deal?yafada yawani dariya tadago ta maka masa harara tace kai bazaka sake mun wayau ka sha ba “ ya marairaice fuska kaman gaske yace tau ba zan sake cin abinci ba ma “tace wannan kuma ruwanka “ ya kunna motar tace ina zakaje bance na hakura ba fa I will thinks about it “ yace okay favorite in sha Allah zakiyi tunani mai kyau ba pity the innocence creature please “and pity his father don Allah ASSEIYARH har cikin ranta taji maganar sa yakai mata har kasan zuciya “ batace masa komai ba tayi kasa da kanta don kan ma ciwo yake mata ga tashin zuciyan datake ji “koi na na joints dinta amsawa suke “ tayar da motar yayi yahau titi yana shara gudu “bakin wani hadaddan cold stone yayi parking baya son tasha sanyi amma for only today zaya mata abunda take so just to makes her happy aji tausan su shida dan unborn dinsa “kadan yace zaki shiga ciki ko nasiya miki fav dinki ta gyada masa kai kawai fita yayi ya kulleta a motan ta bi bayansa da kallo taki dauke ido is damn hot yayi tsayi dayawa gashi wani murdade “zubinsa irin ma lafiyayun maza masu ji da kudi gayu illimi haduwa dakuma karfi “ ita bata taba ganin hadaddan namiji ba kaman duk kau a Nigeria zata iya ilga kasan dabata je bako don bata damuwa da mutane bane shiyasa bata lura yanada wani irin nutsuwa ta daukan hankali “he is hundred percent “tama rasa kawai abunda take ji akansa “ lumshe idonta tayi ta kwanta da kanta jikin sit din “bai wani jima Sosai a ciki ba yafito hannunsa rike da paper bags kwara biyu sai wani leda mai sunan wajan yakaro sa yabude motan yashigo gently tabude idonta yace sannu ta jinjina masa kai cike da lallashi yace zaki sha yanzu ko muyi sauri mu karasa gida? Ta girgiza kai kafin tace zan sha dasauri yahau bude ledan ya fito da classic popsicle na yan gayun nan favours kala da iri yasan tafi son anything choco shiyass ya warware mata choco delight yayi bismillah yana kai mata a baki yana adduar Allahu yasa ko shine kawai yazauna a cikinta bai so tasha kayan sanyi ba amma babu yanda zayayi ne “ bude bakinta tayi tafara licking yamata dadi sosai bakin tissue yaciro da dayan hannu ya tara kasa kafin ya cigaba da bata tana sha murmushi yayi ganin tana sha “can ta janye bakin tana kallonsa yace minene?ta girgiza kai tace ya isa yace ki kara ko kadan sai ga hawaye tace sanyi nake ji ya gyada kai yasa tissue yagyara mata idan yayi stain kadan a gefen bakinta da hijab dinta yasauke glass yana fitar da tissue din kafin ya maida ya rufe ‘pop din yamayar cikin leda kafin ya tayar da motar baki daya hankalinsa na kanta yarasa mi zai siya tace ya zauna mata “ tafiya yayi har wani babban Cakestries “ yayi parking tabude idonta tace mi zaka siya?yace da cake zan karbo miki ko zaki iya ci cuddle bug batace masa komai ba yafita “ yatarar da hadda grilled meat and chicken ma a wurin siya yayi both two din kafin yace abasa sponge cake yasan bata cin wani cake apart from sponge Ko redvelvet ma da matar ta dauko masa girgiza kai yayi yace ta barsa banda shi kudin ya biya yafito yanzu ma da uban ledoji a hannunsa “ this time bai tambayi shawaran ta ba kawai yabude “ yafara mika mata grilled chicken din bata ji wani tashin zuciya ba yakarbi yanka dayan daya kai mata baki “ tana taunawa kadan kadan shikam sai addua yake Allah yasa ta zauna aikam har pieces uku ta karba ai kam yaji dadi bana wasa ba ya bude sponge cake din shima taci ba laifi duk cikin mota kaman abun bala’I bottle water yabude yakai mata tasha kusan rabi yayi murmushi yace tau sannu yan matana “tayi masa wani harara tace nine yanmata ai am not longer yanmata yarinyar dake da ciki yanzu shknn ummi dakowa yasan muna yi “tasa hannun tana goge hawaye yawara ido yace subhanallah kinga namanta ma inalilahi waina illahil rajiun yanzu shknn duk kowa yasan kina zuwa wurina wayyo Allah wani kalan juyowa tayi tana gyara zama cike da tsoro ta kamo hannunsa tace sun san am pregnant? Ta gyada mata kai tarufe fuskanta ta fashe da kuka tace shknn am done nabani na shiga uku wayyo Allah na inalilahi waina illahil rajiun “ yace ina da shawara ta gyada masa kai yace mu boye kanmu kar su dinga ganin mu tace to ina ?yace can gidan abby a part dina sai mu dinga kwanan mu can tayi shiru kafin tace to babu wanda zai san ina kwana wajanka again idan kuma kasake cewa zakayi fa tunda kawai you will never be patience “malik trying very hard not to laugh yace tau ai shknn ni daman taimakon ki zanyi amma dai ai da kunya ace har kin iya zuwa wajan miji kuna kwanciya wai fa hadda ciki duka takai masa a kirji tace duk bakai kaja ba “ kullun abu daya kullun abu daya wayyo Allah “ yace yanzu dai jikinki akwai fever mu tsaya pharmarcy zan Chanza miki drugs yakamata fever nan yasauka by now “tace ina jin tashin zuciya da ciwon kai am all my body is aching me yace duk zai bari in sha Allah ta gyada masa kai sam bataji dadi sanin da su ummi sukayi ba amma yazatayi “idan ma oum ko mom sun tambayeta zatace ita bata sani ba “ yace zaki kara cake din tagirgiza kai tace zan cii dan munje gida “yace ohk wife ta juya kai ta cigaba da kallon titi kawai ji tayi kaman abunda taci yanzu zai dawo mata ta dafe cikinta “ta rike hannunsa ahankali tace ka tsaya dakarfi daka Breakerr yayi dasauri tabude kofan mota ta dinga kwara amai babu sausautawa kaman zata fitar da duk kayan cikinta “ dasauri yafito daga mota yadauki ruwa Wallahi bakaramin tausayi tabasa ba da alama cikin bai zo mata dawasa ba baiwar Allah bakinta yawanke mata kawai ta rushe masa da kuka zagayowa yayi caressing her head sai kuka take masa jikinta yakara zafi kaman wuta dakyar ya lallabata tayi shiru “ ya tayar da mota sai pharmarcy da kansa ya zagaya har can ciki ya dauko drip da drugs hadda na tsayar da aman ya Chanza mata injections yabiya yafito “ tayi lamo kan kujera sai hawaye take ji yayi duk wani kala yakamo hannunta yace kinga is okay kinji darling kiyi hakuri zaki daina in sha Allah batace masa komai ba.Suna karasawa gida suka tarar da ummi da oum sai rufaidarh Alhamdulilah yace aransa tunda babu hajajju by now ma yasan she slept “ hannunsa a nata ga maids da wannan uban siyayyan dayayi mata bata ci ba jiri take gani da daukan zaiyi taki kaman tasan suna parlor kasa “suna shigowa ummi ta mike dasauri “ tace subhanallah jikin ne haba malan taya zaka fita da ita in suchs condition kaima kaman ba likita ba fisabillahi rufaidarh tace son dana ga kun fita nayi tunanin ta warware oum tace tunda dai sun dawo yanzu ai shknn kamshi kifi taji kaman ana soya shi taji wani kala kaman zata suma aikam sai ga amai karfinta yakare baki daya babu wani abu a cikinta banda ruwa “Wallahi oum juyan da kanta tay isai ga hawaye bazata so ace ita aydarh ta biyo ba wannan na daya daga cikin dalilin abba na hana oum haihuwa saboda wahalan datake sha bana wasa ba gashi data samu ciki sai ya zube aydarh ce kawai cikinta ya tsaya amma duk sai da aka fitar ma oum rai daga rayuwa “ kitchen kawai tashige batare da ta juyo ba ummi duk ta rude ganin yanda yarinyar ke faman kwara amai kaman zata mutu “malik kau yakama matar sa yarike yanata faman mata sannu “rufaidarh tace bara na kamata muje sama sai a wanke jikin “ummi tace aaa yadauke tunda kila bazata iya tafiyar ba,tun kafin ummi tayi shiru yadauke ta yayi hanyar dakin ta da ita duk suka bishi baya babu wanda ma yalura da cewa oum bata nan toilet yashiga da ita yacire mata kayan jikinta yasa towel da ruwan zafi ya goge mata jikin nata tama kasa ko da kukan Allah “ fitowa yayi duk suna zaune yawuce closet dinta yafito mata dawani kayan yakoma yasaka mata yafito da ita kan gado ya kwantar da ita “ kafin yakoma kasa dasauri ya kwaso maganin sai binsa suke da kallo rufaidarh tayi dan murmushi tana kallon ummi tace bawan Allah yabani tausai ummi tace hankalinsa duk ya tashi daman shi can baya son ganin rashin lafiya balle har irin wannan duk sai ya rikice kaman ba likita ba “rufaidarh tace tausayi ne Wallahi yana dawo ciki yabude drugs din ya ciciro kar kuma tasha tayi amai hakan nan dai ya dauki bottle water yamatsa kusa da ita ya tayar da ita yasaka a jikinsa shima yamanta dasu ummi dake dakin daman shi yafi jin kunyar oum kuma bata nan ta girgiza masa kai yasan bata son magani cike da lallashi yasamu ta karba suna adduar Allah yasa kar tayi aman yazauna a cikinta “batayi ba har yahada drip din lokacin dazai saka mata har bacci yama dauke ta “hannunta yakama tadan bata fuska Ahankali yamata fixing cannula babu daman tace bata so don bata ma da karfin yin haka saidai hawaye dake fita ta gefen idonta “saukan da ajiyan zuciya yayi rufaidarh takallesa tace sannu son Allah yabata lafiya “ malik yace Ameen mom “ummi tace hadda na bacci a ciki ba?yace Erh na aman duk ke saka bacci tace tau shknn kwara tayi baccin ai rufaidarh tace tau bara muje kasa sai kayi mata allurar a bata daman baccin idan ka karasa kasamu kazo ka ci abinci dan Allah yashafa kansa yana gyada kai yace in sha Allah “fita ummi da rufaidarh sukayi yarage daga sh isai ita a dakin tausan ta yaji kawai yamatsa alluran a drip dayace kawai tabaya yabi ahankali yamata “tabude idonta yayi saurin hada fuskan su yabata very light kiss a lips yana son wannan kamshin nata Wallahi “bai dago fuskan shi ba har sai dayaji tana sauke ajiyan zuciya alama bacci ya dauke ta yagyara mata duvet yamike fita yayi without making any sound yakarasa parlor dasuke zaune souvenirs ne kaca kaca a parlor na wunin biki maids nata packaging dinsu su ummi da oum kuma suna duba boxes din daaka kawo tundaga sudan a flight wanda suka sauka da yamman nan sai datace masa yabari kawai zai bata idan taje yace no sai anyi mata itama kaman yanda akayi wa kowa ita dai har mamakin wannan kalan son dayake mata take shiyasa itama har cikin zuciyar ta takejinsa “ malik yasamu wuri yazauna rufaidarh ta dago tace ya jikin nata? Yace Alhamdulilah mom ummi tace tayi bacci ne?yace ehh rufaidarh tace Allah yasawwake kata shi kaje dining kasamu wani abu ka ci yace tau mikewa yayi yanufi dining ummi ta bisa da kallo bakaramin dadi takeji ba ganin yanda yake kula da matarsa “hakan yayi mata “ummi tace wannan kaya haka auntinsu ban ga lokacin dazamu gama kallo ba aie oum tayi murmushi tace Wallahi fa yayah ummi tace ubangiji Allah yasa albarka Allah yabaku zaman lafiya rufaidarh dai tayi shiru sai oum ce ta amsa tana murmushi ummi tace bara naje gida tunda dare yayi dasafe in sha Allah zan dawo naduba jikinta su inna ma duk a goben zasu dawo da su maryam ma “rufaidarh tace k ice gobe dai gida zai cika tau Allah yakaimu lafiya oum tace Ameen Ameen daman kinga maryam da halimatu su basuje akayi measured dinsu ba na fabric dinsu na wunin biki itama waccan haka yanzu tailor bashi da awonta tunda naga takara jiki “ ummi tace gashi kuma lokacin nakara ja ai yau saura kwana biyar a saka shi bak o hudu ne ma oum tace hudu dai yayah gobe in sha Allah suna isowa sai driver yakaisu baki daya a auna su ummi tace haka zaayi kawai Allah yakaimu goben rufaidarh ce taraka ummi dakin aydarh datake bacci tasake dubata ta tofa mata addua kafin suk araka a har kofan main parlor suka dawo “malik kam bawani sosai yaci tuwon ba yama fi shan coffee kafin yamike yana daukan ruwa yadawo parlor “rufaidarh na kwashe dinkin ta da aka kawo domin abba cewa yayi bazata saka ko da kala daya na kayan lefenta ba wurin bikin shine yayi mata Expensive clothes har kala 20 gashi yau akwatin ta da aka kawo dozen biyu kwara 24 kowane yacika da kaya kaman zaa bude wani Babban shagon “ takalli malik tace son kaje sai dasafe ba in sha Allah zuwa safe zata warware sai naje na kwana a dakin nata saboda dare ko kadan bai so hakan ba amma bashi da yanda zaiyi ya hakura yamike yana bin abubuwan dasuka siyo da kallo cikin maids din yasaka wata ta kwashe su tabiyo bayansa dasu “ rufaidarh tabude ta dauki popsicle din sai ledan grilled chicken daya “oum tace bazata ci ba hanyar dakin aydarh yayi maids din tabisa a baya da kayan “ yana zuwa wajan corridor dinta inda suke zama dining dayake cin abinci idan tayi masa akwai fridge a wurin yakarba yajera mata komai a ciki yasaka naman cikin dayan deep freezer yarufe ya sallame yar aikin takoma suka cigaba da packaging dinsu “ shikuma yashiga dakin bacci take har yanzu ga drip din yakusa karewa wuri yanema ya zauna yana kallonta kaman t,v bari zaiyi sai drip din yakare ya cire mata Ko kafin ya tafi.
Rufaidarh tace ki daure manah baby kinga yanzu bake daya bace ki daure kawai k ici abincin nan tunda kinga har drip din tsayan da aman duk ya miki “karki so kiga daran jiya dakyar nasamu na bashi hakuri ya amince ya tafi gida fa “ Aydarh tayi kasa da kai “kafin ahankali tace zan ci mom rufaidarh tace tau kici yanzu kinga kwata kwata yau saura kwana uku auran nan nikuma idan har jikinki baiyi sauki ba zance a daga ne tohm “Aydarh tawara ido jin abunda rufaidarh tace ‘kafin tace nooo mom zan ci fa rufaidarh tace tau kin ta faman fadan zaki ci will you dear start eating it now ah don’t be silly manah ana fada miki masu ciki basa zama da yunwa kina daukan mutane shashashai “ tunda ansamu aman ya tsaya tunda garin Allah yawaye yau bakiyi ba ai sai ki daure ki ci karfe tara ake magana yanzu kaf waenda zasu dawo yau duk flight din eleven ne daga su innar har su maryam din so kike kowa yadawo yaga yanda kika fice hayacin ki bara k ici abincin ba ki samu kuzarin hidima cikin jamaa kaf dinsu fa babu wanda zayayi wannan hidiman bayanke abun yama oum yawa ita daya and kinsan relatives dinmu na can ko su da nan sai gobe idan Allah yakaimu kuma kinsan bawani sakin jiki zasuyi ayi hidiman nan ba dayawan su tunda kikayi aure basu ganki ba “ Aydarh kanta nakasa Wallahi kwata kwata kaman tanada wani babban abun dake damunta she is not feeling herself wai daman haka cikin yake haka oum tayi wahala da ita “mi ma yasa yara kewa iyayansu rashin biyayya indai haka kowa yayi wahalan daukan ciki ita kam dole ta roki oum tayi mata hakurin all abubuwan datayi mata before duk wani fada datake mata tana kai karan ta wajan abba da duk wani abun datake saka tana ganin kaman takura ce “Wallahi jiya data na aman nan wani bakin haushi malik ta dinga ji “lokacin dayake mata fixing cannula data nada karfi ko kuma ba a presence din mamanshi bane sai ta watsa mishi harara kawai takyale shine gyara zamanta tayi duk tafada dan kwana biyun nan yoo wuya “sai wani haske datayi fau skin dinta ya isa isa yazama shiner milky Allahu “ black abayan data saka ne yasake kara mata hasken ma tayi kyau bana wasa ba “boobs dinta duk da suna cikin bra kuma abaya ce ba kamata tayi ba zip din gaban ne kawai bata zage sa da kyau ba kana hango su kaman zasu barkaa brassiere tsaban yanda suka cika “hannu tasa ahankali takarbi tea din hannu rufaidarh tafara sha rufaidarh ta zauna tamatso da grilled chicken din tana daura mata bowl din a cinya “tea din take sha ko sau daya bata dauki naman ba ahankali yaturo kofan without making any sound banda hadaddan kamshin sabon perfume din daya chanza don tace kasa bata son waccan bazaka san yashigo ba “Ash din shadda yasaka sabuwa dal wanda kana gani kai kasan dollar tayi aiki a jikin shadda dinki yayi kyau sosai kanshi ba hula yagyara suman kanshi kaman wani mawaki na suodiyya “black shade ne a idonsa sai yakara wa fuska annuri ga sajansa kaman yasha fa masa mai tsaban kyau “agogon sa rolex ce black kaman yanda stone din azurfan sa yake ahaka “hannunsa rike dawani karamin warmer golden mai kyau sai flasks shima karami golden da alama set ne da warmer ma don kala daya ne “kamshin sa ya cika dakin “ sallama yayi ganin rufaidarh zaune gefen gadon ta amsa masa itakam aydarh ko dagowa ma batayi ba “ajikinta take jin kallonta yakeyi tacigaba da sha shayin ta “rufaidarh kau ta rike baki tace wai son har kafito “ bazaka iya hakura haka nan ba ka kwanta ka huta throughout yesterday baka zauna ba fa kana ta faman kaiwa da dawowa shine yau ka huta you no feat koh? Malik yakaraso yana cire black half cover dake kafansa masu matukar masifan kyau sai black socks dinsa yabari yatako “kasa ya durkusa yace ina kwana mom antashi lapia ya kwana mai jikin?rufaidarh na murmushi tace lafiya Alhamdulilah son jiki dasauki Alhamdulilah duk yau ma batayi aman ba aie gashi nasamu ta karbi tea yanzu yace masha Allah sannu mom Allah yasaka da alkhairi Wallahi malik yanada tarbiyya da shiga rai yaron yayi bayin wasa ba fa “akwai nutsuwa da hankali ko sun girmesa ita da oum bai wuce da 8 years don ummi tafada mata shekaran shi 34 su kau cikin 41 suke “ rufaidarh tace Ameen Ameen yah rabbil alameen “ takalli aydarh ganin bata dago ba ta dallah mata harara kafin tace ko baki ji mijinki yashigo ba?murya can kasa datace ina kwana bai amsa ba sai faman kallonta kawai yake gently yadauke idonsa rufaidarh ta jinjina kai tace ai shknn bara kagani na mike ina ummi nayi tunanin ko tare kuke?yace aaaa tagama breakfast ne tace nakawo mata zata shigo anjima akwai bakin data kira daga can anguwan sun zo mata biki rufaidarh tayi kasa da kai tace eyyerh “malik yayi dan murmushi sarkan kunya kenan duk wayewan su da bin kasa kasa dasukayi har yanzu bai taba ganin mutane masu kunyar su ba maybe haka gadon familyn su yake “ yace nayi magana da uncle dasafen nan yace gobe zasu iso akwai ma wasu bakin anjima zanje na dauko su daga airport so ban son when abba zai iso bas hi yace zai fadi idan zaa sauke su rufaidarh tayi dan murmushi tace ah ba hotels ba kuma malik yace aaaa mom abba yace babu wanda zai sauka a hotel akwai enough wurin da zasu zauna tace Allah sarki bara naje tohm “nima zan fita ne ehen abdool idan tagama ka lura jikin dasauki zakuje ayi measuring dinta na dinki su na wuni tunda dai awonta na da dayanzu ba daya bane idan yanmatan duk sun karaso sai ka taimaka mun kasa driver yakai su malik yace in sha Allah auntie sai kindawo “sai lokacin aydarh ta dago tace bye mom rufaidarh tace okay dear amma dai ki ci abincin tagyada kai “rufaidarh nafita yatashi yasakawa dakin key yadawo tadago ido takalle sa kafin ta janye tace why do you close the door bai ce mata komai ba yakaraso kan gadon kaman zai shige cikinta yana mata wani kalan kallo kaman zai hadiyeta tsaban so da tausai “long point nose dinta yaja “kafin yasaki yace good morning wife kin tashi lafiya? Tace Alhamdulilah kafin yayi placing palm dinsa a flat tummy ta da kaman babu wasu kayan ciki balle kayi tunanin akwai da a ciki yace hey twins Good morning Daddy’s favorite mommies angel “kun tashi lafiya? Yau dai allows mom to rest dan Allah kuna jina bana son damuwa ku rabu da ita let’s her eat kunji yan albarka “yanda yake maganan kaman yanayi da mutane “ta turo baki tace ewwaaa dai kwara kayi musu magana bana son damuwa kuma anymore “kuma har kwara biyu ne?malik yace in sha Allah tace kuma duk a cikina zasu girma yace aie girma kawai zaiyi baza ma kigansa a jikinki ba “tayi shiru kafin tace ina ummi?yace tana gida bakinta suka zo daga waccan anguwan sun zo biki ne “Aydarh ta jinjina kai yabude warmer wani hadaddan yamballs ne yasha ingredients kaca kaca a ciki yayi kyau kaman ba hannu yayi sa ba kaman dai ansaka engine wajan yinsa “Wallahi tunda tafara ciwon nan bataji tana shaawar wani abu ba apart from fries sai wannan yamballs din yace ga abinci nan tayi tace nakawo miki tayi kasa da kai tana murmushi “kafin ta dago tace miye a flask din fa?yajuya ganin dawani clean cup da alama wani abu akayi niyyar tasha ciki taki karba dauka yayi yaje yabude kofan daki yakarasa wajan sink din corridor yabude tap din wurin ya dauraye sa tass kafin yadawo yasake saka key din yarufe dakin sai faman satar kallonsa take yayi kyau sosai “bude flasks din yayi yasaka kunun gyadar da kaman anyi barin youghurt a ciki tsaban yanda yayi far isai yayi kaman kunun madara yayi kyau bana wasa ba ido sai kamshi yake “ zuba kunun yayi a cup din yakarbi mug din tea din hannunta yamika mata karba tayi “tayi bismillah ahankali tafara sipping kunun yayi mata dadi sosai a baki har sai data lumshe ido bata san tana jin yunwa har haka bas ai data fara shan kunnun sai data kusa shanyewa tass “ kafin yadauki tissue dake bedside ya warware shi “yadauki yamballs daya da tissue din yakai mata baki dan kallonsa tayi yadage mata gira daya yana kashe his right ido “dauke kanta tayi kawai tasa baki ta balli kadan yanda take taunar yamball din nawani kalan fizgan shi kaman ya dinga kissing bakinta haka yake ji bakaramin dadi yaji ba kanin yanda take cin abinci hakika dole ya godewa ummi “ sai dataci yamballs six wanda koda da lafiyanta the girl is not use to food shi yasani sai yayi tsaye akanta take cin abinci mai yawa “ drugs dinta yadauko akwai ruwa cikin glass cup an rufe sa yabude yaciciro drugs dinta yafara bata da lallashi da lallaba da komai yasamu ta karba “yace sannu mamana tace yauwa har zata koma ta kwanta ya girgiza kai yace daure ki tashi sai ki zagaye dakin nan ko sau daya kinji tayi shiru kafin ta gyada masa kai ta yunkura ahankali ta tashi baki daya hankalinsa da idonsa na kan gaban karamin zip din abayarta “duk da ta lura amma ta kyalesa “ tayi kaman bata gani ba gently tafara tafiya a dakin tace
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Chapter 40
Chapter 41
Chapter 42
Chapter 43
Chapter 44
Chapter 45
Chapter 46
Chapter 47
Chapter 48
Chapter 49
Chapter 50
Chapter 51
Chapter 52
Chapter 53
Chapter 54
Chapter 55
Chapter 56
Chapter 57
Chapter 58
Chapter 59
Chapter 60
Chapter 61
Chapter 62
Chapter 63
Chapter 64
Chapter 65
Chapter 66
Chapter 67
Chapter 68
Chapter 69
Chapter 70
Chapter 71
Chapter 72
Chapter 73
Chapter 74
Chapter 75
Chapter 76
Chapter 77
Chapter 78
Chapter 79
Chapter 80
Chapter 81
Chapter 82
Chapter 83
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 61 Chapter of 83