bara nayi wa ummi sallama then sai mu wuce “ya girgiza kai yace noo muje kawai ai tare zamu dawo tayi shiru kafin tace ohk “dawowa sukayi parlor malik yakalli dr ibrahim yace masa yanzu zamu dawo dr ibrahim yace Allah ya tsare “ hibba tace sai kun dawo auntie aydarh ‘aydarh tayi mata waving hannu tace Alright auntie Allah yakara sauki hibba tace Ameen,bakin gate dinsu suka tsaya tayi wani kala da fuska tace masa muje ciki abeg bana son dust din nan “ko baka jin sanyi ne malik ya girgiza kai yace no kafin yarike veil dinta ta waiwaiya taga babu kowa a kofan gidan sai security’s dake gadin duk gates din anguwan tace masa miye haka a kofan gida ne fa “yacire sunglasses dinsa yace and so nidai I didn’t say I will hug or kiss you anan I just want to warn you gabanta taji yafadi tayi shiru saboda batasan abunda tayi ba zaayi warning dinta “yace daga yau bana son kina using wannan karamin veil din yayi karami “tagyada masa kai tanayi kasa da ido yace muje ciki “parlor babu kowa “ tace sit here am coming yace ina zakije? Tace zankira mom din ne yace muje can parlor ta sai kiyi magana da ita zan shigo tace ohk follows me “tashi yayi yabi bayanta har side din rufaidarh a parlor yazauna yana pictures din frame din da kallo ita da oum ne tun a sudan sunyi shiga kaman larabawa sunyi kyau bana wasa ba wani guri kuma ita da aydarh can dinma kaman ziyara suka kai a sudan din “bedroom din rufaidarh tayi knocking rufaidarh na zaune da waya hannunta tana zaban kaya aydarh takarasa ta zauna kusa da rufaidarh “tace ashe kundawo mom rufaidarh tagyada kai tace mun dawo ai naga bakya nan aydarh tace damuka dawo salon ne sai muka wuce gidansu “shine ma yace ki fito yana parlor zakuyi magana “rufaidarh takalli aydarh tace baby ni nakasa gane wani kalan magana zamuyi da malik kuma kema I asked you kince mun wai you dunno ahh “ Aydarh tace Allah auntie bansani ba kuma yaki fada mun “rufaidarh tace ai shknn tashi muje din rufaidarh tamike ta warware hijab dinta tasaka aydarh nagaba tana baya “da sallama rufaidarh tashigo parlor malik ya amsata ya zamo daga kan kujera ya gaishe ta ta amsa masa tana dan murmushi tace sannu da zuwa son malik yashafa kansa yace thank you mom tace when zaku tafi goben yace in sha Allah around 11 amma a FCT zamu sauka sai 4:am zamu bi flight din can rufaidarh ta gyada kai tace masha Allah Allah yakaimu lafiya yabada sa’a sai a cigaba da hakuri kuma shi aure dan hakuri ne kayi kokari Allah yasaka maka da alkhairi sai kuma a cigaba daga inda aka tsaya duba da yarinyar kuma sai akara kokari please malik tunda na lura har yanzu matan taka is still a baby aydarh ta turo baki tace kaiiiii auntie “rufaidarh tayi maza ta rufe baki tace noo bara nayi shiru Allah yabaki hakuri “tazama babba aie yanzu shidai malik sai dan murmushi yake, rufaidarh ta gyara zaman ta ahankali tace son ance kana son kayi magana dani ba?malik yagyada kansa yace erh mom “rufaidarh tace masha Allah ina sauraron ka ‘yace ayi hakuri auntie amma bansan yanda zaku dauki magana ba rufaidarh dai tayi shiru aydarh ma shirun tayi “tayi lamo jikin rufaidarh suna sauraron sa ‘yace ita tasan dr usama now dazanyi magana a kansa shine wanda yayi improving rayuwata to what am I a yanzu “rufaidarh tace Allah sarki malik yacigaba dacewa yayi aure a baya har yana da da babba amma Allah yayi wa matan rasuwa da dan nasa “tunda lokacin har yanzu bai sake aure ba he is just living his life alone babu kowa sai abokan aikinsa sai nida dr ibrahim daya dauka kaman yaransa a yanzu “rufaidarh da har tafara jin tausan mutumin duk da in brief malik yake labarin kuma tagane sa tunda sun san shi yayi silan samun aikin Malik din “malik yace mom shine yace yana sonki da aure “Wallahi wara ido aydarh tayi “tayi wani irin hugging rufaidarh tace is this serious sir Alhamdulilah Alhamdulilah Alhamdulilah auntie am so happy for you mom “ Alhamdulilah bara nafada wa oum ai dasauri tabar jikin rufaidarh da rufaidarh ma tazama wani kala tayi shiru tazama speechless batasan ma yanayin datake ciki ba tana zuwa wajan malik ta tsaya tabashi wani warm hug da batasan tanayi ba babu ko kunyar rufaidarh tsaban farincikin da malik yasata what she even forgets when last dataji kalan wannan dadin shidai malik kasa komai yayi bayan tayi hugging dinsa murmushi kawai yake seeing his wife very happy da maganan bakaramin dadi yaji ba ga itama rufaidarh da alaman taji dad isai dai tashiga irin yanayin nan wanda mutun ke shiga when happiest moments or sadness moments “dagudu aydarh ke sauka stairs din tana hawa can na parts din oum har tamanta dawani cewa recovery take daga stiches duk da Wallahi har yanzu wurin yakasa mata daidai bakaramin taimakon ta drugs din da rufaidarh ke bata ba sukayi mata saidai kullun da fever take kwana she is just managing her condition “ tana isa bakin main parlor oum Ko knocking batayi ba tabude tashiga maids din ma dake gaisheta she didn’t answer them tambayar su take ina oum suka ce tana part din yallabai “juyawa tayi tafita she is very happy duk muryanta tabude tana kiran “oum wanda idan zata mutu tana kiran nata baji zatayi domin ko doors da windows din da buildings din su hana “bene tahau zuwa karamin part din abba inda daga shi sai oum ke zama sai ita ko yan aiki basa shiga oum ke gyarawa “oum na bedroom din tareda abba tana masa massage a kai “ bayan tagama shafa masa balm a both legs dinsa daya fita gym da sneakers suka sa kafan fushi “ knocking abba yace yarike hannun oum yace who again kuma mai kyau?oum tace said ai ko baby gaskia kasan babu mai zuwa nan abba yatashi zaune yace baby kuma bakince tana gidan yayah ba? Oum tace ai maybe tadawo ko?yace ai munyi waya da yayan yace mun baya son ayi wani zama komai yawuce oum tayi murmushi tace Allah sarki yayah ibrahim nima hakan yayi mun abba ya jinjina kai yace both of us zamuje umrah hadda su baba ma can zamu hadu da baby and her husband oum tayi murmushi tace your carbon copy kenan kasan kuna kama bana wasa ba abba yayi murmushi yace I know kuma we are practicing same role nida shi in love da zan baki labarin yanda yayi dazanyi deciding whether su zauna tare or they should divorce “oum tagirgiza kai tace Allah sarki abba yayi murmushi yace yana son baby “finest oum tace na”am abba yasaukan da ajiyan zuciya yace ina sonki shiyasa naji tausan yaron nan I regret my actions against my family kinyi kokari wajan dawo mun da abunda na bata I appreciate your efforts I appreciate your cares ubangiji yasaka miki da aljanna oum tabude masa hannu ya shige jikinta “jin aydarh bazata daina buga musu kofa ba yasa abba mike yace hoo!baby bazata barm uba maybe tayi tunanin am not around oum tace bara naje kasan halinta aie “abba yayi murmushi kawai yayi shiru don tears ne a idonsa “oum tamike tabude kofan bedroom din taje tabude na parlor aydarh tayi wani kara tayi hugging oum tana juyata “oum da mamaki ya ishe tace what is wrong with you girl kin manta da ciwo a jikin ehe??? Mike damunki haka murnar na miye?aydarh ta tsakaita da murnarta tace oum “zo muje ai ko sauraron oum aydarh bata tsaya yi ba takama hannunta har suka isa parlor rufaidarh “still malik yana zaune yanata bawa rufaidarh labarin dr usama oum da baki daya tarasa gane murnar da aydarh keyi takarasa kusa da rufaidarh tace uktiee wai miya faru har yanzu baby bata girma sai na jikinta fa “ malik yayi murmushi yace ina wuni oum oum tayi kasa dakai tace Alhamdulilah son yasu ummi malik yace Alhamdulilah oum tace har yanzu matar nan taka bazata girma bahaka nan “malik yayi murmushi yana kasa da kansa yace murna take oum shiyasa “ rufaidarh tace ai wannan yarinyar halinta sai ita fa “oum tace tunda su bazasu fadamun fada mun son kaji “malik yayi murmushi Yayi ma ummi narrating exactly abunda yafadawa rufaidarh da aydarh kaiiii what ai Wallahi oum mancewa tayi dama wani abu wai shi surukunta “saidai malik din yayi hankali yafita fadan irin farincikin da aydarh da oum sukayi wani aiki ne amma Wallahi idan akwai abunda yafi haka murna ma sunyi shi there are very very happy yah Allahu “ ashe zasu ga wannan ranar after 40 years of being single yau gashi wani yanuna yana sonta “whatttttttt oum fa maybe Ko rufaidarh bata kai ta farin ciki ba saboda a rayuwarta da babu rufaidarh da bata san inda take a yanzu ba “rufaidarh dai Wallahi kuka ma takusa yi ganin yarda su oum da aydarh ke murna saboda tasamu mijin aure kasa rike kukan tayi kawai tahade su su biyun tabasu wani kalan warmest hug tafashe da kuka shidai malik tuni yabar gidan shima he is very very happy saboda yanda yaga suna murna “ahankali yace Alhamdulilah Alhamdulilah All praise been to Allah!!!
Oum tace ni uktiee ban ma san ko kukan mikike ba just keeps quiet kina kuka baki ce manah komai ba aydarh ta shagwabe fuska tana kwantar da kanta a kafadanta rufaidarh tace yes mom “miye na kukan nan ?rufaidarh ta fara share hawayen ta oum nataya ta sai da ta share mata hawayen tass kafin aydarh tadago tana kama hannun rufaidarh tayi wani kala da fuska tace bakya so ne mom ?oum ma tayi same yanda aydarh tayi Wallah isai suk asa rufaidarh tasake fashewa da kuka tasake jawo su jikinta sun kai ten minutes ahaka sai ga abba ya shigo parlor yana rufe kofan yace my girls are here? Oum tace sure sir come in karasowa yayi yana binsu da mamaki yace oh ohh this is serious! Kuka kuma?miya faru ne????is everything alright? Oum takamo hannunsa tamike tsaye tace maybe ta daina kukan idan kayi mata magana aydarh ma ta mike tana kamo dayan hannun abba tace kayi mata magana favorite “tafada tana tabe fuska abba yanemi wuri ya zauna yana kallon oum yace miye ya faru kuma?oum tace yanzu fa Abdoolmalik yagama fada man dr usama ke sonta da aure shine take kukan nan Abba yayi murmushi yace oh woaw masha Allah dr usama dai dr usama oum tagyada kai tace shifa “ hun “ abba yace Alhamdulilah Alhamdulilah amma miya kike kukan uktiee nasan dai kukan farin ciki ne ba?in sha Allah I will try my best nayi reaching dr usaman yau a waya I wil talk him ko nayi ma shi Abdoolmalik din magana yahadani da dr usaman kinsan haduwan mu daya dashi a Lebanon ba lallai bane ya gane ni “oum tace ai shine amma aiea bun farin cikine wannan abba yace sosai fa darl! Ubangiji Allah yasa albarka yamike har zai fita yajuyo yace yarinya kewa mai gidan naki magana sai yahadani da dr usama let’s keep touch “Aydarh ta gyada kai tace ohk fave “zaka fita ne yace yes girl “zakije ne tayi kasa da kai tana girgiza masa kai oum tayi masa wani hararan wasa tace ai sai ka chanza ma wannan yarinya tayi aure yanzu so saura ni daya yanzu a gidan uktiee ma tafiya zatayi remain only the real girl a gidan nan “the fakes ones are gone Wallahi har sai da rufaidarh tayi dariya bakaramin dariya zata baka ba yanda tayi magana abba yajuyo yayi murmushi Allah kaman malik dan dai bambamcin age ‘yace sai nadawo girls sukayi masa waving hannu atare as usual kaman yanda suke masa a da “ oum takalli aydarh tace kije kifara shirin tafiya zamuyi magana da uktiee “ Aydarh tayi wani kala da fuska tayi raurau da ido zatayi kuka oum ta bita da kallo baki bude tace zan fa bata miki rai ASSEEYERH miyasa bakyaa ji?aydarh batace komai ba tafice daga dakin part dinta tashiga sai wani bata rai take kaman zata fashe duk da bata son tunuwa da malik amma yau yasake samun wani special place a ranta yau din nan he makes her happy “kwantawa tayi tarufe idonta babu wani abunda zata shirya ita babu abunda ke sata jin takura irin maganin datake sha wani kala jikinta ke mata Allah har yanzu tana tausan kanta fargabanta kar su koma Washington yanemi wani abu again tasa ma ranta bazata sake bata masa rai ba balle yayi repeating suchs “idan yasake mata wani abu zuciyanta zata buga buguwa zatayi Wallahi she cannot take this kuma cure wa tayi wuri daya tarufa ma jikinta duvet “ Inna na kallon hajajju tace Wallahi nake gaya miki hajiya babu inda kafarmu bata zagaya a anguwan nan ba amma bamu gane ba “aysha tace tau shi driver parking yayi ya ajiye ku? Inna tace tau gantalalle ne shi dazamu shanye masa man mota? Hajajju ta ajiye plate din hannunta “tace sam shiyasa ban so ace “bana nan ba haka tafaru shiyasa nifa ake ganin bana biye wa yayah wani lokacin tau daman banda kema kinso ina ke ina wani cewa zaki gidan kawa itakuma yayah har tagane ta nidai babu ruwana “dr hafsa dai sai kallon ikon Allah take tun dazu suke juya magana daya “ummi ma shiru tayi sai dan murmushi take “ malik yashigo kenan bayan sun gama waya dasu halime sun sauka tun dazu yazo yana fadawa ummi “ummi tace masha Allah Allah yabada sa’a aysha tayi murmushi tace I wished zanga girls dina a school “ummi tayi dariya tace ahtau nida abby dai duk mun jama musu kunne “kar a siyan da hali, dr hafsa tace ai sunce sun daina dai Allah yasa din hibba tayi murmushi kafin tace ummi zan ci kosan yanzu “inna tace lah ila wani kalan kosai da yammar nan ?ummi tace tau ba damuwa dota bara natashi sai muyi dr ibrahim dai sai kallon matarsa yake “ hajajju tamike tace fita zanyi can asibitin su ramda zanje muyi bankwana da yan biyunta zasu fita waje ummi tace masha Allah “Allah yatsare zan kirata zuwa anjima in sha Allah “inna tace yanzu fatan an mayar da auran?hajajju tace ina ga dai sai zuwa safe zaa sake daura musu wani auran tunda ai har tafita iddah “ ummi tace hakane. Aydarh tace tau auntie ni mi zanyi masa rufaidarh tace you are not serious at all baby “idan mijinka yayi maka abunda kaji dadi ka nuna masa don’t be silly dan Allah, aydarh tayi kasa da kai tace ai nace masa nagode rufaidarh ta girgiza kai tace yanzu ki tashi kije can kitchen din sama makes something very special for him dan Allah sai yazo kuyi dinner a tare “Aydarh tace ehen mom kina sonshi rufaidarh tayi mata wani harara tana boye dariyanta don tana iya cewa tunda tazo duniya bata taba shiga irin wannan farin cikin ba a rayuwarta “tace waye?aydarh tace shi Doctor usama din “rufaidarh tayi mata dakuwa tana fita daga dakin “itama aydarh murmushi tayi tana bin rufaidarh da kallo “tashi tayi tana warware gashin ta tasaka tissue cap tafita daga dakin ahankali take tafiya har ta isa kitchen din babu kowa daman babu masu aikin dake zuwa sai ankira su koi na angyara shi a kitchen sai ka rantse kitchen din kasan wajene “zama tayi kan restaurant chair din dake kitchen din “ tana tunanin miye special dazata girka masa for dinner din fa ana hana mata zuciya zaman lafiya “ gobe zasu tafi gakuma dole ana son cusa mata shi yau dai ko bakomai yayi musu abun kirki itama zata masa refunding abunda yayi musu “mikewa tayi tana tunanin let’s her makes skewers da ceaser salad “tsaf take aikin dole kaji ta burgeka yanda take girkin komai a natse she is perfect than classy Allahu!!!! Hadda carrot juice tayi masa komai ba dayawa tayi ba kiran sallan isha’I akayi ta wuce dakinta tashiga toilet tayi alwalla kafin ta fito tayi sallan bayan takarasa ta koma kitchen din “abinci taje dining ta jera masa komai yayi kyau awurin ginin gidan nan kaman ba”a mutuwa sai mutun ya kwana yayi sati a gidan babu wanda yasan kana nan “ after she makes sure komai yayi daidai “takoma bedroom dinta tashiga toilet din hadda ruwan wanka tayi har zatayi ignoring maganin da rufaidarh tasiyan mata saboda Wallahi duk sun chanza mata yanayi ga maranta datake ji namata wani kala Wallahi she is not feeling herself at all “tagumi tayi gashi bata masan abunda zatayi tunani ba “ daurewa tayi “tayi wanka,Cream dinta tashafa kafin tafito da perfume tabi each and every corner na jikinta tashafa “wasu soft pajamas tafito dasu ta dinga bin kayan da kallo ai kaman nasa sake duba box din tayi ko zata ga nata taga dai sune kawai ‘taji tana son kayan bana wasa ba gashi kuma nasa ne yazatayi kenan?wani zuciyan yace ki saka kawai kayan tasa Allahumma bareek tayi kyau sosai cikin kayan duk da sunyi mata yawa amma sunyi mata musulmin kyau mai daukan hankali ya Allahu “black ne sai akayi musu ratsi da golden kadan “inner cap tadauka black tana jawo wayanta ta mance da maganan wani dinner datayi masa sam “sai datako wayan yafado mata a rai “bata masan yanda zatayi tace yazo yaci abinci ba tayi deciding takira sa a waya sai kuma tafasa “message tashiga tamasa sms “Can you come for a dinner? Tama sa sending yana shiga ko 1mins baa ba sai ga reply dinsa “Are we you going for a date? Takaranta kusan sau biyar “kafin tamasa reply for a date you and? Sake maidowa yayi me and my baby “tace who’s your baby “ yace my booby girl!!yasa exclamation mark ! Wallahi kifar da wayan tayi tana jin kunya duk da baya dakin sai dataji wani nauyi “har zatashare sa sai ta mayar masa ‘ tace “you are bad “murmushi yayi yasake tura mata message din you mean a bad boy? Tace yes! Yace a boy will never be a bad unless there’s a bad girl with him!! Wallahi ji tayi kaman zatayi hauka mi yake nufi??? Tace whattt??? Yace kin manta yanda kikayi wiping off your clothes and asked me for a sex?? Yah Allahu wurgan da wayan tayi gefe tana cusa kanta cikin laps dinta “ mi yake nufi ta shiga ukku ashe yana sane?? Wallahi kwalla suka cika mata ido wayan ta fixga tafara masa typing you are baddddd bad baddo baddest kai only you kai kawai “ I hate this bad talks “kuma dinner dana yi maka I will share it to maids,ta tura masa gama krt message din yayi kawai ya girgiza kai dasauri yamike yasaka wani hadaddan jallabiya black anyi zaran da golden yayi matukar masifan kyau “bude drawer mirror shi yayi yafito dawani Expensive box mai kyau golden yayi kaman package din jay gift yayi kyau bana wasa ba murmushi yayi yasaka box din a aljihun jallabiyan yasa wasu farm slippers black sunyi ma white legs dinsa kyau fingers dinsa kaman anzuba madara yah Allahu comb yadauka yakarasa gaban mirror ya taje sumanshi ya kwantar da it abaya sai yayi kaman wani bakar anan omen “perfume yakara ma rigan spraying kafin yarufe part din yafita daga gidan baki daya duba watch din hannunsa yayi yaga quarter to 9 wayansa yafiddo daga gaban aljihu yayi dialing digits dinta har yakusa katsewa kafin tadaga kiran tayi shiru “yace kina ina? Tace daki bai ce komai ba ya katse kiran yakara sa shiga cikin gidan yana zuwa parlor rufaidarh na zaune “ tana research a system oum nazaune tana duba mail dinta “sallama yayi suka amsa har kasa ya durkusa ya gaishe su da sakin fuska duk suka amsa rufaidarh dai sai wani sinne kai tace oum tace gobe zai tafiya ba?malik yace in sha Allah oum tace Allah yakaimu lapia yabada sa’a kaine MD right? Malik yace ehh oum “ oum tace Allah yataimaka yace Ameen Ameen yanda malik ke respecting dinsu bakaramin burge oum yake ba rufaidarh duk sukayi shiru rufaidarh takallesa tace “kaje tana can dakin ta “malik da duk kunya takamasa yace thank you mom “sai dayakara,almost five minutes kafin yamike yana tafiya Ko stair din bai kai dakarasa waba rufaidarh taga message din daya tura mata number dr usama ce “Already yayi ma dr usaman bayani fadan irin farin cikin dayayi wani aiki ba dadi yaji bana wasa ba har sai dayayi kwalla don dadi “godiya yayi ma malik din bana wasa ba, har sai da malik din yaji kunya Wallahi ma shima dr ibrahim sai daya karbi wayan “ rufaidarh ta dinga kallon screen din wayan kafin tajuyo ma oum,karba oum tayi ta dinga murmushi malik nakarasa hawa stairs din oum taba rufaidarh wani irin warm hug! Tana murmushi irin na hadaddun yan gayun nan tace my girl will chilled tonight Masha Allah “gobe dole muyi lunch a gidan nan I will started inviting ma yanzu “I will arrange for a lunch in sha Allah “murmushi kawai rufaidarh tayi tana kawo ma oum dukan wasa kafin ta tashi tana dauka laptop dinta tayi hanyar part dinta oum ta bita da kallo tana murmushi “ .Tura kofan dakin yayi without making any sound yashiga dakin tana nan zaune “ kan sofa tana hada wani magani da rufaidarh tabata wanda ake sha da pure youghurt “tana ganinsa tayi saurin boye maganin da cup din luckily bai ma ga abunda takeyi ba saboda baki daya hankalinsa nakan kallon fuskan ta “key yasa yarufe dakin yazauna close to her “ kamshin su yahadu waje daya yabada wani extra ordinary scent wanda dadinsa ke da wahalan mancewa! Kasa tayi da kanta tace ina wuni “bai amsa ta bay ace nine zaki bawa maids abinci na? Ta dauke kai daga ta yayi ya daura kan cinyarsa yasa kansa jikin neck dinta sukayi skin to skin cloozaaaaaa “ wayyo Allah!!numfashin sa yaba wani sautin uhm mhm Wallahi tunda ka yatsan kafa har cikin brain taji wani irin yarrrr kaman zatayi fitsari hannunsa yasa gently yayi placing skin din flat tummy dinta yana yawo dashi muryarsa very slow and cool kaman anzuba sugar a voice dinsa tsaban dadi “yace miyasa kika saka mun kaya? Tayi shiru bata motsa bay ace ina jin yunwa fa “Wallahi duk wani kala take ji duk ya isheta Wallahi “ yanda tayi masa magana so pissed off tace sai ka cinye ni aiiiiii takarasa cike da tsiwa “shiru yayi kafin yakarasa da hannu can cikin bra dinta wani ajiyan zuciya ta sauke tana jin kaman zatayi fitsari anan din “hannunta na kyamar tadaura anasa zata janye ya kabar da hannu.
Ahankali tace miye haka kakeyi waiiii “bana so fa murya can ciki yace ni ina so kuma kene kika ce mun am bad after kingama spoiling dina kin nuna mun this your pretty boobs! Dasauri tarufe kunnata hawaye na taran mata a ido “ yace ke kika ce na cinye ki fa kinsan mi hakan ke nufi ne?dasauri tasa hannu tarufe masa baki tana girgiza masa kai dan murmushi yayi looking very adorable yace ohk ina abincin nawa?and idan kika sake kika mun magana da kuka sai nasha this your parky twins dake nan kaman balloons ‘Wallahi hadiye kukanta tayi don ta lura kaman yazare yanda yake mata bads talks haka, ahankali tace dining yace muje ‘mikewa tayi daga samanshi yakama hannunta yana kallonta kaman zai hadiye ta suka wuce dining din inda yayi breakfast ne dazo “kamshin abinci yadaki hancin sa yah Allahu kujera taja masa ya zauna tabude tafara serving dinsa ya dinga bin skewers din da kallo yaso yayi magana amma yayi shiru kama rasa inda yarinyar ke koyan abinci murmushi yayi yana girgiza kai kawai “ plate din ta tura masa gabansa ‘yana kallonta ko dauke ido
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Chapter 40
Chapter 41
Chapter 42
Chapter 43
Chapter 44
Chapter 45
Chapter 46
Chapter 47
Chapter 48
Chapter 49
Chapter 50
Chapter 51
Chapter 52
Chapter 53
Chapter 54
Chapter 55
Chapter 56
Chapter 57
Chapter 58
Chapter 59
Chapter 60
Chapter 61
Chapter 62
Chapter 63
Chapter 64
Chapter 65
Chapter 66
Chapter 67
Chapter 68
Chapter 69
Chapter 70
Chapter 71
Chapter 72
Chapter 73
Chapter 74
Chapter 75
Chapter 76
Chapter 77
Chapter 78
Chapter 79
Chapter 80
Chapter 81
Chapter 82
Chapter 83
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 56 Chapter of 83