Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
sai ki sha magani sannu “karba tayi ta rufe ido tafara shan shayin har kusan rabi kafin ta ajiye ganin tasha har kusan rabi yasa shi balla mata maganin ya mika mata sai data ya mutsa fuska kafin ta karbi maganin ta rufe ido gam ta sha kafin ta ajiye cup din “ahankali yakalleta yace sannu ta gyada masa kai kawai tayi shiru ta zame tana kwantawa lumshe ido tayi yasa hannu yana rufe mata jikinta da duvet din kafin yashafa kanta yayi mata da addua ya kwashe cups din yafita sai daya gyara kitchen da parlor ya wanke kayan da baa wanke ba kafin ya juya ruwan yashiga toilet yayi wankansa tass kafin yafito kofan bedroom din yabude without making any sound yashiga vaseline yadauko da comb sai perfume da jallabiyan dazai sake kafin yafito parlor ya chanza kayansa yashafa man yasaka perfume din kafin yayi combing kansa “yawuce kitchen din tea yahada yadauki sauran bread din yadawo parlor yayi sha kafin yamayar kitchen yadawo ya kwanta nan kan Carpet din bayan few seconds bacci ya daukesa. Sai wajan ten ya farka shima vibrating din wayansa ya tayar dashi dauke da addua yabude bakinsa “ ahankali ya tashi zaune yana duba wayan dr ibrahim n eke kiransa har ta kusa katsewa ya dauka yakara a kunne “cikin voice dinsa da alaman yanzu ya farka daga bacci ya amsawa dr ibrahim sallaman dayake masa,daga can dr ibrahim yayi murmushi yace easy yallabai bazaa iya mata hakuri ba malik daya fahimce abunda dr ibrahim yake nufi yayi murmushi kawai yana shafa kansa,yace kaji dashi dr ibrahim yace tau daman dan nagaya maka basai kunyi lunch ba ga hibba na nayi hadda ku wajan twelve in sha Allah zamu shigo “ ai kasamu kiran dr usama ba?malik yace nayi receiving message dinsa dai so I told him bata da lafiya dr ibrahim yace Allah sarki idan nazo sai muje mu same sa bayan la’asar haka malik yayi shiru kafin yace tau shknn Allah yakaimu daga sukayi sallama ya katse wayar “sai daya shiga toilet ya wanke fuskan shi kafin walking very majestic yanufi hanyan bedroom din ahankali ya bude kofan a tunaninsa bacci take sai yaganta zaune a kan katifan “ta lumshe idonta kallonta yayi kusan 2mins kafin ya maida kofan dakin ya rufe “ yayi sallama sai sannan ta amsa masa tana bude ido ta zuba mashi idon tana kallonsa ko dauke ido babu shima hakan ita yake kallo har ya karaso ya zauna kusa da it akan katifan yasa hannu yana kama hannunta ahankali tace “bacci kayi? Gyada mata kai yace kin tashi lafiya ya jikin? Tace lapia lau “so much better yace tau sannu tace yauwa kafin yayi shiru can yace why didn’t you tell her bakya son smoke?aydarh tayi shiru tana komawa ta kwantar da kanta kan pillow ahankali ta rufe idonta shidai kallonta kawai yake “tace naga last time damukayi da auntie gidan inna bai mun koma ba shiyasa, yace ai can akwai iska ko ba tsakan gida kukayi sa ba kuma akan murhun gawaye?ta gyada masa kai yace nan a kitchen ne right kan camping gas right?ta gyada masa kai baice komai ba yayi shiru kafin yasa hannu ya rike hannunta tadan bude ido taga kallonta yake ta mayar ta rufe ahankali ya cigaba da murza hannunta cikin nasa, yana cigaba da kallonta ko dan kiftawa babu,daga kanta har zuwa chest dinta wanda sai yanzu ya lura ma babu bra gasu nan very bounce and balloon yah Allah “ahankali yace why didn’t you put on brassiere?dasauri ta bude ido ta kallesa kafin ta dauke kai tana turo baki tace aie chest dina is still aching me yace ohk” kafin yace mi zaki ci yanzu kinga shayi kawai kika sha dr ibrahim yace we shouldn’t prepare anything for lunch matansa zatayi “Aydarh tace eyyerh ai dabasuyi ba ,sai kai kayi tunda ance you cry all over yesterday, malik yayi murmushi yace waya gaya miki tace ina jiya gabana Doctor yake fadawa auntie “malik yayi shiru “Aydarh tace Doctors fa basa kuka “yace ni I didn’t even know what makes me to cry cuddle bug,aydarh ta gyada kai tace to daga yau karka sake kuka kaji boyyie?malik ya gyada mata kai yana murmushi baice komai ba ahankali ya kwantar da kansa gefen cikinta,hannu tasaka tana shafa masa suman kanshi dake very black and soft, shiru dukkan su sukayi babu mai magana cikinsu kowa da abunda yake tunanin a ransa “Allah ya nuna mashi ranar dazai mayar da ASSEIYARH tashi Allah ya nuna mashi ranar dazata haifa masa yara kyawawa kaman ta Allah yanuna masa ranar dazai koma cikin ahalinsa Allah yanuna masa ranar dazai dauki dawaniyyar kowa na ahalinsa “Idan Allah duk yacika masa wannan burin kuma Allah yasa mahaifinta yabar auransu yasan zai mayi wuya “ malik yamike ahankali yana dafa kanshi idan yana tunowa da haka ji yake kaman ana kona masa zuciya kaman ana daura masa garwashi a zuciya baisan lokacin da dafin sonta yashigar mashi zuciya ba “idan akwai ciwon dazai kassara rayuwarsa tau ciwon rabuwa da ita ne wanda baya ma fata ko na seconds gudu “yarda ya tsara suna Washington da two months zai dauketa su koma adamawa su nemi yafiyar iyayansu su fara sabon rayuwa “ abu daya yake ganin zaiyi wanda dakyar abban yara basu kuma in sha Allah bazai chanza komai ba sai ya koya mata soyayyar shi da har abada bazai goge ba zai koya mata sonshi irin son nan da baa son ko jin kalman rabuwa sake maida kansa yayi bisa gefen cikinta yana saukan da ajiyan zuciya ita dai aydarh mamakinsa kawai take sau tari tana ganin damuwa a fuskanshi gakuma yawwan tunanin,batace komai ba ta kama hannunsa tayi masa alaman daya kwanta Sosai kwanciya yayi gefenta tasaka duvet tarufe sa “ kallonta kawai yake yana kara jin wutan sonta nasake ruruwa a ransa daman ance shi SO BA KAMA bane jawota yayi jikinsa kirjinsa dana ta suka hadu wuri daya ita tarasa gane kanta yanzu duk lokacin dazai tabata bata iya hanasa kaman ma wani so take yataba tan “shiru tayi tana sauraron yarda yake kokarin placing hannunshi a fatan boobs dinta kanshi yashigar a neck dinta yasaka hannunshi ta saman riganta yana shafa boobs dinta tayi lamo duk tsoron data ke ji amman takasa hanashi “ ganin dai bai da niyyar bari ita kuma bata iya hanasa yasata sakar masa jikinta baki daya “babu inda bai kissing yashafa ba daga kan flat tummy dinta zuwa fuska “ bashi yabarta bas ai wajan 11:30shima baya yatashi bane aaa yana manne jikinta wasu irin pleasures na rantsa sa,ita dai tayi shiru jikinsa har yanzu kuma hannunsa na riganta baya son dauke hannun ko na one seconds shi fa bai taba tunani how sweet boobs is bas ai kanta ko a school duk daya karata ya karanta textbooks kala kala kuma yanada lalura amma ko sau daya bai taba imagining ba ,she has the best boobs ever “ big balloons boobs dake bouncing cikin hannunsa nasa shi jin yana aljannar duniya yau da batayi kokarin hanasa yin komai bas ai yaji kansa nawani irin girma “ ahankali yazare hannunsa ya mike yashiga toilet dinta wanka yayi yafito dagashi sai boxers Ko singlet babu sai karamin towel dayake goge kansa six packs dinsa ga gashi daya kwanta kaman jikin larabawa farine bana wasa ba har ja ja yake ga tsawo “bai da giba amma ko ina na jikinsa a murde yake irinsu ne idan suka dake ka kake shiga uku “bazata ma iya juran kallonsa ahaka ba kunya take ji yayi babba dayawa “yasata yin saurin rufe idonta, shi bai masan tanayi ba goge jikinsa kawai yake kafin yaje gaban wardrobe ya dauki vaseline ya zauna yana shafawa “ jallabiya kawai yasaka yana fesa perfume ko combing gashinsa baiyi ba yabarsa ahaka “kallo daya yayi mata yasan ba bacci take ba rufe idonta kawai tayi girgiza kai yayi kafin yace na siyo miki apples ? Dasauri ta girgiza kai Wallahi bata son yafita ita bata taba ganin namiji mai kyau ba kaman abbanta dashi “idan akaga abbanta aka gansa sai ka rantse da Allah shine babansa “ yace tau mikike so ne?tace babu komai idan auntie hibban tazo sai naci ai bana jin yunwa ma gyada kai yayi yace tau “ kitchen yashiga ya daura ruwan zafi kafin yadawo bedroom din ya zauna kan carpet babu wanda yayi wa wani magana cikinsu kusan 10mins kafin ya tashi ya koma kitchen din bucket yadauka ya juyu mata ruwan zafin yakai mata toilet din bedroom din “ ahankali yace tashi sai kiyi wanka lokacin sallarh ma ya kusa tace to mikewa tayi ya dinga bin waist dinta da kallo ko kiftawa babu har tashige bayin kafin ya dauke idonsa bedsheet din ya gyara kafin ya koma kitchen yadauko tsintsiya da mopper,sai da yashare dakin yayi mopping sharp sharp.malik yabude musu kofan suka gaisa yana basu hanyar wucewa “basket din hannun dr ibrahim ya ajiye kafin su sake gaisawa hibba na tambayar ya mai jiki malik yace bara nakirata nasan batasan kunzo ba “hibba tace jikin dasauki dai koh malik yace eh amarya bana fada mata kunzo malik yafada ya mikewa yanufi hanyar bedroom din yana shiga ya tarar ta kokarin daure gashinta bayan tasaka gown din atamphar sai kamshi mai dadi ke fita daga jikinta “karasawa yayi kusa da ita tamika masa ribbon din tana tura masa baki kaman zata fashe da kuka murmushi yayi ya karbi ribbon din ya mata parking kaman yanda yake mata kafin yadauki hulan yasaka mata yace tau fito amma kisaka hijab gasu dr ibrahim nan ta kallesa kafin tace hijab kuma sir?bayan nasaka hula malik yanuna mata boobs dinta dake showing daga sama yace ahaka shi ibrahim din zai ganki?dasauri ta dauke kanta ta bude wardrobe din tafito da well ironed hijab dinta tasaka tare suka fito yana gaba tana binsa a baya “murmushi tayi takarasa kan carpet din ta zauna kusa da hibba “kafin tace ina wuni Doctor “dr ibrahim yace lafiya lau madam ya jikinki kuma? Aydarh tace dasauki Alhamdulilah “ kafin ta kalli hibba tace welcome auntie hibba ina wuni?ya gida hibba da murmushi tace thank you patient lafiya lau alhamdulilah y karfin jikin aydarh tace dasauki sosai auntie hibba “hibba tace banji dadi ba aydarh dasai Ki gayamun you are asthmatic patient amma kikayi shiru fisabillahi?aydarh ta kalli malik da tun dazu ita yake kallo ko kiftawa babu kafin tayi murmushi tace ba komai fa auntie hibba banyi tunanin smoked din zai yi har haka amma ai naji sauki “ malik yace babu komai fa amarya duk kin damu babu komai shidai dr ibrahim murmushi kawai yake bai ce komai ba,kiran sallarh akayi yasa malik mikewa yana kallon dr ibrahim yace tau muje masallaci “dr ibrahim yace Alright idan muka dawo sai muyi lunch mu wuce kawai “kafin ya kalli Aydarh yace karki alwalla da cold water akwai warm water a flask there are not hot basai kin sirka ba hun “kanta akasa tace ohk “hibba tace sai kun dawo suka amsa suna ficewa “ hibba tace ina ma da alwalla bara nayi sallarh anan kawai aydarh tace to “auntie bara na dauko miki prayer mat,hibba tace tau shknn abun sallarh ta shimfida mata kafin itama ta koma bedroom ta kabbara sallan “ .ko da suka dawo daga salla suna nan zaune a parlor suna fira ganin sun shigo yasa hibba yin shiru daga abunda take fadawa aydarh “ hibba tace sannunku da zuwa dr ibrahim yace yauwa wife “a zuba manah abincin muna sauri malik na shafa kansa ya kalli dr ibrahim yace sarki mai abincin everything food anything food everytime food aydarh takalli malik jin abunda yake fada kaman shi din ma bahaka yake ba “ ahankali tace what about you sir “hibba tayi murmushi tace yauwa rama manah dasauri dr ibrahim yace kiji shi fa idan muka fita har Allah Allah yake yadawo sai kiji yana cewa nasan yanzu ASSEIYARH ta karasa girki Doctor muyi sauri please malik na dariya yakalli malik yace you should fear Allah mr man “dr ibrahim yace ita kanta matar taka ai tasani baka da hakuri indai bangaran abincin ne “malik yayi shiru sai kallon aydarh yake datake masa dariya kasa kasa “kasancewan hibba hadda plates da serving spoon ta sako “yasa tafara serving malik da dr ibrahim din a plate daya vegetable white rice ce sai stew da kaza a ciki sai coslow a cikin jug din kuma blue sparkling ne sai lemon kadan data yanka a ciki “ a cups ta zuba musu mock tail din kafin ta saka musu ita aydarh “Aydarh ta mike tace muje bedroom auntie sai mu ci ba?hibba tace aaaa kawai mu zauna anan malik yadago yazuba mata ido yace promise me idan kunje can you will eat?aydarh ta langwabar da kafin tagyada masa kai kawai malik yace amarya kuje can din please taci abincin hibba tayi murmushi tace in sha Allah yallabai aydarh ta rike musu plate din abincin ita kuma hibba ta rike two cups din suka shiga bedroom din ansaki curtains din ga kamshin freshener da perfumes dinsu dakin gwanin dadi Hibba ta ajiye tana kallon aydarh da tazauna kan carpet kafin itama ta zauna tace wai auntie aydarh duk kamshin ne haka wani irin turaran wuta ne wannan please?aydarh tayi murmushi tace nikam ban sani ba shidai yadawo dashi ranar ban ma san inda yasiyo sa bas ai dai ko na tambayar miki shi tafada tana mikewa hibba tace aaaa kibari kin tambayesa ba yanzu bak i zauna muci abincin yanzu “da kadan kadan suke ci suna fira sai gashi aydarh kam ta ci abincin ba laifi duk da ta riga hibba fidda hannunta “kafin ta dauki cup din tace woaw auntie fave dina ne fa mock tail din nan hibba taware ido tace kai haba??aydarh ta gyada kai tace Allah auntie zaki koya mun ma please?hibba ta gyada kai tace ehh mi zai hana zan koya miki manah tace to ngd sosai “shima mock tail din duk kiran fave dinta ne bata wani sha dayawa ba ta ajiye “malik yayi knocking kafin ahankali yayi sallama yashigo ya kalleta kafin yamika mata drugs dinta da bottle water tayi wani iri da fuska kaman zata fashe da kuka shikam yakasa dauke ido daga kanta sai kallonta yake hibba tamike rike da plate din da kuma cup din datasha mock tail din tace bara naje parlor fita tayi tabarsu tana rufu musu kofan zama yayi kusa da ita yana. Tace erh yawuce yace tau sannu “ tace yauwa yace numfashin yadawo daidai ne?ta gyada masa kai,ahankali yace tau take care zamuje can gidan dr usama ta kallesa batace komai ba tayi shiru yace sai mun dawo “kafin ya mike ahankali ta rage murya tace Allah ya tsare “yace Ameen Ameen yafada yana mata waving hannu itama hannu ta masa waving ya fice anan parlor ya tarar dr ibrahim da hibba zaune sun hada kai yana nuna mata abu a waya “malik yace tau mutafi dr,dr ibrahim yace Alright kafin yakalli hibba yace sai mun dawo tace Allah yatsare ya bada sa”a yace Ameen juyawa sukayi suka fita,aydarh tafito da cup din mock tail din wanda Still akwai a ciki ta karaso ta zauna kusa da hibba,hibba tace sannu auntie aydarh “Aydarh tayi murmushi tace yauwa auntie ngd “hibba tace babu komai wai ya chanza Ramlah?aydarh ta wara ido tace har kinsa ma natuna ta ai nagoge digits dinta a wayansa , Hibba tace ahh yauwa kinyi daidai shima yallabai dai ai yasan wannan yarinyar is not his type neman dalili ne kawai fa irin na maza “Aydarh tace ai saura kadan yasa mun bp saboda ita gashi nifa bana sonta batayi mun ba sam auntie bana son mutun most especially mace ma mai rawan kai shi kansa duk da baya magana auntie hafsa sai da tace mun ranar yayi mata fada, Hibba tace bafa sonta yake ba amfani kawai yake da ita against you aydarh!aydarh ta gyara zama she is little bit confused tace against me kuma?like?hibba tace aydarh kenan shi fa namiji a kullun so yake ki mayar dashi tamkar yaro karami so yake ki dinga ririta shi kaman dan goye shiyasa nace miki auntie aydarh wannan halin naki na miskilanci yayi yauwa na tabatta akwai abunda yayi lacking a wajanki yasa shi yin amfani da Ramlah ba wai don yana sonta ba billahi ni nagaya miki wannan ki nutsu tsaf kawata kiyi tunani “Aydarh tayi shiru tama rasa kalan tunanin daza tayi maganar hibban ma duk ya kwance mata kai bata masan mi zatace ba kuma tayi shiru dai tana sauraron hibba har tagama kafin tace shi fa auntie hibba baya son magana idan kinga yayi magana Sosai dawani to inna mace sai nifa don ko auntie hafsa sai yanzu yafara saki suna magana “ hibba tace tau kingani ba yanzu saura kwana nawa ku tafi can?aydarh tace ina kuma?hibba tace can wajan aikin nasa aydarh tawara hannu tace I didn’t know fa “hibba tace tau magani nake so a turo manah dashi daga can nijer “duk da aydarh bama sai kin sha wani abun dazai kara miki wani abu ba daga body structure har gyaran skin duk wani kyau dakuma haduwa da mace ke bukata kina dasu aydarh, Aydarh tayi shiru tana sukunyan da kanta kasa hibba tace babu abunda kika nema kika rasa kin hada komai aydarh ki kwantar da hankalinki ki cire duk wani sauran kunyar dake tsakanin ku ki daina masa kallon yayarh or something like that “babu wani abu dayayi saura yanzu ya riga daya yamayar dake tashi babu inda hannunsa bai kai ba a jikinki babu wani sauran wurin dabaki gani ba a jikinsa tau kunya tami kuma bacin ki dinga cutarsa Wallahi kunyar nan cutar su take kwara ma ki cire kunyarki ki ajiyeta gefe nifa idan Doctor na nan daidai da daya bana sakawa ahaka nake zama shima yayi zaman sa ahaka aydarh dai tasake yin kasa da kanta tana wasa da rings din hannunta hibba tayi shiru tana ta sauraron hibba ji take kaman zata nutse tsaban kunya “ hibba tayi shiru aydarh ma dai bata son maganar hakanan dasauri don karma hibba ta taso maganan tace wai anyi test din auntie? Hibba ta gyada kai tace ehhh four weeks fa kenan aydarh tayi murmushi tace woaw can’t to see the babe Masha Allah Allah yaraba lapia hibba tace Ameen kafin tace Allah yakawo muku naku kuma auntie aydarh “Aydarh dai tayi shiru batace komai ba, can tace wai kuma auntie badagaske bane yawan ciwon da ake cewa if you are pregnant kanayi? Hibba ta girgiza kai kafin tayi yar dariya tace ai kinga kuwa da kalan yarda yakeyi “wasu fa har sai sun kwanta asibiti tsaban laulayi “ Aydarh tawara ido tace kai haba?hibba tace Wallahi kuwa nidai kawai abun yazo mun dasauki amma duk da haka fa duk dare sai nasha fever kuma ko kadan bana son Doctor yamatsa daga kusa dani “ Aydarh tace eyyerh auntie sorry,hibba tace duk na rame ba?aydarh ta gyada kai tace kin rame kadan kuma kinyi haske sosai masha Allah “hibba tayi murmushi tace haka Doctor ma yafada amma kinsan mi aydarh ta girgiza kai tace ki kokari dai kafin ku dawo kuyi manah tsaraban twins “ masu kama daku aydarh tayi murmushi tayi kasa da kanta “batace komai ba tace kinga bara natashi ina son naje mu gaisa da inna fa “Aydarh tace eyyerh kuma ban tambayesa ba da mun tafi tare “hibba ta girgiza kai tace no keda baki da lafiya ki bari kawai zanje I will not stay long ai aydarh ta gyada kai tace tau sai kin dawo hibba ta mike tana yafa veil din abayanta “ fita tayi aydarh kuma ta mike ta wuce bedroom din toilet tashiga duk da jikinta babu kwari haka tasaka detergent a bucket ta wanke masa singlets dinsa da cire da boxers “ kafin ta shanya ta fito ta dawo parlor ta wanke masa toilet dinsa tasake gyara parlor ta shiga kitchen din ta wanke kayan dasuka bata, da sallama hibba tashiga gidan inna “inna dake bakin kofa sai aikin gurzar tiles din bakin pampoo take tana ta sababi “ta amsa ma hibba sallamanta datayi mata tace wacece kuma wannan?hibba tayi murmushi kafin ta durkusa har kasa tace sannu inna ina wuni ya gida ya iyali?inna ta washe baki tace ahh lahiya lau alhamdulilah saidai ban gane bah ibba tace hibba ce matan ibrahim “inna tace Allah yayi kenan dan bakin halin yabarki kin zo gaishe ni kenan?hibba tayi murmushi kafin inna tace maraba shigo amarya parlor suka shiga inna ta kawo mata ruwa kafin tace ina shi ibrahin din? Hibba tace yaje wajan aiki amma idan yadawo zai shigo in sha Allah inna tayi kasa da murya tace shi fa baya da kaunar Allah a lissafin rayuwarsa karya bawani abu bace wajan nasa bafa zuwa zaiyi ba Wallahi kawai tunda dai ke Allah yasa baki da muguwar zuciya Allah yayi miki albarka “ Hibba tace Ameen kafin tace inna hafsa fa? Inna tayi mitsi mitsi da ido tace wacece kuma hafsa? Allah na tuba mi yahadani da ita yarinyar da sai data kare mun tanadi kafin ta fita “ babu kalan rashin mutunci da batayi mun sai wanda ta manta hibba tace subhanallah amma gaskia dai bata kyauta ba ayi hakuri inna,inna tace har nasaba ma danayi magana sai masifa danayi magana sai bala’I banda rashin tsoron Allah mi yahadani da ita daga na haifi marigayi wanda ya haifeta Hibba tace shine ai nima dai shi nagani tafada tana mikewa “ inna tace bara ki ci abincin tukun hibba ta girgiza kai tace aaaaa inna nagode sosai idan nadawo wani lokacin zan ci “ inna tace tau shknn zaki ku gaisa da wannan matar?hibba tace wacce matar? Inna tace matar audu nake nufi hibba tace eh zan shiga daman bata da lafiya innaa ta rike baki ta hau salati tace nikau ban san abunda nayi ma audu ba yayi man haka daman ita hafsa ai na jima dasani babu maaiki cikin alamarunta “ tunda dai nasan tasani, hibba tace ai dayake ba wani jimawa tayi bata da lafiyan jikinta dasauki sosai alhamdulilah inna tace bara kiga nayi wanka yanzu ne naki abelabil naje na dubata “ Hibba tace tau shknn inna sai kun shigo inna tace tau nagode diyar nan ke gaishe mun da ibrahin din dan aljanna da fa bai iya kwana biyu bai zo dubani ba Amma uwar tashiga tafita ta hanasa zuwa “ har bakin kofan inna ta raka hibba tanayi mata Godiya, ko da hibba tashigo ta dinga bin parlor da kallo ganin koi na tass sallama tayi sai ga aydarh ta fito daga bedroom din sanye da hijab tace lah har kin dawo?hibba tayi murmushi tace Wallahi nadawo tace to ya innan Hibba tace tana nan lafiya lau tana gaishe ki ashe batasan bakya jin dadi ba aydarh tace eyyerh maybe bai fada mata ba kuma wai wani cika magana sukayi da auntie ba balle ta fada mata Hibba ta gyada kai tace eh ba shiyasa kuma nama ga hafsa din bata nan aydarh tace eyyerh maybe tana wajan aiki ba? Hibba tace ehh aydarh tace to mu zauna anan ko mutafi can bedroom hibba tace Wallahi baki ji duk yanda joint dina ke ciwo ba mu zauna nan din tafada tana kwanciya kan carpet din hadda rufe ido “ita dai aydarh sai kallonta take kafin tace sannu auntie “Hibba tace yauwa ahankali aydarh tamike tashiga bedroom sai ga ta da fito da duvet da kuma pillow a hannu ta ajiye ma hibba kafin tace auntie gash isai kwanta,hibba tace thank you bestie aydarh tace you deserves more yaron Doctor dai ba kyauta ba gaskia hibba tace hmmmm bari kawai sai ma idan dare yayi ga zazzabi mai zafi ga kuma nafi son yadinga bani wahala dayayi kokarin rabuwa dani zan saka kuka “Aydarh tace sorry . Dr usama yace welcome sons “ dr ibrahim yayi murmushi

Chapter 36 of 83