Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
tajuyo tana bude ido duk tarude tace nataba maka kaji zafi am so sorry sir ban lura ba kayi hakuri dazafi I should call the doctors? Malik yayi murmushi yace relax madam “ babu wani zafi kuma haka zaki kira Doctors din su ganni?tayi kasa da kai kunya takamata bayan tagama takama sa suka koma dakin kan gadon ya zauna yana kallonta ganin ta yamutsa fuska “ yace kin gaji sannu cuddle bug ta girgiza mashi kai “ rezoner leafer tasha fasa kasancewan bashida karfi kamshin sa tashafa masa vaseline gently take treating dinsa kaman wani baby tahada masa tea kafin tasaka masa chips and egg ahankali tafara feeding dinsa shidai sai kallonta yake tass yasha tea din dankalin kuma bai ci dayawa ba “ drugs dinsa tabasa “ ahankali yace Allah miki albarka matana! Tayi murmushi tace Ameen mijina “yace I love you tarufe fuska tace har bazan iya counting sau nawa kafada ba yau “yace I cannot get enough of saying it tace you try bude kofan akayi ummi ta shigo duk da malik baida lafiya kuma har cikin ranta taji dadin yanda aydarh keyi mashi amma ita ma fa bata da lafiya ummi ta kallesa tace hala babu wanda yafada maka yarinyar nan na on bed rest kake saka ta wannan aikin malik yayi shiru aydarh tayi kasa da kai ummi tace su su ibrahim din miye amfanin su inda ace lafiya lau take wannan ita ke da hakki amma bata da lafiya ta kanta take ita shknn a aikinka zata kare? Babana?malik dai yayi shiru ummi tace baby hafsa batayi miki bayani ba?aydarh tayi kasa da kai tace tamun ummi ta hade rai tace kuma shine bakya tausan kanki baki san naki rashin lafiya yafi nashi ba baby?aydarh dai ba tace komai ba ummi tace taho muje ki huta ga su baba can zasu dubaki malik yashafa kai yace ummiiiiiiiiiiii ummi tace ummi miye kasan bana son rashin adalci abdool kabarmun yarinya ta huta kana jina idan kana son wani abu bara su ibrahim su shigo ina can ina jinya ashe ita tana nan tana jinyar ka kuma kai kaman ba Doctor ba idan cikin ke baka so kafada kawa isai mu sani yau zan saka ayi discharging dinta muje gida tahuta kai sai ka warke anan din yace ummi nima yau zamu tafi kinga hannun ne kawa isai ciwon a goshi shima bawani ciwo bane ummi tace oh yanzu kasan haka kenan ita da kake langwabewa kana tayar mata da hankali baka fada mata ba wani ciwo bane kenan ?kanta kasa tana. Idan kasamu maman miji kaman ummi you are very lucky idan watace kan danta said ai duk wahalar dazaki ki sha she didn’t bother care amma yanzu ita kaman ko yaushe bayan matan dan nata take ❤ kuma gaskia ne ciwon malik dana aydarh ba daya bane ita nata barazanar rai ake shikam Alhamdulilah tunda an gano bawani ciwo yaji sosai banda karyar a hannu Littafin mu nata bankwana Kusan five minutes kafin tace Erh auntie naji in sha Allah dr hafsa tayi kasa da murya kafin ta cigaba dacewa idan ma wahalar n eke zaki sha abunki shi namiji babu ruwansa Wallahi ki rufa ma kanki asiri kinga you are on bed rest kawai nesa nesa ke dashi da karyar dakomai idan kina shiga masa a asibitinnan he can have you kinsan dai halin mijin naki kuma dazu da ummi tayi fada ba don komai tayi bas ai Saboda tasan halin dan nata Ahtau ita bazata iya fada miki kaf wannan ba shiyasa ni na zauna ina fada maki aydarh dai kanta akasa tana sauraron dr hafsa din “dr hafsa tamike tace hope I have made myself very clear? Aydarh ta jinjina kai gently tace yes kafin ahankali tace auntie idan ban je na duba shi ba zaiyi fushi kinsa sometime yanda yake dr hafsa tace aie ba ahanaki zuwa ba maganar hidima ne dashi wanda zaku kasance daga ke sai shine nace ki bari for shi namiji ned uk da his profession he is a Doctor amma tawannan field din masu ciwo kalan nasa basa jib asa gani billahi ‘Aydarh tace gently aka turo kofan rufaidarh ta shigo sai ga oum a bayanta dr hafsa tayi murmushi tace sannunku da dawowa oum tace yauwa hafsy sannu ya masu jikin dr hafsa tace fa oum ita aydarh ma in sha Allah zuwa anjima zamu wuce gida sai ta cigaba dashan drugs dinta sun chanza ma wasu ta cigaba da hutawa kuma na two weeks ne kawai rufaidarh ta jinjina kai tace Allah yasawwake kafin takalli aydarh tace sannu daughter aydarh tayi murmushi tace tohm mom oum tace kinci abinci?tagyada kai tace ummi tabani rufaidarh tayi yar dariya tace kinji uktiee dawani zance ummi na nan baby zata ki cin abinci naga wani naman kai ma daaka dafa naso inci kuma nafito a gidan kafin nakoma kuma har ummin ta taho oum tayi murmushi tace ina ruwan ummi sarkin hidima “ oum tace bara mu duba son din idan yaso anjiman sai mu tafi duk tare daku gidan shifa when are they going to discharges him? Dr hafsa tace wisely thinks zaiyi kaman five days anan cus yabugu a kansa kuma jinyar karyewa is not easy gashi har guda biyu kuma a hannu daya rufaidarh ta jinjina kaii tace gaskia dai Allah yabasa lafiya oum tajuya kafin tajuyo tace eham am uncle dinku fa?dr hafsa tace wa uncle usama oum tace shi fa “dr hafsa tace nagansu atare da abba so ban san ko suna can dakin yallabai bako fita sukayi Oum tace uktiee yafadan miki yana nan ne rufaidarh tadago kafin ta dauke kai tace nikam ban sani baduk ku baku sani basai ni nine zan sani fisabillahi ? Oum tarike baki tace iye tau duk nan waye mai igiyan auran sa bayan ke aydarh tayi murmushi tasa hannu tana rufe bakinta dr hafsa kau dariyanta takama yi rufaidarh na mata hararan wasa oum tace to ba wani abu bane daman yace ma ibrahim a ciro masa fresh strawberry anan garden gida baya son nasiya shine aka ciro masa natafo masa dashi yana mota kinsan halin mijin naki dan order ne yanzu yace “ an dakune sa idan yaganshi a hannu amma yanzu yana cikin clean container sabuwa dal kuma an ajiye a mota idan Allah yataimaka zai karba dr hafsa kam tabushe da dariya rufaidarh tasa hannu tadafe kanta tana girgiza kan ita kanta hadda wannan reason din kesaka taji duk tana fargaba wannan kaedan nasa yayi yawa Wallahi wani lokacin zata iya mantawa amma dayake bata da kiwa sam abunda zai zo mata dasauki tasani da yardar Allah, dr hafsa tace aie mom Wallahi uncle tsaftan shi yafi shi karfi yanzu fa dazu sai dayayi sanitizing ya kuma wanke hannunsa almost 5 times kafin karbi mug din tea shima mug din saida dr ibrahim yawanke sa yafi a irga shima kuma yakarba yawanke sa “ rufaidarh dai tayi dariya kawai tace and shine aka ce ku dinga samana ido ba?dr hafsa tarufe baki tace afuwan mom oum tayi dariya tace aaaa fa uktiee sai mun fada gaskia “Aydarh tace mom nima zan sha strawberry amma fresh one “rufaidarh tace tau baby bara sai nakawo miki nasan oum tace ah’ah fa uktiee bara dai sai Ko faisal da hafsa suje su a ciro mata kinga kila yanzu yake sonsa “rufaidarh tagyada kai kafin tace zaki iya jira su dawo sai suyi sauri koh? Aydarh ta gyada kai tace sure mom “oum tace tashi hafsa sai muje tare nasaka shi yakaiki uktiee ki zauna anan ina ummi fa?dr hafsa tace taje zata duba patient ne abby yabada kudi abasu sunje tare da maryam oum tace eyyerh “ atare suka tafi akbar rufaidarh da aydarh a dakin “A dakin da malik yake ibrahim ne sai faisal dakuma dazzy umar and yas duk suna nan abby da abba dakuma dr usama sun fitaraka minister of health dayaxo duba sa “duk gaishe da oum sukayi ta amsa cike da faraa malik har yunkurin tashi yayi akace su gaisa daga kwancan kar yatashi ‘oum tace sannu son ya jikin naka?malik yasaukar da kai yace dasauki Alhamdulilah oum “oum tace Allah yakara afuwa sorry malik yace Ameen oum tace amm faisal ko zaka taimaka kamika hafsa gida tacirowa baby strawberry? Faisal yamike dasauri yace sure ummi har yana tuntube “malik da dr ibrahim suka kalli juna suna smile dr umar da bazai iya shiru bayace hankali dai Doctor yafada yana gutse dariyar sa “ faisal yayi masa wani harara kafin yabude kofa yafita dr hafsa na nan tsaye bakin kofan kanta akasa tana wasa da yatsun hannunta yana fitowa yashafa kansa yana wani kala da kai dr faisal har yanayi ma yake da Yakubu Muhammad wannan na hausa flim din hafsa tadago tace muje?yagyada kai dasauri yace tau bismillah Doctor dr hafsa tace tohm yana gaba tana baya tama kasa kallonsa kanta akasa a motar oum suka tafi ahanya sai fira yake mata tana biyesa kadan kadan don kunya yake saka ta ma “wayansa yayi ringing dayake yayi connecting dinsa a motan “number ne bai sanshi ba da har zaiyi ignoring sai kuma yayi accepting call din hello aka ce muryan mace dr hafsa ta dago takallesa suka hada ido dasauri ta janye nata yace hey who’s on the line daga can aka ce lallai ma faisal ohh rashin kaunar har yakai bazaka iya gane voice dina ba this is how favour is in this earth now?dr faisal ya yamutse fuska yace hey wait way eke and ina kika samu number na tace tau Amina ce faisal yasanta farin sani yarinyar a kusa da gidansa na Lagos take zama students ce a nile university abuja amma sam a Lagos take rayuwa tsaki yayi jin itace yadauki wayan yayi disconnecting yace kina ji amina let me makes myself very clear to you stay away from me har sau nawa zanyi warning dinki kidaina kirana baki da hankali ke ohh baki san darajar ki na yamace ba zaki zubar da pride dinki calling a man?ba mutunci ki zan ci ba no zan fada miki gaskia a matsayina na namiji wanda yagirmeki nafiki hankali mark this idan kika kama kanki kika koma gaban parents dinki babu wanda zaki fadawa kalman so yayi rejecting and this should be the last time that you will called my number idan bahaka ba daidai nake da madness dinki zanyi maganin kine shashasha wawiyar yarinyar kawaii “yayi tsaki ya kashe, dr hafsa ta janye veil din abayar ta tadago daga zaman datayi ahankali tace bai kamata kayi mata haka ba bakasan iyakan adadin son datake maka ba and baa son ana ma mutun wanda ke sonka haka buh kayi hakuri if I interpreted please dr faisal yayi shiru kafin ya girgiza kai yace no dr kawai dai I have do this kinga daace baki fahimce ni ba maybe zakiyi tunanin she is my girlfriend tun farkon da muka fara wayan dr hafsa tayi murmushi tagirgiza kai tace idan kasamu lokaci sai ka kirata kabata hakuri kayi mata nasiha “ dr faisal yayi shiru kafin ya jinjina kai yace in sha Allah wife nagode da fahimta tayi cute smile tace you are always welcome Doctor dr faisal yace noo ina laifin da sunan so dinnan ta juyan kai tace hmm “dr faisal yace hmm dami tace bakomai yagyada kai kawai yana murmushi yajuyan da motan suka shiga gate din anguwan. Sai kusan 8pm kafin suyi discharging aydarh ummi na cikin hada kayansu aydarh tagyara zamanta kan plastic chair datake ahankali tace ummi daman dan Allah ina son naje room 5 zan duba friend dina dazu ne naganta ummi tace subhanallah itama bata da lafiya?aydarh tace erh tanayin kasa da kai ummi tace ubangiji Allah yasawwake kuma hafsa batanan balle kuje tare Ko muje sai narakaki dasauri aydarh ta girgiza kai tace ah’ah ummi zan maje ku huta ummi na kallon aydarh tagyada kai tace tau baby be careful dan Allah ki tafi hankali aydarh tagyada kai kafin gently ta tashi ta gyara bakin hijab din jikinta tazira kafanta cikin soft slippers dinta tana tafiya ahankali ahankali har takarasa fita ummi na faman jera mata sannu sannu tajawo kofan tarufe tana fita kaman marar gaskia ta dinga juye juye ganin babu kowa a wurin daman vip ne bawani mutane ke akwai ba sosai “ tasaukan dawani ajiyan zuciya calmly tayi murmushi Wallahi aydarh tayi kallo daya zakayi mata kaga asalin nutsuwa wayewa dakuma kyau dake gareta hijab nayi mata kyau sosai kana ganin ta kasan tayi rashin lafiya koma bata da lafiyan “ ahankali takarasa wani room dake nan cikin vip tabude kofan kaman mai tsoron wani abu without making any sound har rufe ido take gani take kaman wani zai ganta aikam data mutu da kunya tana shiga tamaida tarufe tana saka key wurin sofa ne kwara biyu hadda grass Chinese carpet mai dan karan kyau irin sofa din blue ga hasken tarr kaman rana a wurin tana shigowa ya mike tsaye yana murmushi ga hannunsa anyi hanging dagani yanzu akayi masa dressing saboda an rage yawan bandage din kansa yayi wani haske irin hasken ciwo ko dan fadawa ma bayi bayasa brown jallabiya “ hannunta yakamo suka zauna ta saukan da ajiyan zuciya yayi murmushi yace what?tayi rolling idonta kafin ta kwantar da kanta a board chest dinsa tace kaidai kawai Alhamdulilah da babu wanda ya ganni, malik yace wai wanene wanda yace karki zo wajena abunka da yarinta dakuma background ta tura baki tace ummi da kanta malik yayi murmushi kadan yagane sarai abunda ummi ke nufi yace rabu dasu kinga dai yanzu babu wanda yasan kinzo aydarh ta gyada masa kai kafin tace ya jikin?yace Alhamdulilah yana naki jikin tace uhmm dasauki amma nasha wahala sosai sir nib ansan haka ake shan wahala har haka ba kullun bana jin daidai fa yasa hannunsa mai lafiya yashafa bayanta yace kiyi hakuri cuddle bug ladanki na wajan Allah kinjini ta gyada masa kai yace kinyi kyau da hijab din tayi smile tace thank you boo yace mi nayi kuma tagirgiza kai tace ba fa komai yadinga yawo da hannunsa a jikinta yace sai kin fada ta tashi a jikin nasa ta girgiza kai tace Allah nace babu yace ina sonki mamana tarufe fuskan ta tace nima yace kema miye tace abunda kace yayi murmushi yana rike baki yace ahhh yau kuma kunyana ake ji ehen aha wacece tayi grabbing lips dina tayi kissing ranar har tana cewa I should booked a hotel room for the night tayi saurin Dukan dakai tace sirrrrrrrr yace gaskia nafada fa tace nidai kadaina yace tohm nabari buh ina jin sauki hmmmmm tace kai kasani ma “yafiddo wayan shi yace karba tace mi yace wayan tace miye zanyi dashi yace oya snap us tace lahh hoto kuma yanda tayi magana yabashi dariya bata saba magana da karfi ba haka ba “ Aydarh tace yes wani kalan photo da this bandage on your head ga your hand is hanged fa yagyada kai yace frame ma zanyi dashi we are both sick a asibiti and anhanaki zuwa ganina gashi kuma kinyi dabara mun hadu I appreciate what you did to me kinga am sick ko mamana da babana and my three sisters non of them fainted duk da ba don basu damu ba nor kawai dai ke kinsan am part of your life kinfadi you didn’t bother kalan irin wahalar miscarriage gashi kuma all that wahalan dakika shiga saboda laulayin ciki da yanzu accident dina yayi causing komai mamana ashe you can did everything kaina harda sadaukan da rayuwanki yafada cike da rauni ahankali tasa yatsa a lips dinsa tace shshsh yahadiye magana tashiga camera ta kwantar da kanta a kirjinsa tayi snapping dinsu they looks very adorable a picture din too much beauty more than perfect and matchable combo Tabarakallah da ciwon sunyi kyau bana wasa ba yawani shige cikinta musu vedio inyeeee “ malik yayi murmushi yace kinga yayi kyau tagyada kai yace nayi posting?tawara ido tace yaushe kafara posting no wait posting ma a ina kenan?yace a ig story na yawara ido tana hade rai tace oh wow yanzu hada ma ig kakeyi and bansani ba yaushe kafara social media hakanan yayah malik yace zuwa Nigeria this time ne ma fa kinsani aie tace babu abunda nasani Wallahi ta turo baki tace give the phone kaman wata uwarsa haka yamika mata wayan babu gardama kowani abu karba tayi tace bara naga followers dinka da wanda kake following Wallahi picture daya yasaka a profile sai posting biyu shima ranan daurin aure ne nasa dana dr usama yayi kyau bana wasa ba Allahu yanda akayi masa liking kaman wani wanda yazama celebrate a ig yayi posting din followers dinsa taduba wanda tayi mamAkin inda yasame su kusan 2. Something m duk da sabon acct ne hadaddun yaran masu kudi ne da manya manya mata shidai sai kallonta yake ji tayi ranta na bashi aikam tashiga cikin su wanda yayi following back kwata kwata basu fi 300k ba aikam duk maccen datagani ta dinga unfollowing dinsu sai datayi unfollowing kaf macan dayayi following kafin tafito shidai sai murmushi yake yana kallonta mamakinta yakeyi shi baice komai yasan bawuya yayi magana yanzu zaa fashe masa dakuka shikam baya son damuwa Wallahi gashi batada lafiya itama ga mata nan dayawa duk sunyi masa dm kala kala daga masu hey handsome sai masu crush duk dai ga dm nan related to suna sonshi ko daya baiyi replying ba ‘ fita tadinga budewa tana tura musu married harda rings imoji har hudu shidai sai kallon ikon Allah yake tana gamawa tashiga wajan posting story pictures dinsu kawai ne sai screenshot wasu duk abun wajan aiki ne sai na kuma receipts na kudi hoton su na wurin kamu ta shiga sunyi kyau Allahu akbar ko baka kaunar Allah sai kasan sunyi mugun dacewa da juna mikawa tayi tace tag me yakalleta ganin bai da niyyar yi kaman ma bai fahimtaba tayi tagging sabon acct dinta wanda babu komai ma sai Tarin followers banda sunanta babu komai wasu sun san sunan shine sukayi following dinta kwata kwata mutun 10take following oum abba sai rufaidarh sai dr hafsa da aysha da halime sai maryam da rabiah sai yarinyar prime minister na qatar shima a tare sukayi schooling duk da ba friends bane suna gaisawa ance ma suna kama shine babban dalilin kuma yarinyar she is very elegant and classy shiyasa “ bayan tayi tagging tace masa write a caption yakalleta kafin yace okay ma “ caption yarubuta yasa All what I have “da imoji na alaman zakayi kuka sai red heart dakuma heart with stars da ring yayi posting story tayi murmushi yaja long pointed nose dinta yace kin cika rigima Allah yaraya mun ke yamiki albarka tace Ameen husby yace Saboda miye kikayi tagging kanki tace kawai don su san kanada mata yayi murmushi yace mata kau abunda yafi mata yah rabbi! Yace kinaji mamana bana kina posting kanki post anything else but banda kanki idan bah aka ba har social media zaa daina except Whatsapp only tagyada kai kafin tace I promise yayi murmushi yace yes my girl ‘ aydarh tawara ido tace nabani sir ina zance nace shine kace ko five mins bara muyi ba gashi almost 40mins yanzu malik yace babu wanda zayace miki komai ba fa tace nidai tsoro nake “ malik yace c’mon babu komai fa yanzu tashi zakiyi kiyi sandaa ki koma tace idan wani yagani fa yace babu komai fa nasan abunda zan fada musu “yace yanzu sai yaushe ta langwabar dakai tace sai kadawo gida ba? Yace ahh why tayi raurau da ido tace ina jin kunya nace zanzo ne tunda sunce kar nazo malik yayi shiru takamu hannunsa tace zamu dinga waya and vedio call karka damu ko? Yace this will not be enough just find a solution for us yafada yana bata rai don tadauki abun very serious tace kaga kayi hakuri Wallahi ba laifi na ba zanzo in sha Allah yagyada mata kai sai ga hawaye tace kayi fushi sir ya girgiza kai yana goge mata hawayen yace bana son kuka ba fushi nayi ba tashi kije you should take care of yourself for me yes wife?tagyada kai tace I will in sha Allah yace Allah yamiki albarka tagyada masa kai kafin tayi mai waving hannu tabude kofan ahankali “ummi tace Wallahi kau kin dai gani har yanzu shiru ko dakin zan bita?rufaidarh tayi shiru kafin tace wai kuma ummi cewa tayi friend dinta?ummi tace Wallahi fa rufaidarh tayi murmushi tace kindai ji wurin dataje amma duk duniya bayan salma babu wacce aydarh ke kulawa wai har tace zata dubata kaiii gaskia ah’ah ummi takama baki tace tau yau nashiga ukku yarinyar mutane tau ina taje rufaidarh ta kwashe da dariya tace banda wajan mijinta ina kam zataje ummi tayi shiru kafin tace amma waennan yaran Allah yashirya su watau ni ga yal banza duk warning din danayi baaji ba ace kinyi kin gama zamu hadune shine akayi mun wayau tafice wajanshi haba zan iske su ummi tamike rufaidarh tace ahh dawo Wallahi karkije ki ji kunya yanzu kin ganta indai baby ce ni ban ma san yaushe tayi wannan wayon ba ummi tace yawuce zama da waccan mutumin kinga waccan miskilin yaron yasan kan tsiya shi zanyi magani bakowa aie nasan shi zai sakata kinsan dai Wallahi baby bata wannan tunanin shi zai saka ita kuma don kar yayi fushi zata amince aikam sai yace gidansu kafin ummi tarufe baki aka turo kofan tayi kasa dakai kafin tayi sallama ummi da rufaidarh suka zuba mata ido dr hafsa ma aikam taji kaman takife kallon dasuke mata kawai ya isa yasa tasan sun gano daga inda take she is seriously done itakam tashiga banu. Ummi tace shigo manah baby kin tsaya nan tsaye aydarh takaraso ciki kanta akasa ji take kaman kasa ta bude tashige ta huta dawannan kunyar Wallahi,ummi tace ya jikin ita malikar “dr hafsa tabushe da dariya Wallahi ummi is really funny watau instead of tace malik shine tace malika tunda aydarh aie cewa tayi zata dubu kawarta rufaidarh tace tau Allah yabata lafiya ummi “ummi tace Ameen uktiee zamu iya tafiya yanzu ne ko sai ansallameta zamu tafi dr hafsa tace ita wa ummi “ummi tace ah ita malikar manya dr hafsa tace kwara dai mu tafi Ko aydarh aydarh dai batace komai ba kunya duk ya isheta kaman ta kwasa da gudu takeji rufaidarh tayi murmushi tana girgiza kai dr hafsa ta tashi tafara kwasar kayan tana fita dashi dr faisal nagani yayi joining dinta suka fitar da kayan suna sakawa a booth ita dai sai shy shy take masa shikam sai uban surutu yake mata “rufaidarh tace ummi muje kuyi sallama da malik kafin mu wuce already dr hafsa da aydarh nacikin motar sai dr faisal dashi zayayi driving dinsu “ummi tayi sallama dr ibrahim ya amsa mata yana musu sannun tace ya jikin? Malik yace Alhamdulilah dasauki sosai ummi ummi tace ubangiji Allah yasawwake rufaidarh tace sannu son malik yayi murmushi yace yauwa mom tace Allah yasawwake yace Ameen mom nagode sosai dr ibrahim yace in sha Allah muna bayanku ummi dayake karewan ne yayi saura in sha Allah yakarasa jinyar a gida daman sai complain ya ke basu san aikinsu ba wani lokacin ma shi ke fadin kalan treatment din dazaayi masa ummi tace tau Alhamdulilah ibrahim Allah yasaka muku da alkhairi yayi albarka “dr ibrahim yashafa kansa yace Ameen yah rabbil alameen ummi Allah yahuta gajia ummi tace Ameen malik dai sai kallon bayansu yakeyi da alama aydarh yake son ganin duk ummi da rufaidarh na lura dashi tsaf ummi tagirgiza kai rufaidarh tayi gaba ummi tabita a baya daidai tana bude kofan sukaci karo da dr usama aikam tace ouch tana dafe goshinta dasauri yakamota jikin sa ummi naganin haka ta gaishe sa sama sama ya amsata ummi tawuce inda take hangen abba da abby zaune a receiption dawasu mutane rufaidarh tayi kokarin tafizge yakiya hannu yakai yana

Chapter 68 of 83