Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
har tausai halime ta bata amma da alama ita bata wahala ba kaman ita ko dayake her husband is different “abubuwa kala da iri halime tacigaba da kawo musu aydarh ta lura daga halime har dr umar halinsu guda duk comedians ne “dayan parlor suka koma aka aydarh da malik wannan wai su ci abinci “ malik yakalli aydarh yace kin sa mun zo gidan amarya koh?tayi wani kala da ido tazo kusa dashi tace kai aie baka ma bari anyi hakan bas ai kawai aka ganni da ciki “malik yasa hannu yarufe bakinsa yace lahhh subhanallah karki mun sharri nidai “ina kinkai one year kina kada mun ass da nan yayi pointing boobs dinta dasauri tajawo sa hannu tarufe masa baki tace wai miye haka a gidan mutane “yace nayi shiru tace is better dai “tace kuma saura karka daina ka cigaba wata rana zaka fada wurin dazaka saka duk muji kunya yace aie nadaina ma tace to ka ci abinci “nan ma kadan kadan taci chops din shima haka sun kai 3hrs a gidan duk da malik bai so haka ba amma matanshi naso shiyasa suka jima bundle biyu yaba halime na 1k dasuka tashi tafiya tarasa mi zata bama aydarh tabude cikin akwatin ta tafito da grand super mai kyau purple and maroon da mayafinta sabbi dal tasaka ma aydarh a paper bag mai kyau “tabata dakyar da karba shima sai da umar yahada malik da Allah kafin yasa hannu yakarba kaman dazu yanzu ma dr umar ne yakai su har gidan dazzy aysha dabatayi expecting dins uba wallahi hada malik din da aydarh tayi baki daya tayi hugging maalik yabubuga bayan aysha dazzy da malik kam bawani surukunta “ suka kama juna kaman dai yanda suka saba “ a parlor dazzy da malik sai dr umar suka zauna aysha takawo musu abinci hadda drinks komai mai kyau na yan gayu irin na gidan amarya “aydarh na dakin aysha “aysha tashigo tazauna tace wallahi banyi tunanin zaku zo ba aydarh tayi murmushi tace yace mu zo muyi muku bankwana aysha tace wallahi naji dadi bana wasa ba yaushe zaku tafi? Aydarh tace gobe in sha Allah aysha tace Allah yakaimu sai yaushe kenan idan kuka tafi? Aydarh ta cigaba dawasa da yatsun hannunta tace uhm yace sai suna aysha tace kai haba wai nufin sh isai bayan kin haihu auntie aydarh?aydarh tagyada mata aysha wai ai dayake nan da 3 to 4 months ne koh Allah yakaimu lafiya “aydarh tace Ameen “ aysha tace yauwa auntie aydarh daman ina so inyi tambaya so ban san wanda zan tambaya ba dazan kiraki waya sai gashi ma kinzo “Aydarh tace ayya “aysha tace kinga auntie aydarh yanzu mp nake aydarh dai tayi shiru tana sauraron aysha “aysha tace tau idan nagama ni zan fada masa ne?ba ma wannan bas hi wannan maganin ya zanyi amfani dashi su halime duk sun sha dayake ba mp suke ba ni oum tace nabari sai nagama nasha ya zanyi kenan wallahi tunda aysha tafara magana aydarh taji wani kala kunyar ayshar take ji amma yata iya itama mom ta koya mata yanda ake using dashi without having eye contact da aysha tamata bayani in brief duk da aysha ta fahimta amma sai dataji mamakin aydarh tau miye na kunya ahhh wannan yarinyar aysha ta kwashe ta mayar duk aydarh tayi shiru saboda kunya “aysha tace auntie ke gyaran ma mi zakiyi fisabillahi “ wannan ko saboda jikinki wallahi yayah bai damuwa dawani gyara aydarh dai tayi dan murmushi ta lura aysha so take dole sai anyi maganar “ aydarh tayi kasa da murya tace kwara dai agyara addarh aysha tayi dan dariya tace balle naki mijin nadaban ne “ mikewa aydarh tayi tace naji ana kiran magrib ina toilet aysha ta girgiza kai har toilet ta raka aydarh tanuna mata kafin ta shiga tayi alwalla,sun fito parlor tareda aysha sai ga sun dawo sallarh bankwana sukayi malik yabama aysha kudi kaman yanda yaba halime har bakin gate suka musu rakiya kafin dr umar yakai su har can hotel din sukayi sallama yayi godiya yawuce gida FOUR MONTHS LATER. Ya dinga kallonta ko dauke ido babu “sai tura basket din take duk lokacin da zasu zo siyayyan kayan babies shi ke zaba koi ya zaba ma batayi ba har wanda ba na babies din ma ba dauka take duk abunda zasu siya “unisex yake siya kuma sai yasiya na mace danamiji daban kayan babies din dasuka siya kaman dai malik baya son kudin sa yanda kuka san zaya bude wani dankareran babies wears a Washington “zuwa yanzu aydarh dai tafara ganin dagaske ake don sun gama siyan komai gashi yanzu kusan kullun idan zasu waya ko vedio call da ummi lallashi ne da kwantar mata da hankali take watan haihuwan ta yakama harta week din da EDD dinta zai cika sun shiga yanzu ma suna zaune a gida yana aiki a system yaga tayi lamo tashige cikin sofa sai kallon wuri daya take baya son yaga tana wannan tunanin duk ta riga ta tsorata da haihuwar ne wallahi mugun tausan ta yake shi duk tunanin shi da lokacin haihuwar yayi kawai suje ya mata aiki afitar da babies din subul da baka yayi yafada wa ummi ta dinga masa fada tace kar ya kuskura a mata c.s cire yaran yabari tahaihu da kanta duk tausayin datake basa kenan “gently yarufe system din yakama hannunta ta kallesa ya girgiza mata kai yace what’s wrong mamana ta girgiza masa kai yace a ina kike Jin ciwo tagirgiza masa kai yace kin gaji ne?sai ga hawaye sharrr shiru yayi “yacigaba da murza mata hannu yace minene tasa right dinta ta goge hawayen “ kallonta yake kaman yacinye ta tasake wani kiba wallahi tayi daya da rabin da kana ganin cikin kasan ya isa haihuwa “ tayi wani haske duk tazama wani shiru shiru yanzu sai yayi five minutes yana magana daga erh sai uhm idan yamatsa mata ma tasa mai kuka haka ake zaman yanzu shi ke duk wani gyaran gida da wankin toilet but har yanzu maganar wankin singlet boxers ko yatafi wajan aiki idan yahanata sai tayi girki ma ita keyi tana da karfin hali sosai wallahi dakyar yasamu CEO dinsu ya yarda yadauki hutu saboda yanayinta yanzu bata iya bin sa wajan aikin bata ma son zuwa ita gani take kawai watan mutuwar ne ya kusa tsayawa “yanda cikin yayi girma har daga mata hankali yake wani babban mall suka je ita dashi a wani dan karamin yanke outside Washington shima aiki aka tura sa suka tafi tare a can mall din suka siya maternity gown kala kala sunyi kawai take sakawa basa ta takura ta “daidai bra duk kunyar ta yanzu bata sakawa “ko motsi tayi sai ya tambayeta tausan kanta take ga kuma tausan mijinta “sakata yayi ta shirya suka fita rasa inda zasuje yayi shiyasa suka je babies wears din duk da daki guda ne a gidan banda kayan jarirai da gadon su hatta keke dai malik yasiya (lastest faazaaa 😂kenan yah hanif din jewel) kyau tayi masa yanzu din datake tura basket din sai yashiga yafara mata vedio har takara so kusa dashi tasa hannu tacire face mask din fuskarta yayi murmushi yace sannu tagyada mai kyau bottle water dake hannunsa yabude yakamata suka zauna ya bata kadan tasha ta marairaice fuska tace am tired jellybean am hungry ma self jellybean “yayi wani kala fuska yace oh sorry yakai hannunsa kan cikinta kallonsa tayi kafin tayi placing nata very soft and beautiful hannun a nasa yace hey pikins kudaina sakamun pina cola saurin jin yunwa fa gashi kuna gajiyar mun da mata “she can’t hold it but to smile tayi masa flashing wani hadaddan smile tace dan Allah muje gida naci abinci ya gyada kai dasauri shi yatura basket din yakai ya biya aka kai masa har cikin taxi kafin yadawo yakamata suka fice daga wurin suna isa gida a parlor tazauna tacire veil dinta kanta calaba ne kwara four tasa ribbon tayi parking dinsa kasan keya “ shi yamata calaban da kansa irin dai nasu kitson maza “kitchen yashiga dasauri sauri yahada mata oat yakawo mata yakoma yayi slices din apple da grape yakawo mata “cikin nan da ya tsofa duk sai ya mayar da ita wata acici haka cikin dare zata tashe sa wai zata ci abinci dasaurin sa zai fito yakawo mata shiyasa baya yarda ma yazauna gidan babu wani abu dazata ci emergence “sai data cinye komai tass anan parlor ta kwanta sai bacci tsayawa yayi akanta ya kama waist dinsa yana murmushi ya girgiza kai kayan dasuka siyo ya dauka yashige dakin dasu kafin yadawo idan tana bacci baya tashin ta har yasaba ma da daukarta duk kiban datayi ga ciki amma bama yajin nauyin ta don bawai tayi nauyin bane daf yadauki abunsa kaman baby yana kallon da wani kalan smile a fuskanshi irin murmushin nan na shauki kalan murmushi nan na zallan so irin murmushi girmamawa da tausayi “a duk seconds na numfashinsa kara masa son aydarh ake duk wani movements dinsa na rana son take karowa a ransa da ma jikinsa kaman wanda yadauki babyn dabaa so yafarka haka yakeyi kaman wanda yadauki egg haka yakaita bedroom dinsu ya kwantar da ita gently yasa duvet yarufe ta yaja hancinta dakaman an kara masa tsawo da kyau kafin yafita so yake yayi sauri yakarasa aikin dayake a system kafin ta tashi baccin “yana dawowa yaga ana kiransa audio call dayake a parlor yabar wayan yana dubawa yaga ummi ce dasauri yadauka sai dasuka gaisa da damuwa take tambayar aydarh yace tana bacci yace ummi tasauke ajiyan zuciya tace har yanzu Abdool nakudar shiru?malik yayi dan murmushi yace ku kwantar da hankalin ku ummi daga ita har babies din duk suna cikin koshin lafiya ko jiya munje asibiti kuma da kaina na dubata ummi tayi shiru kafin tace Alhamdulilah tau ko kila mai yin nakudar baki dayace shidai malik murmushi kawai yayi duk tadamu ummi wallahi tasake cewa Abdool nidai idan bazaka kawo ta ba koni nazoo ne dan Allah “malik yace hajiya ummiiiii ummi tace Abdool yace ki kwantar da hankalinki babu komai fa in sha Allah kibari tana sauka zaku taho kidaina daga hankalinki in sha Allah zata sauka lafiya ummi tasauke ajiyan zuciya tace tau ubangiji Allah yasa a kula dan Allah malik ka kula karamar yarinya ce babu abunda tasani kasamu doctor ko ma nurse babbar mace haka wacce ta jima a aikin dan Allah ta dinga kula da ita kaga babu wani babba malik yagyada kai yace in sha Allah ummi “ummi tace Allah yayi muku albarka Allah yaraba su lafiya Allah yamuku albarka malik na murmushi yace Ameen maman aydarh nagode sai yanzu ummi tayi murmushi tace kaji dashi aie ja’iri kawai “kashe wayan ummi tayi shi ummi har tausayi take bashi son datake ma aydarh ma baya boyuwa “abba ne yafado masa a rai sam bashi da kara game da aydarh ita kam oum wallahi kaman ba diyar ta ba ko waya takira saidai a gaisa sama sama ko datazo Washington din batawani bari sun had uba kayan datasiyo na babies tunda turkey aiko musu tayi dashi bata zo ba kuma bata bari sun zo ba shikam abba duk karshen wata indai yana landon sai yazo “ girgiza kai yayi ya cigaba da aikinsa. A nigeria kam yau dr hafsa kwana ta biyu gidan ummi miscarriage tayi kuma jini ya balle mata dr faisal din baida family a lagos duk suna kano “gashi wajan aiki shine md na asibitin su asibitin nasu itama aka mata transfer take aiki ga office dinta gana nashi a wurin aiki ma abun yafaru “ daman tunda ta tashi ranar take masa complain din maranta na ciwo cikin daman karami ne two months ko laulayi batayi sai bar shi akan bara ya tsaya daga yin sex dasukeyi maybe hadda shi yake ja mata ciwon maran duba da yanda baiyi kwari ba ahaka ta daure har sukaje wajan aikin daidai zai shiga office dinta ga files din patient ahannunsa yakai tayi signing duk da shine oga amma duk wani abunda zai sa ta dinga wahala shi keyi “daya shigo office din yaga ba kowa kuma shidai bai ganta waje ba “ah ko tana toilet ne aie bai ma karasa tunanin ba yaji wani kara da salati dawani kalan speed yafada toilet din yaganta kwance cikin jini rufe idonsa yayi ya hau salati yakasa yin komai ma ga jini tana fitarwa sosai ganin bai da niyyar kamata duk yarude yasa tafasa kara tace waii yah faisalllllllllll baka gani cikin masifa tayi magana taja sunan shi sai lokacin fa yadauke ta yayi labour room datayi kasa yin komai yay isai dai aka kira wata babbar nurse ita ta taimaka ta gyarata still jini yaki tsayawa sunyi iya kokarin su saidai yarage duk dr faisal yayi wani firi firi dakyar nr yasir yasamu yakai sa gida yayi wanka atare da rabiah sukaje tashiga gidan dr faisal din ta kwaso ma dr hafsa duk abunda zata bukata ga gida ga gida suke cikin doctors housings din “ sune kawai dangin juna da rabiah da dr hafsa din rabiah ce tsaye kan dr hafsa din wanda ita har yanzu amarci suke sha ba ciki da ita da aysha daman da halime da dr hafsa ne masu cikin Allah dana shi ikon kuma ga na hafsa ya zube har dare dr hafsa her condition is critical rabiah ce takira gida ta sanar dasu duk hankalin kowa yatashi inna data dinga kuka wiwi wiwi a cikin daran tad’aga ma abby hankali sai ankai ta lagos taga halin da marainiyar Allah take ciki diyar amana ce yau hajajju har tafi inna kamewa ita ta lallashi innar tadinga bata baki su iya ma dasu hibba duk rabiah ce tafada oum takalli ummi tace yanzu kodai konice naga zan iya samun flight ko zuwa asuba ne sai naje lagos din tunda babu wani babba acan ummi tayi shiru tace wannan shawara ce oum su amma ko bari zaayi muga abunda hali yabada ko zuwa gobe ne in sha Allah idan ba sauki wanda baa fata sai mu tafi baki daya Abby yagyada kai yace wannan gaskiyane oum su mubari zuwa goben in sha Allah yatashi yakoma kusa da inna yazauna yace hakuri zakuyi hajiya in sha Allah zata ji sauki manya likitoci ne acan din damuna nan damuna can duk dayane ko munje babu abunda zamu iya yi kuyi hakuri dan Allah ai ta addua kukan da ifaceifacan bashi da amfani adduar tafi bukata inna tayi shiru tasa gefen mayafinta tana goge hawayenta hajajju na taya ta hajajju takalli oum tace itama tagoge hawayenta tace ki kiramun mijin aida ki sanar dasu halin damuke ciki shima habibu ki kirasa ki fada masa da jafa’in damuka tashi yau wannan masifa dami tayi kama anata murna yarinya tasamu rabo amma matsafan legas sun cinye ciki baba tace uhm-uhm subhanallahi wai ku dan Allah miya har yanzu kaman baku da lissafi watau kenan Allahn daya basu bai karban abunsa sai tsafi kenan anya anya kam hajajju tayi mitsi mitsi da ido tace aaa yaya abunda hwa nasani na fada kaf wurin nan kaf familin nan duk wanda yayi magana baki ga bakinsa basai ni abby yadafe kai yace kunga kunga duk ayi hakuri hajiya wannan ba lokacin kace nace bane lokacin jimami ne hajajju ta tsuke baki takama bakinta tayi shiru tace tau bara muyi shiru kafin a canza manah magana ta kalli inna tayi mata alaman datayi shiru abby yakalli oum yace kinga fatima maganar ki fadawa malik abarshi kar a dagawa ita asiyar hankalin tunda ga halin datake ciki itama ummi tayi saurin gyada kai tace wannan gaskiya ne malam ubangiji Allah yabata lafiya duk suka ce Ameen “acan lagos kuma ba ita ta farka bas ai wurin 1:30am na dare rabiah ce zaune kusa da ita a dayan side din sai dr faisal din dake zaune kusa da kanta rike da hannunta wanda babu cannula yazuba mata idonsa dayayi yaushi don wallahi kuka yayi whatttt yanda yake son hafsa yanda yake valuing likitar shi inaaaa dole yashiga wani hali gashi wallahi dole kaji tausan ta taji wuya “babu yanda nurse yasir baiyi dashi ba yayi hakuri su tafi gida yana bukatar hutu idan yaso yadawo da asuba amma inaa dr faisal kiyawa yayi yace babu inda zaije babu yanda aka iya haka abarsa “fuskanta gefen dayake take kallo ahankali take bude idonta har tabude sa kansa yana ganin haka yayi maza yamike yana murmushi yace sannu hafsa sannu boo ta gyada masa kai bakin ta yayi nauyi “rabiah tace Alhamdulilah sannu auntie ya jikin dr hafsa ta gyada kai rabiah tace Allah yabaki lafiya dr hafsa ta jinjina kai awani kalan hankali da muryanta dayayi kasa da yawa tace yafita?dr faisal yakama hannunta daya yakai lips dinsa bisa yagyada mata kai gently talumshe ido tabude tasake cewa kamani naje bayi dasauri yamike yabi ahankali yazare mata cannula daman jini ne ake kara mata ya kusa karewa ma daukarta yayi bai bari tayi tafiya bai ta dai rabiah daga yar jinya yar kallo tazama shi mata komai yasake shirya ta pad ma tayi kadan sai da aka hadda hada pampers tass ya wanke kayan data bata yadauko ta yadawo yazaunar da itakan gadon ruwan Lipton rabiah tahada mata dakyar take sha kafin aka zuba Pepper meat a bowl mai zafi shima dakyar yasamu tasha yabata magani ta kwanta “kwanan su biyu asibiti oum da ummi suka zo hadda inna ummi tace kwara ta taho da ita idan ta warware sai yazo su taho tare don wallahi tasha wahala “har fadawa tayi bana wasa ba amma da bayan biki first ziyaran dasuka kawo dr hafsa duk tafi su cikan daki tayi wani irin masifan kyau daman abu ga mai kyau “ kwana su daya suka taho da ita ummi c eke kula da ita a kwana biyun nan har taji sauki amma ummi tace sai tayi sati arana kam dr faisal sai yakira sau goma vedio call kam ba magana abun nashi ba sauki ahhh wani lokaci ma bata dauka saboda kunyar ummi “ummi duk nasane dasu haka su baba “inna kasa hakuri tay isai datayi magana da aysha da halime hadda mariam yan makaranta shiryowa sukayi suka zo dubata dasu hibba da junior dinta sai iya hadda dr ibrahim suka dubata duk kwanan su daya suka koma wani irin kula dr hafsa ke samu wajan ummi har tamayarda jikinta ita kanta ji tayi takara wani son ummi din yanda take kula da ita wallahi kaman ita ta haifeta “Halime tayi sa’a babu laulayi babu komai Allah ne yataimake ta ga aure ga ciki ga hidiman school shiyasa ma cikin bai bata wahala “ranar da aka san anada cikin waiiiii aie cikin daran wanda can Washington safiya ce sai data kira aydarh tafada mata wallahi ita aydarh kunya mataji malik na zaune sai data kashe wayar ya kalleta yace kingani bas ai ke sarkin kunya ki dinga wasu boye boye ta tura masa baki cike da tsiwa tace erh din anyi din “ina har dadi ma kake ji kana cemun shy bea malik yace kee wa din ni a ina da dai sturbborn bea ne wannan nasan nafada aikam kaman tana jira tafashe masa da kuka ba hawaye tace ohh nine ma sturbborn bea bayan this sturbborn bead aka hadani dasu har ni kake kira sturbborn bea? Yayi murmushi yace aie rama mun suke tayi masa banza tacigaba da cin fries din gabanta “.Wani kalan ciwo da bayanta yakeyi tun tana daurewa har tafasa kuka bai nan yafita yasiyo mata hot chocolate datace tana so a cafe din kusa dasu “ wani kalan sharp pain wanda bata taba experiencing ba taji for the second time in her life daga ranar daya karbi virgin dinta sai yau take jin wani azaba kuma a bayanta da kuma maranta kan sofa take zaune amma inaa sai da ta lallaba tasamu tasauko kasa kan carpet tahade kanta da sofa ta fashe dawani irin kuka “ciwon karuwa yake ga tana jin cikin kaman yana sauka ma wayyo Allah wani kalan zufa take duk uban sanyi dake akwai a kasar zufa take kaman ana zuba mata ruwan azaba haka take ji yanda tarike rigan dake jikinta kaman zata yaga shi ruwa taji mai gumi yana bi mata kafa tana dubawa taga jini ne zuwa yanzu azaban datake ji yafi gaban tayi kuka ashe kuka ma rahama ne ashe kuka ma sauki ne tagama ba ranta ko ya dawo a yanzu said ai dead body dinta yanda dai take ji a yanzu sake tahowa jinin yayi kaiiiii bata iyawa wani kalan dogon suma tayi aie masifan yayi yawa Allah “ Yasan tashi namata wahala shiyasa ko doorbell din ma bai danna ba yayi using unlocks card yabude yashigo wani hadaddan jacket ne a jikinsa brown malik yasake zama wani kato yasake kyau kana kallonsa kasan akwai kudi da hutu a wurin kyau idan yahadu da naira maza sake hadewa suke bakaman masu kyau da kirar kyau kaman malik shigowa yayi yamaida kofan yarufe ga ledan café a hannunsa yace Assalam alaikum “shiru bata amsa ba yakarasa yaganta kwance kan carpet ga uban jini gata kaman ba rai sakin ledan hannunsa yayi da zuciyarsa tawani buga da uban karfi sai jiri yayi kokarin kwasar shi yaye hulan jacket din yayi daga kansa yayo kanta yazube kan kafarsa the forget who’s he a situation dinnan he is lose and even traumatized daga kansa yayi sama wasu kalan hawaye suka zubo yace yah Allah karka daura mun jarabawar da tafi karfina yah Allah karka daura mun kaddara dakasan ba zan iya dauka ba yah Allah kaji tausayina yah Allah kasani kasan zuciyata kasan wacece ita a wajena yah Allah karka dauki nata ran kabar nawa yah Allah ka datse numfashinmu a lokaci daya kusan this is really sad 🥺kukan namiji babba babu kyau this touch my heart!duk tunaninsa fa mutuwa tayi saboda babu wurin dake motsi a jikinta wani irin dauriya da juriya yaji Allah yadaura masa hannunsa na masifan rawa da jikinsa baki daya yakai daidai hancinta wallahi baya hayacinsa bai masan abunda yake ba shiyasa yakasa fahimta dube dube yafara yi ga hijab dinta nan kan prayer mat din datayi sallarh daga zaune a parlor hijab din yasaka mata yadauke ta daf yafita da ita ranga ranga hannunsa ikon Allah kawai yafitar dashi bakin titin don ko gani da kyau bayayi baya ganin gabansa “tafiya kawai yakeyi “dasauri wani mai taxi ya tsaya ganin shi rike data mai taxi yayi saurin fitowa da kansa ya bude wa malik kofa yashiga rike da ita dakyar ya iya hada sunan asibitin su yafada “har cikin compound din babbar asibitin mai taxi yashiga ana ganin malik ne hatta da security duk sukayu caaaaa rushing aka dinga yi hankalin kowa na asibitin sai daya tashi dakyar doctors mata suka karbeta daga hannunsa kunsan turawa yaki sakinta balle atura ta a gadon dasuka turo sun lura ma he is totally lost bai san abunda yakeyi ba “ labour room suka shiga da ita jinin datake fitarwa is too much “sai lokacin yafara fahimtar abunda ke faru kaman wani zararre haka yafada labour room din sunan kanta bakin rai bakin fama iyakar kokarin su suke kanta “jikinta baya receiving treatment at all tayi kasa dayawa bafa jimawa tayi ba tana labour zuwan lokaci daya yayi mata tayi wani kalan jigata bata da ko karfin daga yatsanta bata dashi balle wani pushing sai yarfe zufa suke su kansu nata labour yabasu mamaki suna cikin haka suka gansa kanta yayu yawani riketa kusan halin turawa doctors din mata suka kama shi kaii yau dai malik yazama kaman dan yaro dakyar suka fitar dashi daga labour room din CEO da kansa yakama shi yakaisa office dinsa malik yayi shiru akasa ma yanzu yahada kansa da gwiwa “acan labour room din babu yanda basuyi ba karshe ma sai jijiga da aydarh tafara “CEO yashiga daya dakin dake office din zai hadawa malik

Chapter 79 of 83