Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
zata dauki abu a dining idonta yakai kan wayan karasawa tayi ahankali tadauki wayan tazauna gently ta amsa kiran “aysha tace Assalam alaikum auntie aydarh tace wa’alaiki salam addarh ina wuni ya ummi?aysha tace Alhamdulilah kafin tace wai naji yayah yace sai suna zakije nayi tunanin tun gobe fa zamu tafi atare ‘aydarh tayi shiru muryanta very slow don wallahi shirin fashewa da kuka take tace bansan haka yafada ba aysha tace tau wallahi haka yace yanzu dayaxo gidan nan na tambayesa a gaban kowa “aydarh tagyada kai kaman tana gaban aysha sai ga hawaye suna saukowa aysha tace hello hello jin aydarh tayi shiru tace auntie are you with me?aydarh tace uhm “aysha tace billahi karki yarda idan yadawo ki tayar da burauba don’t allow him to rest lallai shima yayan nan yaso kansa dayawa salon ki yarda wallahi ‘aydarh tafashe da kuka tace nidai addarh dan Allah ko zakiyi masa magana dakanki Allah fada zaimun kinsa halin sa fa aysha tace ya isa daina masa kuka haba bawani lafiya gareki ba kidaina kuka kawai dai kin san yarda zakiyi yabarki ko kuma kiyi reporting dinsa ma ummi Allah aydarh tayi shiru kafin tagirgiza kai tace no zai ga nakai karansa zanyi hakurin kawaisai lokacin dayace sai naje din aysha duk taji babu dadi wani lokaci wallahi yayah yafiye son kanshi kuka fa take itakuma yal banza auntie aydarh sarkin biyayya sai wani tolerating shits dinsa take “ da itace take da miji daya mutu kanta har haka wallahi yanda tajika haka zaa sha chap don dai tana yarinya mane aysha tace tau sai anjima dakyar dai aydarh tadaure tace agaishe da ummi dawani sabon kuka dataji yazo mata bata san miyasa ba yanzu abu kadan ke bata mata rai taji kaman zata kama da wuta kuma faa wallahi taso taje tun yanzu amma yace bazaa je ba hmm! Horn yayi security gidan yabude masa gate barka dazuwa yayi masa malik yafito yabashi hannu suka gaisa yana ma yaransa biyu mace da namiji wasa dake nan zauna bisa bench tare dashi da alaman matar na cikin BQ din security sai washe baki yake wallahi Alhaji is very kind kudi yafito dashi 500h kwara goma 5k kenan yaba yaran yace su siya sweet yaran nada tarbiyya hannu biyu babban dashi ke namiji yasa yakarba yace mungode dadyy malik yamusu murmushi yawuce door bell din yataba shiru yaji yasan ba bacci take ba tau ko tana sama ne?sake dannawa yayi for the third time still baa bude ba “dan ji yayi yadamu kotana bayi ne “kasa hakuri yayi kawai yashiga kiranta tana gani har yakusa katsewa sam kuma wallahi bataji karan door bell din ba “ saida yasake kiran kafin tadauka har wani sauke ajiyan zuciya yayi dayaji tadauka shiru tayi masa daman yasan bazata yi magana ba ya girgiza kai yace nadawo ranki ya dade batace komai ba yayi murmushi yakatse kiran “hijab dinta ta warware tasaka saman vest da short din dake jikinta “she looks very matured and damn cute barakallah “ wayanta tadauka tasaka kafanta cikin black slippers dake nan bakin parlor nashi ne ma slippers din downstairs din tasauka takarasa wajan door din tabude masa tanayin kasa da kai kallonta yayi for few seconds kafin tabashi hanya yashigo tayi gaba yarufe kofan yabita baya ko sannu da zuwan babu yau duk sai yaji baiji dadi ba ganin kaman she is hurt badai tun akan maganar rashin zuwa kano bane yanzu basai suna ba ahh ‘kitchen tashige yabita da kallo “kaman zai bita sai kuma yawuce daki ledan allura ya ajiye a sofa yayi tagumi yayi shiru kafin yacire links dinsa yazare rigan yabar dogon wando dawani very clean singlet dake Jinsa kaman sabo wallahi toilet yashiga sharp sharp yayi wanka yafito Vaseline dinsa yashafa yasaka perfume yayi combing hair dinsa “wallahi malik ya hadu irin hot guys dinnan ne oh wow! White pajamas yasaka yadauki ledan maganin da system dinsa a hannu da wayoyin sa yafito bata parlor yawuce kitchen din nan ma bata nan idonsa yasauka kan mug din coffee data ajiye sai cup daya na p cake ajiye kayan hannunsa yayi kan dining table din kafin yaja kujera yanzu yafara shan coffee amma kaf hankalinsa na kan aydarh “ bai cinye perfect cake din ba yamike yakai mug din da cup din p cake din kitchen din murmushi yayi yarinya nada balain tsafta komai na kitchen din tass tass kitchen din yahadu rigima tasaka mashi dayace asamu maid ko dayane gyaran gidan zaiyi mata yawa tace saidai matan security ta dinga gyara downstairs din ita dashi kuma su gyara sama “wanke mug din yayi ya ajiye kafin ya goge hannunsa da towel yafito yadauki ledan da system da wayar yanufi dakinta turawa yayi yaji shiru a rufe yayi knocking har takashe haske Still jikinta dark blue jalbab ce tayi mata kyau sosai wallahi “dan bude idon tayi jin yana knocking tayi lamo tana sauraron sa “ yasake knocking ahankali ta tashi tabude masa tajuyo takoma kan gadon zata sake kwantawa yace cuddle bug bata kwanta ba kuma bata jiyo ba yarufe kofan yana kunna karamin haske duk da babu haske Sosai night shift ne amma komai tarr kake gani karasowa yayi ajiye kayan hannunsa yazauna kusa da ita baice komai ba itama batayi magana ba yajuya yana Fido alluranta daya siyo yafara hadawa tagefen ido take satan kallonsa gabanta nafaduwa bata son ma yasamu fuska ko dan ta alluran nan suyi magana dashi kawai ta daure yagama yace kwanta batace komai ba ta kwanta tana lumshe idonta tayi hugging pillow sosai kirjinta na over racing duk da baida zafin allura amma tsoron allura take wallahi bismillah yayi yamata yazare yashafa wajan da cotton kafin yatashi yakai waste bin baice mata komai ba yabude fridge dake nan yadauki bottle water mara sanyi yazo yafito da drugs din yaballa yaba mika mata dan jim tayi kafin tabude baki yasaka mata ta yamutsa fuska yace sorry ita dai tayi masa shiru “hannun yasa yadafa shoulder dinta yace mamana tayi shiru yace cuddle bug tayi shiru yace wife muryanta can kasa very slow yana shaking zata fasa masa kuka kenan tace n ..na’am ya runtse idonsa yace minene mi akayi miki nine? Mamana fada naji kiyi hakuri dan girman Allah karkiyi wannan kukan my heart will scatter into pieces idan kika bari this tears show kinji mar’atusalliha?shiru tayi batayi masa kukan bay ace kinga fada mun naji mamana minene ‘aikam kasa daurewa tayi tasaka masa kuka yadafe kansa yazuba mata ido yana kallonta ko kiftawa babu ganin kallonta ma ya tsaya yi tace zan kira abby sai nafada masa kace bazanje can kano ba malik dai still kallonta yake her childish the way she talks the way she behaves the way she talks wayyo Allah kai kaman ya lasheta ah’ah kaman yahade ta dai yana son cuddle bug dinsa aradu “ jikinsa yajawota ‘tadinga kokarin kwacewa don bata son ma ta saurare shi bakaramin tasiri maganar aysha yayi akanta ba watau ita taxama full housewife kenan yake nufi shknn ita a wajanshi zata kare kenan shine auran shine son kenan ‘ tanajin dadin haka buh this time around aie abu mai muhimmanci ne kuma duk zaa tafi shi yahana Ibrahim fa he is his irreplaceable friend fa baki daya duniya shine zaiyi haka “shidai sake sakata yayi ajiki yana shafa bayanta “ samu yayi tayi shiru yace yanzu yakike son ayi hajiya mamana? Aydarh tace Kawai so nake nasan miye ni awurinka yayah! Malik dai yayi shiru ganin kaman gaskia akwai wanda yafada mata wani abu bayan tafiyar sa “ahh miye duk tarude masa har haka still a jikinsa yasaka ta yana patting bayanta yace kina jina mamana dakyar ta gyada masa kai yace ya isa haka bawani abu nake nufi fa I agreed with your suggestions cuddle bug nidai bana son kawai muna yin nisa da juna mamana ina miki son dabana ma kaina ina maki son da bayan ummi da abby babu wanda nake ma irin wannan son my heart always beats for your love ASSEIYERH don fita yazama dole amma wallahi ko na one min bana son mu rabu da juna jin da irin tone din dayake magana taji zuciyanta yayi wani kalan rauni yayi wani kalan tsinkewa gently tadago da kanta daga kan board chest dinsa kallonsa tayi shima ita yake kallo da idonsa dayayi kaman zayayi kuka hannu tasa takamo hannunsa ta daura kan lap dinta itama ta daura nata hannun akan nasa tayi kasa da murya tace kafahimce ni sir bawai ina nufi wani abu bako kana takurana or something like that kawai dai naga Dr ibraheem is the one of your favorite person shine kawai irreplaceable friend of yours bana son ka kasa hakura naje shi kuma bazaiji dadi ba dashi da matanshi and all his family ma are always there for ni dakai “munje kano without knowing where to heads to!munje can without knowing anyone “ buh sun zaman manah gata dakuma families lokacin damuke in needs of it “yayah for the sake of that please and please allow me dan Allah kabari naje ko tare dasu addarh and idan kuma kaga yayi sauri sai muje atare ran daran suna tafada cikin lallashi da girmamawa “shiru malik yayi amma ko na one second bai dauke idonsa daga kallonta ba kallonta yake as if yau ne yafara saninta ko yau yafara ganinta kallo yake mata irin kallon na mutu kanki kallon so tausayi dakuma tsananin girmawawa tsananin girmanta dayake gani Allahu! Ganin irin kallon dayake mata yasata yin wani kalan murmushi tabude masa hannunta kaman wanda yake jiranta dasauri yashige jikinta yana wani sauki ajiyan zuciya kaman wanda yayi wasan gudu “tanajin yanda ya cukuikuye ta “yanda heart dinsa ke over racing har mamaki yake bata wannan wani kalan so ne yake mata to wai shi ya ma yake ji akanta idan har wannan yanayin datake ji kansa nasa yafi nata tana tausan shi in sha Allah she promised to be the best for him “ yace you are running out of temperature girl jikinki akwai zafi sosai wait bara na goge miki jikinki “tagirgiza kai dasauri tace ah’ah am okay sir alluran da drugs din ya isa zuwa anjima zaya daina in sha Allah yayi shiru yace okay mu kwanta dare yayi tagyada kai yace tsaya wani kind of perfume ne wannan?tawara masa ido tace what yace kamshinsa nasani jin my wife is different!tace oh no tafada tana fashewa dawani dariya tasa hannu tarufe fuskanta tace you are funny yayah yace Allah wallahi ta ce ohh ashe to sirri ne “ yace nayi shiru tunda bazaa fada ba tace hmm yace hmm tace nidai ka daina yace in sha Allah girl “ tazame tana kwantawa tabude duvet din yadinga kallonta ko kiftawa babu yace tau this jalbab fa?tace sanyi nakeji yayi murmushi yace tell the truth hajiya mamana babu wani sanyi kawai dai kawai dai ta tura mai baki tace nidai bafa komai Allah yace oya remove kwalla yakawo idonta “kaman zata fashe dakuka “ tacire hannun jalbab din tasa hannun tana kwance daurin jalbab din tacireshi tass “ yakarba da kansa yawurga kan carpet gabanta dai sai faduwa yake tasan what next wallahi ‘Shiru shiru bai tabata ba ahankali tace Alhamdulilah yayi bacci duk abun nan malik lamo yayi jira yake yafara jin saukan numfashinta alaman baccin yayi nisa “ shiru bai ji ba kuma bazai iya cigaba da jira ba ahankali yadago karaf suka hada ido wallahisai dariya ma yaba kanshi itama mamaki da dariya abun yabata “ fuskan su yahada wuri daya yahade bakinsu yafara mata wani passionately french kiss wayyooooooooooo hmmmmm yace da karfi ita dai tayi shiru yafara abunda yayi niyya. Wajan 10:am flight dinsu zaya tashi da asuba yayi kokarin mata booking flight atare dasu inna zata wuce “murna kam don ma karta nuna yasa ta daure “ shi da kanshi yahada mata box duk wani abunda zata yi using tanuna masa yadaukan mata da kanshi yau yayi preparing breakfast sai wani lallabata yake kaman wata princess “tana tamasa shagwaba shikam sai rawan kafa yake shi mai mata “ drugs dinta yasaka mata awani kit yazuba a box din “ lokacin data fito wanka bai dakin tasan yana shigowa sai ya murkusheta a wurin shiyasa dasauri dasauri tazauna kan stool tafara shafa cream dinta tana gamawa kajal tasaka sai lips balm pink kadan tasaka kafin tasaka perfume na jiki “closet ta shiga cikin akwatin lefenta tafito dawani luxury dubai abaya silver kaman ash sai lace design din jiki black tagyara gashinta yayi kyau kallon veil din rigan tayi taga kaman yayi karami sake bude wani wardrobe tayi tafito da sabon Jersey veil dal tabude sa daga lader tamatsa gaban mirrior tayi rolling tabarakallah masha Allah “tayi kyau black sweater tadaura sabone wanda kala daya ne da ita dashi sai tafito asalin balarabiyinta daidai yana shigowa yatsaya bakin kofa yayi folding hannunsa a chest yana ta kallonta lura tayi dashi tayi murmushi tana girgiza kai ta ajiye kwalban perfume din dake hannunta “ a mirror takaraso kusa dashi ta tsaya suna facing juna tayi kasa dakanta takama hannunsa tabude tashiga jikinsa hannunsa yasa both two din yazagaye waist dinta ahankali tace minene baban twins yana balain son wannan suna ‘yayi murmushi yace I will miss you tace I will missed you more darling yace kinsan ina sonki?tagyada mai kai tace nasani sosai ma yace tau take care of yourself and my twins tace I will in sha Allah yayana kai ma take care of yourself for me yace banda zama da yunwa banda rashin shan magani please dourarh tace I promised yace yanzu kina ji muje kiyi breakfast sai nayi dropping dinki airport din already suna can tagyada mai kaii “ hannunta yakama bayan ya tsaya tasaka wasu ubansu half cover hills wayyoni!! Black ne sai stone din sama kaman butterflies kanana kanana silver da mini handbag dinsa wanda atare suke kallon takalmin yayi tasan magana zayayi tawani hade rai yana kallon yanda tayi yajuya yayi murmushi box dinta yadauka tadauki wayanta suka fita sai dayasa taci Abincin sosai yayi mata transfer 1m yace tabawa hibbah shi yabude mata front sit din tashiga kafin ya zagaya shima yashiga yaja motar suka hau hanya a wani super market suka tsaya yasiyan mata fries sai few chocolate don baya son tana sha zagii kafin yayi hanyar airport din “Hajjaju ta kalli inna tace mudai daman bamu hada tafiya da matar mutumin can ba wallahi yanzu dai gashi kinga muna ji muna gani jirgi zai tafi kano bamu wannan abu dami yayi kama aysha tace ko fa lokacin bai karasa bai dan kukayi hakuri yanzu dai sun iso inna tace tau tunda mun zama yan iska duk anshiga jirgi mukuma gamu nan zaune kaman sayinbal shknn aie ko rufe baki basuyi ba saiga malik yaturo box din aydarh da package lader tana fries da chocolate itakuma daga wayanta sai hand bag dinta ahannunta sunyi kyau sosai atare gaishe dasu hajjaju sukayi inna tace wallahi Audu yanzu nagama cewa kodai baa gaya muku goma ne tashin jirgin ba ‘Karkuje ku makara don ma Allah yasa jirgin ba daya bane “malik yace ku tafi lokacin yayi “hajjaju tamike followed by inna sukayi gaba Aysha ma bayansu tabi aka bar daga malik sai aydarh yadinga kallonta itama shi ta kalla kafin tayi saurin yin kasa da kai tana wasa da yatsun hannunta kafin ahankali tace kallon fa yashe ki kula ta gyada masa kai yace bani hand bag dinki nagani batace masa komai ba tamika masa sabbin 1k 1k yake yafito dasu bundle 3 uku yasaka mata ta dinga kallonsa kafin tace I have enough money with me yallabai da baka saka bay ace nasani aie ki siya abunda kike so tace thank you sir Allah yakara girma yace Ameen tace sai ka iso “ yace in sha Allah waving hannun yayi mata itama tayi masa kafin tabi bayan su inna bai bar airport din ba har sai da flight dinsu yatashi wani ajiyan zuciya yasauke kafin yakoma yanufi wajan motarsa “ Yana cikin driving ibrahim yakira sa malik yace ko fa baka kirani ba da zankira ka dr ibrahim yace kaiii habaa miya faru ne? Malik yace sun taho tare da ita dr ibrahim yayi wani dariyan iskanci yace shine your voice turns like an orphan voice bawan Allah ai databari sai ran daran suna malik yace hmm nidai suna hanya dr ibrahim yayi murmushi yace tau ubangiji yakawo su lafiya malik yace Ameen kafin yace akwai wani abu naga ka kirani dr ibrahim yace no I called you just to say hi malik yace ohk bye ibrahim yace bye dan babyn aydarh “ malik yace bastard ‘ shidai Ibrahim dariya Kawai yayi kafin yayi ending call din “ ko a flight har sukayi landing kano bacci take sau daya ta farka shima fries kawai tac isai ruwa da aysha ta mika mata dr ibrahim dakanshi yadauko su daga airport already su hibba sun koma gida so gida yanufa dasu aydarh duk tayi wani kala da alaman cikin nata sam ba mai son wahala bane “ baiwar Allah hibba naganinta tabata wani irin hug ko tunawa data wani haihu batayi aysha ma haka duk aka dinga gaisawa ga hajjaju da inna masu da “ barakallah yaron yafi ma kyau a fili mai kyau dashi sak babansa “ dr ibrahim bayan ya ajiye su komawa yayi asibiti ,dr hafsa tayi shiru tana kallon aydarh ganin tayi lamo a kujera daga ita sai ita kawai a parlor part din inna wanda dr hafsa kawai ke zama “ dr hafsa tace sannu aydarh ‘aydarh tayi Dan murmushi dr hafsat ace kinga tashi kije daki sai kiyi wanka kiyi sallarh nasan bazaki iya cin Abincin yanzu ba ko da ruwan tea ne sai ki sha kunyi waya kau da yallabai?aydarh girgiza kai dr hafsa tace muje kiyi wanka tau sukayi aydarh nagaba hafsa na baya har bedroom din already daman anka kawo box dinta aysha kam na wajan rabiah. Malik yace kince Abinci tagyada masa kai yace kinfada fa tace lahh yayah ni har kunyan fita nake cikin gidan sai dunga cewa wai cikin yashiga boobs da hips fa malik yace ki dinga saka hijab bana son wannan sa idon haka aydarh tagyada masa kai tace gobe zaku zo bayace yeah tace dasu oum zaku taho?yace no daga oum sai ummi da baba zasu taho n isai flight din dare tace Allah yakaimu lapia yace Ameen Ameen “dr hafsa ta turo kofan tashigo tace kungama vedio call din kenan? Aydarh tace erh tace tau maganin fa aydarh ta langwabar da kai tace auntie zan sha fa dr hafsa tace sai yaushe zaki sha idan bazaki sha yanzu ba? Aydarh tace ah’ah auntie aie daman yanzu din nake maganar nasha dr hafsa oya tashi ki sha yanzu kullun dakika zo sai naji miki warning kan rashin shan maganin nan aydarh dai batace komai ta tashi tana daukan bottle water maganin tasha dakyar kafin tamike tace bara tayi sallama dasu hibba dawuri zata kwanta fever take ji fita tayi daga dakin dr hafsa ta dauki wayanta don waya zasuyi da faisal ‘ahanya suka hadu da rabiah tayi murmushi tace sannu auntie ai nayi tunanin har kin kwanta aydarh tayi dan murmushi tace ah’ah yanzu zan kwanta rabiah tace wajan auntie hibba zaki shiga aydarh tagyada kai rabiah tace aikam yan adamawa sun iso har kwa gaisa aydarh tajinjina mata kai juyawa tayi tashiga part din itakuma rabiah tabi nasu hanya “ sai suka gaisa kam dasu kwata kwata su biyar ne suka zo kafin tashiga dakin hibba daga ita sai baby ga uban dinki kala kala na sunan da aka kawo mata hibba nagani aydarh tace wallahi nayi tunanin kin kwanta fa saboda nasan gobe yallabai zai iso aydarh tayi kasa dakai tace kai na n eke dan ciwo nazauna a daki hibba tace subhanallah kin sha magani ba aydarh tace erh nasha takarasa kusa hibba tasa hannu hibba tamiko mata babyn bawani sosai ta iya daukar shi amma tana gwadawa har dariya sukeyi mata gani take bazata iya kalan na auntie hibba ba tadinga ba yaro nono agaban kowa ita gani take ko gaban malik bazata iya feeding ba balle kowa da kowa ma hibba tamike tace bara kiga tunda yayi bacci rike sa na gwada dinkin nan duk nazama wata kala kiji fa cikina yanda yayi aydarh tace anyi measuring dinki kafin ayi right? Hibba tace anyi manah amma wannan tumbin ji yanda yayi aydarh tace zaya koma aie in sha Allah hibba tace tau Allah dai yasa “ aydarh tace Ameen gwada kayan tashiga closet tayi a mamakin ta kam sunyi mata daidai babu wani abu dasuka mata kayan sun mata kyau sosai laces ne biyu sai atampha sequence mai kyau black and peach ta dinga fitowa aydarh na murmushi tace oh wow yummy mommy Allahumma bareek kinyi kyau sosai inyee hibba tayi dariya tace Allah yasa shima dr yafadi haka don dariya yake mun wai na tsufa shikam har yanzu yarone ina da mutumin nan bai kamani yamun ciki ba aie da ban tsufa ba “ aydarh tayi dariya tace bara naje na kwanta auntie sai dasafe hibba tace tau Allah yabamu alkhairi Hibba ta karbi babyn aydarh tafita daga dakin “ kusan lokaci daya su oum suka iso airport tareda su rufaidarh duk dr Ibrahim ne yadauko su daga airport su oum nada 30mins a gidan sai ga su rufaidarh da dr usama dawani kalan speed aydarh da oum suka tasu sukayi hugging juna da rufaidarh their looks more than happy masha Allah aka dinga ma su sannu da zuwa iya tarasa inda zata saka kanta tsaban murna sai dadi kowa ke ji ko hutawa baiyi ba halime takirasa tace suna airport bai ma fadawa kowa ba yatafi suma tadauko su dasuka shigo wallahi ita ummi mamaki ma suka bata ahh watau daman zasu zo kenan ?basu fada ba halime tayi hugging hibba tace congratulations big sis Allah yaraya manah shi oum tace girls ashe zaku zo? Maryam tayi murmushi tace ehh oum daman cewa nayi suprising dinku zamuyi “ummi tace aie sai surprise din tau sannunku wallahi duk yaran sai wani ji suke da rufaidarh da aydarh kaman su kadaine a wurin yanzu ma aydarh kanta a shoulder ummi duk ana parlor anata fira hibba kuma nacan dayan part din ana musu lalle da halime aydarh data kira malik tana tambayansa ko zaayi mata baki a bayan hannu tunda still red dinsu ita da oum da rufaidarh har yanzu yace kar ta Sake tayi batada lafiya ta hakura kawai suje salon tace Alright your majesty “ oum da rufaidarh daki daya aka ware musu ummi kuma a dakin iya tasauka halime da maryam “ kuma a dayan dakin dake cikin part din su dr hafsa suka sauka “dr usama babu yanda baiyi ba rufaidarh suje can gidansa na nan kano tasa masa rigima ala dole tare da yan uwanta zata zauna “ babu yanda ya iya yayi tafiyansa “ oum tadinga kallon rufaidarh kafin tace Allah uktie rufaidarh tace hmm nidai wallahi uktie ban sani ba shima yafadi hakan amma one month kaman dai ana jira oum tace ah lallai shi ala babu ruwanshi aie idan hakan yafaru babu wanda zai kaini farin ciki rufaidarh tayi kasa da kai tace hmm Allah ya amince su oum shagali “ oum tace Allah dai yaraba lafiya amma tabbas tabbas ciki neke gareki mrs usama gobe kiyi using strip ki auna mu gani in sha Allah cikin ne ma rufaidarh tace Allah yakaimu lafiya sai asiyo din “oum tace Ameen kinga bara naje parlor muyi waya da baban baby “ rufaidarh tace hahaha tau shknnnn “ Sai 11 pm yanadare yashigo gare a hotel yasauka shida dr ibrahim saboda duk gidan matane “malik yace wallahi fa naso naga matana a darannan dr ibrahim yace ahh sai kayi hakuri gobe in sha Allah dasafe zamu shiga wajan ten ma malik yace tau mudai gobe zamu koma dr ibrahim yace ohh really sai ku tafi

Chapter 73 of 83