Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
atare suka jera masha Allah duk da jallabiya ne kawai jikinsa amma sai ka dauka shima shiryawa yayi fita zasuyi “he forgets when last yaga Ramlah sai yau kallonsu take kaman zata cinye su malik ya dauke ita kuma aydarh tayi kaman bata ganta ba “suna fita sai ga dr hafsa ta fito malik yace anyi adaidai kenan gaisawa sukayi kafin dr hafsa ta kalli aydarh tace barakallah matar yallabai aydarh tayi murmushi malik ma haka kafin yasaka hannu aljihu yafiddo 10 thousand yamika wa dr hafsa yace ga dubu goma nan idan basuyi ba you should call me sai ko tura muku nayi “dr hafsa tace ahhh yallabai Wallahi yayi har yama wuce aie Allah yasaka da alkhairi malik yace Ameen “keke suka shiga aydarh tayi masa waving hannu shima yadaga mata yace take care love ta gyada masa kai har sai dasuka kusa fita layin kafin yajuya yashiga cikin gida “yau ma kaman ranar matar kaman zata goya su don murna sai taga yau aydarh ta fi rikita ta da haduwa kyau gayu aji “see shape dan Allah kaji kyau malan gawani kamshin kama rasa daga wani duniyar aka aiko sa jikin yarinyar nan babu bata lokacin a fara warware long hair din masha Allah ahankali tace auntie ayi mun wash kafin ayi kitson kawar dr hafsa din tace tau badamuwa ,said aka fara mata wash masha Allah wannan gashin kaman dai sake fitowa yayi ko ?aydarh tayi murmushi dr hafsa tace daman haka yake kin hadu dashi ne shiyasa “zubby tace tau bara a fara daura lallan kafin time din gashin yazama set sai a fara kitson “dr hafsa tace yauwa, aydarh tace ta kalli dr hafsa ahankali tace auntie yace kada ayi black red only,dr hafsa tace ohk tau shknn Jan lalle akafara suna yi suna fira duk da ita dai aydarh sauraron su kawai take duk kuma labarin rashin aure suke “dr hafsa tace ni fa Wallahi kawata baya damuna shi fa aure lokacin ne zubby tace duk da ahaka fa 30something it’s not a joke fa kawata ko ba komai kowa nason yayi auran nan dr hafsa tace haka ne Allah yakawo nagari tace Ameen kusan 1hr ya dauka aka gama zana mata yayi kyau masha Allah bana wasa ba “lokacin gashin ya bushe aka shafa mai “Aydarh tace auntie bazaiyi zafi bako?zubby tayi murmushi ta gyadawa aydarh kai tace in sha Allah “ba zafi ma “Aydarh tace to “kitson aka fara yah rabbil alameen wani irin kanana ne zubbyn ke mata style din shuku mai azaban kyau fatan kan fara tass ga shi hair din very black yah rahaman dr hafsa tace tabarakallah yau yallabai bazai gane wife dinsa ba ina kina kina kitson aydarh tace auntie zafi yake muni dan nayi Allah dr hafsa tace ehhh ai daurewa zakiyi tunda mai gidanki naso aie “ zubby tace eh manah daurewa zakiyi ki dinga yi ni fa everything for my husband duk wahalan dazai bani dr hafsat ace watau biyayya zata kasheki kenan (damsel biyayya zata kasheta 😂🤭)zubby tace Wallahi kam biyayya zata kasheni “Aydarh dai murmushi kawai tayi batace komai ba sun kai 3hrs ana zuba kitson nan fadan ma kalan kyaun dayayi is something different yahadu har yagaji tabarakallah “ dr hafsa sai yaba kitson take bayan angama kafin aka cire lallan “shima yayi ja sosai sai kamshi yake lallan “har yama gaji da haduwa da kyau aydarh dai tasha zama yau har tagaji salla sukayi zubby tace bara nayi manah order abinci dr hafsa ta girgiza kai tace nidai zanyi takeaway a hanya clinic zanje yanzu dr ibrahim bai fiye zama ba saboda gini da akayi busy yake ita kuma nasan mai gidan I will preferred something for her zubby tace tau badamuwa dr hafsa tafiddo kaf kudin da malik yabata tace gashi “zubby tace noo yau anyi sa free dr hafsa tace Wallahi kawata aaaa shi kansa bazai ji dadi ba yafi so ace kin karba “basu suka fita bas ai wajan 3:30 saboda da kyar suka samu zubby ta karbi kudin har a keke dr hafsa nata faman yaba kyaun da lallan da kitson sukayi “sai dasuka kai aydarh har kofan gida kafin mai keke ya wuce da dr hafsa clinic. Tana shiga gidan sukayi clashing da Ramlah saukan da kanta kasa kawai tayi ta cigaba da tafiya Ramlah dawani irin gudu tazo tasha gabanta aydarh ta dakata kafin ta dago tana mata wani irin wawan kallo sai tadauke kai zata wuce Ramlah tasaka hannu ta fizgo aydarh har sai da veil dinta ya zame aydarh da ranta yayi masifan baci ganin yanda Ramlah tasa hannu a jikinta “still bata iya jin zata bude baki tayi ma wannan kazamiyar magana “Ramlah ta washe dawani banzar dariya irin full karuwan nan tace yau gaki gani ke daya “batare da ogan naki ba wanda kike wa mutane iskanci da dagin kai saboda shi” kin dauka kyau gayu aji ko surar jiki ko kuma kyaun fatar da duk ke gareki shi zai saka wata takasa shiga rayuwar mijin naki? Tau Wallahi ganin dama ke bamu yi ba wawiya shashasha “yau zanyi maki bugun dazai kasa gane kamanin ki sai na lalata wannan tsadadiyar abayar jikin naki sai na lalata wannan cikaken kyau da fuskar ki dashi “Aydarh dake mata wani irin wulakantacan kallo from head to toe “ganin bazata iya cigaba da yin shiru ba yasata cewa “as a married women I will never fight with a prostitute like you very low level lady like you ,you are nothing but a trash just allow me to past before I show you bake kawai ne mad ba “Ramlah tayi wata dariya tace oh haba wannan turanci naki ai ko daga British Columbia sai haka “ Aydarh tayi gaba Ramlah ta dinga binta “ har bakin kofan part dinsu kafin ta fizgo aydarh har sai da buga kanta da bangon wurin tabata wani irin lafiyayan mari har sai da jini ya fito kadan ta gefen cute lips dinta nakasa “malik dake parlor yagama girki da duk wani gyaran gida duk da sunyi dasafe sai daya sake gyarawa yanzu after he finished cooking,wanka yafito ya shirya lokacin sallarh la”asar ne daidai ya buda kofan zai fito Ramlah tasake daga hannu zata sake wankawa aydarh second slap “ai billahi ji yayi duniyan nayi masa upset down jiyayi ana hajijiya ana juyasa whatttttt?matarsa ta rike haka zata mara his ASSEIYARH his cuddle bug his everything “dawani irin bala’In speed kaman wani asad (lion)kamar wani wanda zai tashi sama fuskarshi kaman hadari “yasa hannu ya fizgo aydarh da ganinsa yasata fashewa dawani irin dan mahaukacin kuka “malik kam jin kukan aydarh yasa jin zuciyarsa kaman tana barazanar fitowa kaman tana barazanar fashewa “ wani irin wawan fizgar Ramlah yayi ya wurgo ta kasa kafin ya kwance belt din jikinsa ya dinga jibgarka ta kaman jakka ya dinga sa kafa yana harbata billahi yanda yake bugun Ramlah kaman irin yan sanda na bugun rikaken criminal din nan “yah rabbil alameen yanda yake bugun Ramlah kaman daga sama aka aiko sa yin hakan kaman aikin daya zo yi duniyar nan kenan “sai da aydarh taga yana neman halaka Ramlah domin yayi loosing temper ta lura bai san ma abunda yakeyi ba “gashi Ramlah ma har ta suma ma,domin tun tana ihu har ta sume “gidan babu kowa sai Ramlah daman sun fita,barka sai lokacin su maman Ramlah suka shigo gidan suka tarar da abunda ke faruwa wani irin kara uwar Ramlah tafasa,kaman mahaukaciya ta rugu tayo kansu tana jijiga Ramlah ‘aydarh da wani irin tsorata dashi ahankali tasa hannu tajasa suka shiga daki “idonsa kaman zaiyi aman wuta yajawo ta jikinsa yabada wani warm hug “kaman zai hadiye ta cikin jikinsa ahankali yasa hannu yadinga shafa bayanta kafin muryanshi na rawa “yace am sorry mamanarh kiyi hakuri it’s my fault kiyi hakuri dan Allah can’t protect you am very sorry yanda yake ta zuba mata words din he his sorry kaman ya haukaci ahankali ya zare daga jikinsa ta rike hannunsa kafin tace it’s not your fault nayi hakuri amma dukan dakayi mata yayi yawa sir “ajiyan zuciya ya sauke yace yayi yawa?yawa I wished I kill her!!dasauri aydarh tasa hannu tana rufe masa baki ta girgiza kai tace it’s very bad for you to beat a lady ba a dukan mata malik yazare hannuta daga bakinsa yace ita kuma ta dage ki?aydarh tayi shiru kafin ta kwantar da kanta a chest dinsa tana sauraron yanda zuciyansa ke bugawa kusan 5mins malik yaji kafansa har tayi masa wani nauyi ahankali yacireta a jikinsa “kafin yasa hannu yakamata suka shiga bedroom ruwa yahada mata a bucket kafin yafito da very clean towel ya dawo bedroom din tana zaune kan katifa yasa yatsan sa yana shafa inda bakinta yadan fashe kadan ga alaman jini a wurin kasancewan ta fara yasa wurin ya nuna girgiza kai yayi kafin ya mika mata towel din yace refresh and pray kinji ta gyada masa kai “yace ki shiga nima bara nayi sallarh yana tunanin a rayuwansa bai taba missing profer time din sallah ba sai yau kabbara salla yayi har yagama Still yakasa tashi daga kan prayer mat din kansa nayi masa wani irin azaban ciwo “hannu Ramlah daya gani fuskanta yanasa jin dana sanin Ramlah a rayuwarsa whattttt bazai kyale yarinya ba billahi sai tayi dana sanin maran masa mata datayi,aydarh ta fito daga ita sai white towel din sai kamshin shower gel take ga kamshin lallan data ke tashi kadan kadan “tunda tafito yake bin white long legs dinta da kallo da very creamy yah rabbil alameen cinyanta ya hadu yashafa kansa yakasa dauke ido daga kanta, kasa tayi da kanta ahankali kafin ta wuce wurin wardrobe ta bude tafito da white plain gown maran nauyi ta ciro bra da pant ta juya ta koma toilet sakawa tayi kafin ta dauro alwalla tafito shidai sai kallonta yake tasake bude wardrobe din tafito da hijab ta fesa perfume ‘kafin tazo gefen sa ta kabbara salla kan katifan yakoma ya zauna sai bin kafan ta da kallo yake lallan kaman an daura ba zanawa akayi ba saboda tsaban kyaun dayayi she is real definition of fine “komai nata mai kyau ne lallan yahau kafan ya zauna daram ya rabbi wai Allah “sallan takarasa kafin ta juyo ta kallesa ahankali tace ina wuni?gyada mata kai kawai yayi kafin yasa hannu yajawo ta ya daura ta bisa laps dinsa yacire abayan jikinta ya rike hannunta yana kallon lallan kafin yasa baki yayi kissing both hands din yace yayi kyau kaman mai shi masha Allah tayi murmushi tana dago kafan shima yasaka hannu yakarba yana shafawa kafin yayi kasa dakai zaiyi kissing kafa tace nooo sirrrrrr kafane fa malik yace what ever ya dinga sakar ma kafan kissies kaman zai cinye kafafun ita dai sai kallonsa take tana murmushi can ya dauko yace kitson fa?ta warware ribbon dinta na duku masa da kanta “Yah rabbil arsh “har hannunsa rawa yake kafin yakai yayi placing yana shafa kitson yama kasa magana saboda bai son words din dazaiyi using ba wajan ce mata kitson yayi kyau ,lumshe ido yayi yabude yana kallon yarda aka tsara kitson ga kamshin gashin na nema zauta masa kai “ahankali ya dago kanta yana kallon cikin idonta duk taki kallonsa saboda nauyi da girmansa datake gani duk lokacin dasuka samu eye contact yace akwai zafi?ta girgiza masa kai yasake daura hannunsa gefen bakinta tayi yar kara yayi saurin janyewa yace sorry kinji yi hakuri “muje kici abinci sai muje chemist nasiyo equipment nayi miki dressing ta gyada masa kai kawai tunda suka zo garin nan bayan ranar dayafada mata yasamu aiki sai yau take jin wani irin farin ciki ganin yanda yayi don waccan yarinyar ta mare ta daga gani deep inside he his hurt.Yanda yake treating dinta kaman princess domin abincin ma tana ci yana mata sannu murmushi kawai tayi bayan yagama saka mata hijab yace ko dai na dauke ki?ta girgiza kai tace noo zan tafi dakaina yace ohk ma “hannunta yagama ya rufe gidan suka fito, yana gaba tana baya har suka zo daidai part dinsu Ramlah tana kwance kan tabarma duk tasha bandage da plasta a fuska da hannu ga farida tsaye akansu sai bala’I take wai ayi karar su maman Ramlah tace karar su ta gidan ubanwa? Har kofan sasshen su ta iske su tabugar mai mata nakai karar su bayan bayan a gabanki caji opis din su kace duk ranar data sake tadawowa akan kas din fada sai su mikata gidan yari? Farida tayi shiru tace tau ai shknn Allah yakara mata daman ina ita ina waccan bawan Allahn fisabillahi mudai Allahu yataimake mu ya hakura Wallahi kinsan masu illimi yanzu zaiyi karar ku yace kun dakar masa mata maman Ramlah tawara ido tace billahilazi da babu ruwana tattara matsiyaciya zanyi namika musu ita tunda bata da kirki yar iska shegiya “Ramlah dake jinsu tass bakinta a kumburi takasa magana hawaye kam sun kasa tsayawa “tunda suke fadace fadacan su da maza da mata har dai yan sanda sun daketa amma billahi bata taba shan irin wannan dukan ba a rayuwarta, maman Ramlah nagani “ malik da aydarh ta zabura ta mike ta bi bayansa tace yallabai kayi ma darajar ma’aiki kayi hakuri banda mu ba banda halin mu Wallahi yarinta ce da shegen taurin kai kayi ma Allah ka hakura yallabai billahi bugun dakayi mata kayi man daidai yallabai kayi hakuri har kasa maman Ramlah ta duka tana kallon aydarh tace hajiya kice yayi hakuri dan girman manzon Allah kiyi hakuri aydarh ta gyadawa maman Ramlah kai kawai batace Komai don bakaramin tausayi taba bata ba “malik dai bai ce komai ba yakama hannun aydarh suka fita daga gidan suna fita takallesa tace sir ‘yace what tace kayi hakuri yawuce aie shknn ni na hakura “yace are you sure ta gyada masa kai yace Allah yayi miki albarka tace Ameen suka cigaba da tafiya basu wani jima ba a chemist din suka siya abunda zasu siya hadda maganin ciwon kai ya siyan mata wai ala dole saboda kitson yasan yayi zafi gida suka koma ya goge mata ciwon tasha magani ta kwanta kan katifa shikuma yana zaune suna waya da dr usama “shiru yayi yana sauraron bayanin da dr usama ke masa har yagama kafin yace it’s alright sir Allah yasaka da alkhairi daga can dr usama yace Ameen son “malik yayi murmushi yana shafa kansa yace Allah yakawo mata tagari dr usama yayi murmushi manya yace kaji ka ko mata kuma?wannan na bar muku ni na hakura malik Yace nooo uncle cike da tsokana yace I will find one cute hajiya for you dr usama da har sun saba da malik irin sabon nan bana wasa ba ma yace I will catch you son naga dai nazama abokinka yanzu, dr usama yace so bayan magrib zai kawo muku visa everything is ready anan dakuma can gobe 4:pm ne tafiyan naku Allah ya tsare yakai ku lapia malik yace Ameen yah rabbi uncle I appreciate Allah yabani ikon saka maka da alkhairi dr usama yace Ameen kafin ya kashe wayan “yana kallon aydarh da itama shi take kallo yace kin huta?ta gyada masa kai yace Alright muji na karbo dink isai mukara siyan abunda bamu siya ba takallesa kafin tawara ido tace miye ne shi abunda bamu siya ba?yace rigan sanyi da kayan sanyi ko babu sanyin a can? Aydarh ta gyada masa kai tace akwai sanyi sanyin ma yace kingani ba shirya muje tace hijab kawai zan saka yace ohk “ ta mike ta bude wardrobe tafito da jalab brown tasaka tafesa perfume kitson nan ba dan karamin haske da kyau ya Kara mata ba kaman kasace ta ka gudu, keke suka shiga suka sauka shagon daya bada dinkin nasa angama ya karba ya karasa biyan kudin suka fito boutique suka shiga dake kusa da shagon dasuka karbi dinki Expensive kayan sanyi yasiyan musu kusan kala biyar kala daya na mata masa sai kuma tayi musu choosing different colors riguna kawai masu hula kusan 300k na kayan sanyin kawai yabiya suka wuce tace muje gidan Doctor auntie hibba tace zata bani sako malik ya girgiza kai yace no yace mun zasu zo da dadare basai mun je ba, aydarh tace Alright yace ko muyi order perfect cake?ta girgiza masa kai tace no baza mu ci basai dai muje mu siya grilled meat da pepperonis pizza “yayi murmushi yaja dogon hancinta yace when it comes grilled meat you can eat for Africa amma abincin bazaki ci bak o ?tayi murmushi tanayin kasa da kai yace Alright bara mu samu keke amma takeaways zamuyi baza mu ci a can ba,aydarh ta gyada masa kai kafin tace ohk”keke suka shiga sai eatery lafiyayan takeaway yayi musu pizza har zai karbi kwara biyu tace daya ya isa biya yayi kafin suka wuce gida.masallaci yawuce saboda ankira sallarh “itama kitchen takai takeaways din kafin tashiga dasauran kayan bedroom tawuce toilet tayi alwalla tafito ta kabbara sallarh “ tareda su dr ibrahim suka shigo bayan yafito sallarh yahada su, anan parlor hibba da dr ibrahim suka zauna shikuma yace bara yashiga yayi mata magana “tana zaune kan abun salla yashigo da sallama ta amsa masa yace kifito gasu Doctor tace ohk “kafin ta mike ta bi bayansa Sai da kashe da dr ibrahim kafin suka gaisa da hibba, fira suka fara kafin aka kira salla suka wuce masallaci suma su aydarh salla sukayi kafin hibba tace billahi wannan lallan ban masan ta inda zan fara cewa yayi kyau ba aydarh tayi dariya tace shima haka yace hibba tace ai dole Wallahi muga kitson tanuna mata kitson hibba tace barakallah abun har baa cewa komai “can hibba takalli aydarh tace miyasa mike a baki naga kaman yadan gurje “aydarh tayi shiru kafin tayi ma hibba narrating komai daya faru ‘hibba ta ajiye ajiyan zuciya tace ubangiji Allah ya biyasa yana nuna mata cewa nata iskanci karami ne yoo Allah natuba yallabai ko tsofin criminals yarike yama wannan dukan sai sunji balle ita data zo angama iskanci duniya Allah natuba aydarh tayi murmushi kawai tace “muje mu shirya dinner kafin su shigo hibba tace Wallahi alhamdulilah nikam ko kamshin abinci bana so balle na ci sa shima yaci abinci sauri zamuyi mu koma yarinyar kanwar iya zamuyi wa barka “malik yakalli dr ibrahim yace nama manta da box ma fa yanzu sai mu fita musiya kawai. Dr ibrahim yace sai ka dauketa yanzu kuje ku siyo malik yace ehh ba kafin yace in sha Allah dasafe zan shigo muyi bankwana da iya inna ma sai zuwa gobe zan shiga muyi sallama in sha Allah malik yace Allahu yasha tau daga haka suka shiga gidan dr ibrahim yakalli hibba yace sannu ta gyada masa kai kawai “yace tau tashi mu tafi dare nayi malik yace aa ibrahim kabari muyi dinner manah sai ku wuce dr ibrahim yace Allah mungode zanmu biya tayi wa cousin sis dina barka kuma kaga yanayin jikinta malik ya gyada kai “hibba ta kalli aydarh tace tau muje sai na baki sakon daga haka suka shiga bedroom din “hibba tace dan girman Allah aydarh ki daure ki ding asha saboda kalan wahalan da aka sha kafin kayan nan su karaso daga can nijer din “Aydarh ta gyada kai tace in sha Allah hibba tace promise don bawai yarda nayi dake ba ,aydarh tace Allah I promise zan dinga sha hibba tace tau shknn aydarh tace thank you auntie Allah yasauke ki lapia hibba tayi murmushi tace Ameen aydarh kuma Allah yakawo muku masu Albarka aydarh batace komai ba tayi shiru daga bakin kofa sukaji ana knocking malik yace ki dauko takalmin ki sai mu fita tareda su kawai mu karbo sako aydarh tace ohk”kafin ta bude wardrobe tasaka ledan da hibba ta bata “suka fito tare rufe gidansu kayi a bakin hanya suka samu keke hibba tayiwa aydarh waving hannu tace sai mun hadu a airport mu zamu raka ku aydarh tace to auntie “kasancewan anan bakin hanyar ke da babban shagon boxes da textiles wani haddan box yasiya masu kwara uku sunyi kyau bana wasa ba yabiya kudin suka wuce gida this time a keke suka dawo,shi ya dauke kaff box ukun suka shiga gida bedroom yakai su kafin yakalleta yayi kasa da murya yace ko hakanan akayi takeaway din baza’a ci abincin ba?tayi murmushi tace acici “kawai tayi gaba ya bita da ido har ta shige kitchen din kafin ya zauna parlor murmushi dai yaki barin fuskan sa yadinga bin parlor da kallo hadda daga kai sama “he will surely missed this house he will surely miss kano bai taba tunanin sake samun wani farincikin ba tun bayan tahowar su daga adamawa bas ai gashi abubuwan dasuka faru dashi na alkhairi a kano ko dawasa baitaba ko da dreaming hakan ba “sai gashi cikin abunda bai fi one year rayuwarsa ta juya yashafa kansa yayi yana tunanin plan dinsa dakuma rayuwarsa a Washington lumshe ido yayi ya bude yace Alhamdulilah “ahankali ta bude kofan kitchen din tafito hannunta rike da plate din data zuba grilled meat din sai dayan kuma da spoons da fork da kuma cups dasauri ya taso yarage mata wasu kayan hannun nata kafin ya ajiye kan carpet itama nan ta ajiye kafin ta juya kitchen din yabi bayanta a tare suka karasa fiddo pizza da drink suka zauna “ya kalleta yace kinyi kyau tawara ido tana kallon jikinta tun rigan data saka dazu ne white sai kanta ma abude babu ko hula kitson nan kaman an zana ya rabbil alameen “murmushi kawai tayi kafin tafara mashi cutting naman hannunta yakama suka yi cutting a tare kafin yafara feeding dinsu tana masa fira kadan kadan “shi dai yashagala kallonta kawai yana bada naman shi ko ci ma bayayi can ta lura ahankali ta taba sa tace what’s wrong? Ya girgiza kai yace babu komai gashi yacigaba da bata naman can dai ta dauka shima ta kai masa baki Wallahi hadda hannunta ya hada “tayi yar kara duk da gangan ya ciza din kadan “ ta tura masa baki tace shine zaka hada da hannu na dazu daman budurwa ka ta dagan nidai nagaji both the girlfriend and the boyfriend are against me “malik yayi shiru yace sorry cuddle bug dawasa fa nayi aydarh dai ki kallansa “ahankali yajawo ta yace ni dai ki cigaba dabani am hungry fa “ sai sannan tace to idan kasake cizawa bazan sake baka bay ace yeah naji “ahaka ta dinga feeding dinsa har yakarasa grilled meat din kafin yajawo pizza shima sun ci kusan rabi kafin ahankali ta mike tace sir cikina zai fashe malik yayi murmushi yace ai naga kinyi kokari ma yau kin ci abincin dayawa tayi yar dariya tace so nake na fika kiba ai “malik yawara ido yace kai haba?ta gyada masa kai yace tau zo ki ga wani abu tace me?yace kedai ki zo kawai “ahankali yasa hannu yajata jikinsa “ya lumshe ido yana placing hannunsa a cikinta yana shafawa tayi lamo tana sauraron sa can yacigaba da zarce hannun har kan maranta dasauri ta rike masa hannu tana girgiza masa kai tace stop “yayi shiru duk jikinsa ya mace kawai yadaga ta suka wuce bedroom “kan katifan ya ajiyeta kaman wata yar baby kafin ya kwanta a jikinta duk da bai sakar mata nauyi bas ai datayi yar kara “daran sai da malik ya gama ruda aydarh kafin ya rabo da ita kuka ta dinga masa kaman zaa zare mata rai “duk bawai ko yayi attempting disvirgin dinta ba “a jikinta dai ne kawa isai wurin daya manta ke bai taba bak o yayi wasa dashi “ko daya dawo daga sallan asuba tana cure kan prayer mat still carrying ya matsa kusa da ita yazare hijab din jikinta yasata a jikinsa yacigaba da Patting bayanta har dai yaga tasaki jiki dashi ahankali yamike yace bara nashirya manah kayan box saboda zamuje bankwana dasu iya da inna aydarh ta gyada masa kai kafin ta mike ahankali tace I will help you yayi murmushi yace Alright darl “ kayan

Chapter 39 of 83