Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
da nauyin parent din nata as well as inlaws tace Haka akayi abba “abby yayi shiru kafin yaxare glasses dinsa yace bangane yanda akayi ba ummi tace feel free and talks baby fadi abunda yamiki abby yagama fahimtar ummi da bala’i ita fa malik yayi laifi shi yamata laifi “aydarh tayi kasa da murya tace yace zaiyi aure shine nace zan tafi sai ya kara auran nikuma bana yin auran anymore “sai tayi shiru shima malik yaji dadin shiru shi fa baya son ayi dragging case yafi son amusu nasiha ace yabata hakuri ya kwashe matar shi su tafi amma yanda yaga ummi nayi kila sai yaje ya nemi help din oum da abba su zo hadda su mom da dr usama abawa ummi hakuri tabashi matarsa shi dai “ ummi tace nifa duk wannan bai dameni ba malan so nake naji dalilin dayasa zai barmun yarinyar tafito a irin waccan lokacin “malik yadago kai yakalli ummi kafin dasauri ya mayar yace wallahi ummi ban san zata fito ba ba laifina bane ayi hakuri in sha Allah bazaa sake samu abu makamancin haka ba ayi hakuri abby na tuba dan Allah “duk sai tausan yakama abby din itama ummin haka yanda yakeyi dinne dole yabaka tausai “sai da abby yafara ma aydarh nasiha da duk abunda zai hada su tadaina gangancin fitowa a irin time din nan “kafin yace ta tashi suje ummi takama hannunta suka fita yarage daga abby sai malik ‘abby yadinga masa fada da nasiha “ yana bada hakuri kafin yace ya tashi yaje yabata hakuri yabawa ummi ya dauki matar su tafi gida yace yanzu sai yaushe flight din kenan? Yace sai jibi in sha Allah abby yace Allah yakaimu lafiya yamuku albarka itakuma Allah yaraba su lafiya “malik yaji wani sanyin dadi har cikin ransa wallahi abby first “yana mugun son babanshi kasa yayi dakai yana shafa sumar shi yace angode Sosai Allah yasaka da alkhairi Allah yakara girma malik na murmushin su na manya ya jinjina kai yace Ameen malik yadauki wayansa bai tashi ba abby kuma yamayarda glasses dinsa a ido yana duba wasu files 3mins bbu wanda yayi magana cikin su yace “can malik yace abby ku duba wayanku ga sako nan sai akara a ginin sabon campany abby yayi shiru don abunne yayi yawa Allah malik baya ko gajiya “kusan 200m ne yasaka masa abby yayi godiya sosai yana shima masa albarka yace duka yaushe kayi hidima kwata kwata yau kwana uku dagama bikin yaran nan kun sha hidima “baka gajiya gashi matarka nadauke da ciki malik yatashi yana nufar hanyar fita yana murmushi yace babu komai abby “zama yayi a parlor yana tunanin ta ina zai fara shiga wajan ummi wallahi abby yafi ummi sauki “ba kaman yanzu mariam ce tashigo parlor sun gama shiryawa zama tayi kusa dashi tace sannu yayah malik yace kun shirya?tagyada masa kai yace by which time is the flight?mariam tace 1:00pm in sha Allah yace tau Allah yabada saa then karki su halima nacan ki tsari kin zama a hostel kice zaki dinga zama a gidan daya daga cikinsu kiyi zaman hostel da friend dinki yafiki banda shirme da shiririta zan bada miki rai idan kika bari ko dawasa naji labarin haka am I cleared?tace in sha Allah yayah doctor “yace na tura miki sako share with your friend tace lahhh yayah munada enough kudi wallahi har sun yawa gashi kuma yanzu auntie aydarh tasaka mun kudi yace just go madam tace Allah yasaka da alkhairi Allahumma yabama auntie aydarh ka twins yayah wallahi baiyi niyyar murmushi ba sai da yayi “yace zo ki ji lily tace ohk yayah “yace ko zaki taimaka idan ummi tafita kicewa “auntienki tazo part dina ki nuna mataa am very sick tazo taga halin danake mi nake sha idan ina yi mariam tayi wani smile tace angama yayana naga aie ummin tafita a dakin yanzu kaje flat dinka leave the rest for me “ yagyada kai tabashi five shima yabata suka kashe ma juna ido tashi yayi yawuce flat dinshi “ Mariam tawuce tayi hanyar flat din ummi ahankali ta tura kofa aydarh nazaune ga wani pepper chicken a gabanta tayi shiru tana ta juya spoon din mariam ta karaso tayi kasa da murya tace ina ummi?aydarh ta girgiza kai tace tafi ta “mariam tace baki ga tazama ba aydarh tawara manyan idonta tace what’s wrong? Mariam kaman irin gasken nan tace yayah fa ne kinga shi acan flat dinshi bawan Allah nidai ban san kalan ciwon cikin dayake ba sai faman zufa yake his condition is very worst nace muje asibiti dan Allah yace nakiraki wallahi duk hankalinta yatashi tamike dasauri tasaka hijab din tace muje yah mariam dan Allah “mariam tace tau fita sukayi atare aydarh looking very disturb suna kusa karasawa mariam tayi kwana tace ki shiga ina zuwa bara nadauko masa bottle water namanta “yace nakawo kasa “ aydarh bata kawo komai ba aranta ta murda handle din taji sa abude tabude tashiga tana rufe kofan baya parlor sai nishin sa sama sama ta dinga ji “ a bedroom kaiiii what tau miyasamesa “ ?hankalinta idan yayi dubu yatashi tashige dakin dasauri takansa kwance a gado yarufe har fuskar sa da duvet dasauri takarasa tajanye duvet din arikice tace sir sir subhanallah miyasamesaka miya faru? Malik yadan bude ido kadan wallahi malik is a length kwallo shege ne he can pretend idan yarinyar nan batayi wasa ba zai haukata ta kaiii yanda yayi kaman wanda zai bayarda wasiyya yana gargarar mutuwar nan inalilahi waina illahil rajiun “hannu tasa tadago sa da kyar tadaura kansa a cinyarta sai faman shafa fuskan shi take kwalla yakawo idonta “yana sane yakyaleta yayi niyyar yatashi amma yakiya duk yasakar mata jiki “tadauki kansa tayi placing a boobs dinsa wani aminci da sallama yamasa diran mikiya wani kalan aljannar dadi kamshi yadakar masa hanci “har sanyi yaji a zuciyarsa yana jin kansa in that very place dayake so kuma yake gani a jikinta wanda sam yamanta ma akwai shi ajikin sauran matan dake this earth “ muryan ta narawa tace kamun magana doctor katashi muje asibiti dan Allah ina key dinka nayi driving sai mutafi dan Allah kayi hakuri yayah mutafi wani nishi yayi daya bata tsoro cikin irin sick voice dinnan da har mutun yakai kasa kaman wanda yake a ICU yace you abort the babies?dawani kalan speed ta girgiza kai yanda takeyi sai yabaka tausayi tace wallahi billahi ban zubar ba suna nan ban zubar ma ba wallahi suna nan gasunan yayah tasa hannun shi kan cikinta”har kwalla yakawo idonta yace kiyi hakuri ki yafe mun in sha Allah bazan sake ba ina tunanin mutuwa zanyi a yau dasauri tagirgiza masa kai tace dan Allah katashi mutafi asibiti wallahi ni na hakura na yafe maka nima ka yafemun katashi mutafi asibiti daganan muwuce gida Dan Allah babe “saura kadan yarage yayi tsallan dadi amma yadake yayi shiru “ Ummi tace wallahi yanzu nafita naje backyards naduba nasaka amun shanyar daudawa nadawo kenan naga bata nan mariam tace tau wacce kike neman kaman naga sun fita tareda mijinta idan kuma basu fita ba tau gaskiya tana flat dinsa wallahi tana ma can don nagansu a tare ummi tasaki baki tana kallon mariam kafin tahau buga salati “tace inalilahi waina illahil rajiun yanzu ni zasu dauka mutuniyar banza kenan? Tau aie shknn daman shiga tsakanin miji da mata sai Allah amma wai ni gani nayi yasan baida wayo da zai koro mun ita da asuba amma kinji su wai sun fita ma tau bazasu daukeni babbar banza ba da hajjaju ko inna zan hada su mariam tace kidai rufa asiri karki jaza masu surutu kijazawa kanki keda oum dan duk kanku zai kare “ ummi tace hmmm tau aie shknn duk da haka bata binsa yau indai basu riga da sun tafi ba “mariam tayi murmushi aranta tace bara na masa message yadau matarsa suyi tafiyan su wallahi “tajuya tafita ummi taduka ta kwashe bowl din pepper chicken dinta tayi gaba “. Aydarh sai faman shafa fuskar shi take duk yanda zatayi tayi yayi magana ko yatashi su tafi asibiti kin tashi yayi balle yayi maganar “duk sai dayabari yaga hankalinta ta yatashi yamike zaune bude baki tayi tana kallonsa yayi murmushi yana kama hannunta yasauke wani uban ajiyan zuciya “ita dai sai kallonsa take ko kiftawa babu “ goshinsu yahade wajan daya cikin wani kalan masipapan cool voice kaman mai shirin fashewa da kuka muryan very calm and soft as usually dai yanda yake magana da ita long pointed hancin su yahade waje daya tana jin yanda zuciyarsa kew ani bugawa “gently yasa hannu yazagayo waist dinta har sai da tadan rufe ido kadan “kaii so masifa nee ji fa tayi duk wani fushi da haushinsa take ji babu saura ayanzu shima duk maganar data gasa masa ya ma manta shifa duk laifin indai tsakanin su ne ita dashi bai iya yin fushi da ita Ko alqurani aka basa zai dafa ya rantse this gurl witch his soul shi fa bai taban jin idan babu wani abu his life will ends ba sai kanta yanata wani irin so da baki bazai fada ba “yana da passion din waka yana son waka amma bai taba tunanin at this his age at this his status at this field zai rubuta waka yashiga studio yayi bas ai yanzu da sonta yamishi mugun dauri “he wants to hugs her and tell her sorry yana son ya bata hakuri ya lallashi matarsa adazun nan ita ke kuka amma shi yakejin zuciyarsa na zafi yeah of course she didn’t lie shi kansa yana dayawa yana tauye ta buh billahi bai san miyasa ba shi kawai so yake kowa ma hadda ita kanta tasan she is his property kayansa ce ita duk wani abu dayake yanayi ne saboda kowa yasan matarsa ce duniya da lahira halak malak yahanata schooling don bayasan tana fita tana da fizga da daukar Hankalin da ba maza ba har mata sai sunji ta shigan musu rai tana kwarjini da farinjini da kowa zai so take tana da kyau mai daukar hankali wannan kishin ke taruwa yamasa yawa shi ke saka yaji duk duniya bazai iya bari taje wuri batare dashi ba “aydarh is his world aydarh is his life aydarh is the only thing he means billahi!!aydarh be his priority “ tausan ta da sonta har bai san iya adadin yawansu ba a ransa “shidai yasan a jinin jikinsa yake jin yarinyar nan “kusan five mins suna ahaka batace masa komai ba shima yayi shiru sake kama mata waist yayi da hannu daya hannu daya kuma yacire mata hijab din “ tana jinsa batayi koda motsi ba balle ta janye jikinta ko ta hanasa “ yace “my apologies can’t erase the pain but my actions moving forward will show you how deeply sorry am I,evey moment without you feels like an eternity of regret pina cola!please forgive me and let me holds you again am critical sorry wife I’m so sorry for what I’ve caused you “you are the first,second third and the fourth aydarh “there’s no other girl in this duniya that will occupy your space in my heart “kin riga kin sace zuciyana you own my heart mamana kece kawai matana in sha Allah “aydarh your beauty is enough mamana your structure finished my whole life “mamana you are suchs a jewel you are morethan they thinks ina sonki bana wasa ba mai sunan mamana ina sonki Sosai autarn ummi da abby autan oum da abba kanwar Abdoolmalik da aysha da halime da yah mariam yafada yana wani cute smile batayi niyyar smile ba “ sai data dauke kai tayi murmushi kadan “yasauko daga kan gado yayi kneeling kasa tayi saurin yin kasa da kai yahade hannun sa yace idan na rantse miki zaki yarda tagyada masa kai ahankali “har kwalla yakawo idonsa yace kina tunanin akwai wata wacce zan iya hada matsayin ta danaki mamana? Kin zauna dani lokacin da bani dashi ki zauna dani lokacin da sai na fita nayi aiki nasamu manah abunda zamu ci “naje nayi aikin karfi kin wanke kayan kin girka mun abinci kin gyara mun wurin kwana kin mun biyayya a gaban kowa matsayin mijinki “ kin taimaka mun kin shiga damuwa lokacin da ina halin ciwo “an aura mun ke a bisa mafi kaskancin sadaki baki taba daga baki kinyi magana ba kan yarda babu abunda namiki na aure “ASSEIYERH Allah ya kaddara kece sillar arziki aurena dake alkhairi kin mun rana duk duniya babu macan dazata sadaukar da farincikin ta alhalin tanada hanyar samun shi tazauna a bakinciki idan ana lissafs yaran dake da gata a duniya baki daya zaki shiga jeri amma ahaka kika zauna dani a dakin da babu komai sai katifa “ parlor da babu komai sai carpet kinyi rayuwar da ina matsayin mijinki kaya kala uku ne kawai dake”baki taba mun gori bak o da kina kallona da abun baki nuna mun ba “kanta nakasa banda hawaye babu abunda ke fita a idonta “malik yace koni ne butulu ASSEIYERH bazan taba saka miki da wannan alkhairin dakika mun ba a rayuwa da kishi “you are just 22 duk wannan abubuwan damukayi facing yayi miki yawa da ki dauka amma ahaka kika amince kika dauka “ I love you to the moon and back jolly!Kokarin zama dani dakikeyi aydarh ni kaina nasan ina takura miki kinyi kankanta da daukar kaf bukatana amma kinyi hakuri kin dauka ba kalan hallitar mu daya ba amma ahaka babu wanda kika taba fadawa iyakar adadin nemanki danake “ yanda kike rufamun asiri ubangiji Allah yarufa naki “Allah yasaka maki da gidan aljanna Allah yabani iko da damar saka miki “ ahankali tasa hannu ta goge hawayenta ta jinjina masa kai still taki dago kanta murmushi shi yayi shima yamike tsaye yashare hawayen fuskar shi tass yana wani kalan murmushi zuciyarsa na tsalle “waige waige yafara yi a dakin kafin yabude wani kofa karami tacikin dakin yashiga sai dataji alaman yashiga kafin ta dago ido sai ga kwalla hawaye sun zuba sharrr wani kalan cigaba da kalan kofan tayi zuciyarta narawa tana wani kalan murmushi “for your husband to lists all your good deeds towards him is morethan a blessed! Ashe haka kake jin wani sanyi idan mijinka ya yabeka “ tana jin alaman bude kofan tayi saurin dauke kanta ta koma yarda take kusan five minutes yana tsaye bakin kofan kafin yafara playing guitar dake hannunsa tana jin guitar daman tasan a rina “murmushi kawai tayi tasake kasa da “ waka yafara mata a wani kalan hankali kaman zaiyi kuka gashi yayi masifan iya kada guitar “* son danake miki baida mafari ahankali bana wani sauri kin isan bana son kari kin min komai bakya gori “wakan looks like an emotional song gently ta tashi daga kan gadon tana tafiya very slowly kaman tana bin beats din wakar tana karasawa gabansa yabude mata hannun awani irin ahankali tashiga jikinsa ya ajiye guitar holding his wife very tidy Allahu akbar suka dinga exchanging breath da heart beats kaiiii so bala’I ne (shiyasa bana shiga tsakanin miji da mata “matar abokin mai yar chivita data shiga tasan abunda yafaru aie 😂maryama dai tayi shiru 🤭munga ikon Allah aie hadda ray 😂💔)kasa tsayuwan da kyau sukayi yakwantar da ita kan gadon yabita yahau samanta bai sakar mata karfi ba sosai “ ido cikin ido suke kallon juna ita kasa cigaba tayi da kallonsa tayi maza tarufe idonta tana fitar da numfashi dasauri dasauri shi yahade bakin su wuri daya yahau bata wani french kiss tana taya shi “yanda suke kissing junan su dasauri dasauri sai ka dauka ko yau da asuba basuna kwance tare ba da kanta tashi ta zuge zip din riganta “yakai kansa ta wuyanta yadinga mata wani kalan kiss giving him full access to her body baiwar Allah anan yasake having dinta yadauki kayansa suka shiga toilet suka ma juna wanka kayansu suka maida yakira mariam yace tamiko masa waya da handbag din aydarh kar tabari ummi tagani takawo musu a karshen layi yana jiranta fitowa sukayi suka shiga motarsa mai gadi yabude suka fice sai sannan tawara ido tace yayah nabani yace kuma dai miya faru? Tace yanzu ni yanzu da ummi malik yayi dariya yace ahh daman wake shiga tsakanin miji da mata fisabillahi kawai dai gobe zamu zo musu bankwana saboda idan muka tafi this time sai sun zo suna takallesa tace wai yanzu yayah dagaske bazan aihu anan ba ya girgiza kai yace idan kuma kina so ki haihu dakanki sai ki zauna nan din tawara ido tace ahh miyayi zafi kafata kafanka ka karbi haihuwan ka yace better tace dan Allah mu je abuja kafin mu tafi naga su yayah aysha yabata fuska yace ko tausan kanki bakya yi wannan cikin fa har yafara nunawa ta tura masa baki tace ni Allah kar nayi tumbi yayi saurin girgiza kai yace ai ke baki da halittar tumbi you tummy is plat by nature fa tawara ido tace lol mutun yaga hot cake buh yana kokarin biyewa ig toys wani kalan dariya yayi da har sai da itama yabata dariyan watau yarinyar nan akwai kishi kan kishi she can fight the whole Africa ohh shii malan audu kuma wallahi da gaskiyarta yayi kasa da murya yace wai ke yafada miki ehh?kawai dai kawai dai mi tacire sit belt tana kallonsa tawara ido tace kawai dai kawai dai kayi magana bawan Allah yace aie bani da abunda fada ne tace better kuma saurara kaji ba riyerh ba ko ma siyerh ce tafita a idona tafita sabgarka idan bahaka ba zan tarar da yarinya har gida naci ubanta billahi Malik har sai daya danna horn saboda dariya yana son tana masifa sometimes sai tayi kama da irin rigimamun yaran nan “ tace wai tsaya ma yayah su wai basuda hankali ne basu san abunda ke musu ciwo ba suna ganin mutun zasu ce suna so “ni ban hana su cewa su so wani ba amma mijina akiyayye shi su fita a sabgar ka babu ruwansu dakai yace “nima in sha Allah bazan sake musu magana daman bana following kowa a matan takallesa ya gyada mata mariam ce tayi knocking glass din side din aydarh bude mata tayi tamiko mata wayan da handbag din sai warmer pepper chicken tace gashi inji ummi aydarh ta marairaice fuska tace wai dagaske inji ummi mariam ta kwashe da dariya tace wallahi har nasamu nadauki hand bag din da wayar “nafito compound sai ga ummi tafito ta hanyar kitchen din baya ko magana bata mun bat ace gashi nakawo nace kun kyauta malik yace saka a back sit bude motar mariam tayi tasaka tamusu waving hannu “malik yatayar da mota yaja suka tafi tunda suka hau hanya tayi shiru batasake magana ba “tunanin ummi kawai take duk kunya yakamata pass eleven yanzu ya tsaya yasiyan musu fruit yayi parking bakin mall suka shiga tare yau kaman yazare yadinga kwasan mata perfumes kala da iri duk fa abunda zai siyan mata tanada shi amma babu yarda ta iya sai data barshi ya siya chocolate yadaukan ta yan kadan baya son tasha zagi “yau soyayya sabuwa as usually tare sukayi gyaran gidan da girki. Ita ta taya shi hada files din wajan aiki bayan magrib yana shigowa daga masallaci tana nan zaune parking taci ubansu wani Egypt abaya red anyi mashi kwalliya da black lace wallahi abayan yayi kyau anshafa powder da kajal ga red lipgloss daya ma dan bakin kyau “ tayi kyau kaman kasace ta ka gudu anyi parking long hair dinta can kasa yasha gyara babu hula ma akanta “sai wasu fashionate earrings da necklace black sai stone din ciki red foreign necklace ake magana kalan na turawa tayi wani kalan azaban kyau tabarakallah ga wani kamshi dake fita daga jikinta yana shigowa ta amsa masa sallama idonsa kanta yazauna kusa da ita yakasa dauke ido kasa tayi dakai tace muje kaci abinci kaman wani yaro tagama hannunsa sukayi dining ita taja masa kujera ya zauna kafin tayi serving dinsa shape pasta suka dafa sai vegetable stew da kayan ciki “ da fresh juice din pineapple din dasukayi ansaka ice cubes kadan yayi sanyi daidai daidai cikin wani hadaddan glass jug mai kyau “ita tayi feeding dinsu har suka gama kafin ya tashi yadauko mata maganinta tasha isha’I aka kira yamike zuwa masallaci yace taje tayi sallarh tayi rolling veil dinta su abby zasuje dasu oum suma bankwana “tace masa to ‘tace yayah zamuje abujan? Yagyada mata kai yace I have already booked a flight for us tomorrow morning in sha Allah daga abujan zamu bi flight to Washington “ta gyada masa kai “ masallaci yawuce itama ta haye sama don yi Sallarh ta shirya. Yau dai oum cire kunya tayi tsaf tafada wa aydarh yanda zatayi idan cikin yakarasa tsofa “dakuma yanda zata kula da kanta da yanda zatayi idan tafara jin alama nakuda “ rufaidarh kam tahada mata kaf wani maganin data karbo musu ita da aydarh daga sudan “ummi ma bata magunguna “ bankwana sukayi dasu abba dasu baba su hajjaju da inna kam antafi kano a jirgi yau lokacin dasuka je gida dare yayi karasa hada kayan su tayi suka kwanta “sai da ya tabbatar da koina is safe yabar ma mai gadin enough kudi a wurinsa driver gidan abby yakaisu airport saboda yadawo da motar gida har makullin motar yabarwa “ mai gadin wai ko zaiyi amfani da motar in case of emergency ko rashin lafiya haka tunda yanada mata harda yara biyu “ flight din safe suka bi zuwa abuja. A gidan amarya dr hafsa dr faisal tun safe yake bada hakuri da ban baki amma inaa ko fuska bata sakar mashi “sam batayi tunanin abun yakai haka ba at that time tayi tunanin kashe ta kawai yake so yayi ne “shidai sai bi yake ana mai bori “ su rabiah kam da nr yasir kusan halinsu daya duk yan rawar kai ne sai zuba show dinsu suke atare har anfara couples picture a parlor da a motar ana posting su ga newly wedded “ haka doctors da nurses maza da mata suka dinga zuwa amma ina said ai gidansu rabiah da nr yasir suke shiga dr faisal yaki bude gidansa saboda halin dayaga princess din ciki wallahi raki gareta ko dan she is too classy aji ake masa da alama “A abuja kam yan uwan dazzy duk sun zo yawancin su age mates ne da aysha masu mugun kirki sai nan nan suke da da aysha kowa cikin su sai bakin kokarin shi yake da ita shi dazzy bai angwance ba “aysharsa is on mp “ , gidansu yayi kyau ita da halime bana wasa ba furnitures din su duk kala daya “ ne su hudun “ Halime kam daga ita sai dr umar familyn shi na jalingo halime tayi kokari sosai da sosai kaman dai rabiah wallahi wani irin so dr umar ke mata da bawani Sosai take son sa ba amma daga jiya zuwa yau yasamu wani special position in her heart tana son mijinta “wurin 12:00pm daidai flight dinsu yayi landing a airport cab yasamar musu yakai su da kayansu hotel yace bazasu kwana gidan sirikai bai ta dai aydarh ko ma ina zasu kwana bata dam uba burinta yacika tunda dai anzo abuja itama mariam tana school jiya tadawo “ sai dasukayi wanka suka huta malik yamusu order abinci shi yaci ita kadan ma tacit ace masa amai takeji haka yasa said ai black tea tasha kawai “ gidan halime zasu fara zuwa dr umar din ne yazo yadauki su daga hotel din sukayi hugging juna da malik yaji dadin zuwansu wallahi Sosai da sosai aie halime naganin aydarh tayi wani uban tsalle tayi hugging dinta har sai da malik yamata tsawa kafin aydarh dai sai murmushi take itama she is very happy wallahi data ga halime din kwana biyu kawa isai taga halime ta chanza mata tana lura da tafiyan halime wallahi sai ta tuna time din ta itama

Chapter 78 of 83