Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
suka jera a box kowa danashi karamin ne ya rage malik yayi kasa da murya yace tau ko mu hade inners din cikinsa kawai aydarh tace nawa dana ka?yace ehh tayi shiru kafin tace to “kaf brassiere dinta da pants yahade cikin box din sai yasaka boxers dinsa da singlet da few kayan dasuka rage “kafin yazage zip din yamikar da both the three akwatin “yakalle yace ko zaki koma bacci ta girgiza masa kai yace tau sauran kayan can su buckets dawani kayan kitchen kawai sai nasaka a fitan ma inna dashi tabayar kawai “Aydarh ta gyada masa kai yace ko muyi warming sauran naman can?tace to “sai dasuka gyara koi na na gidan suka mikar da duk abunda suka tarar nan kafin suka hade nasu waje daya da niyyar idan gari yakara haske malik yasa a fitan dasu a kai gidan inna “kaman yanda yafada warming nama sukayi kawai tahada musu tea suka yi breakfast wanka tashiga shima yashiga toilet din nan parlor.Bayan sun gama shiryawa already anfitan da kayan zuwa gidan inna yakalleta yace mu fara zuwa wajan iya muyi bankwana ba kafin mu dawo nan tace ohk “ sunyi kyau bana wasa ba farar shadda yasaka sabuwa dal Tabarakallah murmushi tayi kadan tana rage murya tace kayi kyau sosai kaman wani ango “shima murmushi yayi yace ai kin fi ni yin kyau pretty “tawara masa ido tace dagaske ya gyada mata kai taja cheeks dinsa tace mutafi kaga har twelve yanzu “Da murmushi iya ta tarbe su “rabiah na nan zaune sai fama kallon malik take kaman zata hadiye sa Wallahi aydarh don dai kawai wajan iya suka zo amma dasai tasa sun bar wajan saboda kallon da rabiah ke masa daurewa kawai tayi tana dai sauraron nasihar da iya keyi musu amma bawai tana fahimta ba kawai she is eager su tafi ji take kaman ta rufesa rabiah tabar ganinsa “ iya tace Allah yayi muku albarka abdoolmalik a rike gaskia in sha Allah zakuyi nasara a rayuwa ka rike yar uwarka “ka rike matarka Allah yabaku zaman lafiya “ malik yayi kasa da kai yace Ameen Ameen iya mungode Allah saka da alkhairi iya tayi murmushi tace Ameen abdool “kafin aydarh ma tayi kasa da kai tace angode iya Allah yakara girma “iya tace Ameen asiya Allah yamuku albarka a cigaba da biyayya asiya a cigaba da hakuri “Aydarh ta gyada kanta kawai malik yamike yace rabi’atu dasauri rabiah ta dago kanta tace naam yaya yace ki tura mun acct number ki zan Saka ma iya sako “Aydarh takallesa ohh tana number tasa kenan “ma dahar zai ce ta tura masa mikewa tayi ahankali itama kafin tace iya bara nashiga wajan auntie Hibba inna tace anya kam basa nan sunje can asibiti tare ko wani test zaayi mata amma ai naji suna cewa tare zaku tafi can filin jirgin malik ya gyada kai yace ehh iya “yanayin aydarh yakalla dasauri yace “ohh namanta samun yafada yana mika mata wayarsa aydarh tasa hannu ta karbi wayan kafin tamikawa rabiah acct number ta rubuta kafin tamika mata wayan karba yayi nan take yayi mata transfer 100k kafin yasaka wayan ajihu ya sukunyan da kansa yace iya zamu tafi ubangiji yasaka muku da alkhairi Allah yabar zumunci ana haka rabiah tace iya yayah ya tura dubu dari iya “iya tace kai haba abdool hadda wani wahala haka Allah yayi muku albarka “malik yace Ameen Ameen har kofa gida iya suka rakasu tare da rabiah “bayan iya takoma saboda hadda dan kukanta sabo “malik ma duk sai yaji wani kala aydarh ma haka “rabiah ta saukar da kanta tace “dan Allah kiyi hakuri da duk abunda nayi muku Wallahi ba laifi nabane shidai malik ko kallonta baiyi ba aydarh ta girgiza kai tace babu komai rabiah,rabiah tace nagode Allah yasaka da alkhairi “Allah yakara baku zaman lafiya aydarh tayi murmushi tace Ameen kafin sukayi sallama rabiah ma ta koma sukuma suka shiga keke sai dasuka yi salla saboda har kusan 1:30kafin suka wuce gidan inna “suna shiga tana zaune kan tabarma “ansha dinkin lace sabo fill ga samira datayi ma malik kwadon zogale a gabanta kusa da ita yazauna aydarh ta ta zauna daga dayan side din inna suna zama inna takama harbar zane tafashe da kuka cikinsu babu wanda ya iya mata magana sai da tayi mai isar ta kafin ta tsagaita tace “yanzu shknn shi daman sabo haka yake “inalilahi waina illahil rajiun shknn yanzu audu tafiya zakayi kabarni wayyo Allahna “malik yayi murmushi aydarh kam juyawa tayi tana dariya saboda bakaramin dariya inna tabata ba tama yi tunanin wani abun akayi mata “malik yace tau waya gaya miki bazan dawo ba?inna tasaki baki tace yoo kodai ni yar iskace ai bazan taba yarda zaka dawo ba wanene wanda zai bar kasar nan yace kuma zai dawo shknn masifa ta sauka dan wajan audu kawai nake samun rahama yanzu shknn anbar ni da wannan tsohuwar macan ta kasheni da bakin ciki sai ta sake fashewa da kuka “malik yace kinga kiyi hakuri ni dana son kina zuwa babu abunda zai hana nasa ayi miki visa mutafi tare!aydarh tace yanzu ma za’a iya miki inna sai kema kizo kawai “inna tayi shiru tana kallonsu kafin tace ashe dai ba tinugu kawai aka dauka marar kan gado ba a kasar nan ba haddani “malik cannot even hold it but to laugh itama dai aydarh murmushi kawai tayi malik yace kings ke kinfiye rigima “ai naga missing dina zakiyi shiyasa matana tace miki haka yanzu dai tsaya ki daina wannan kukan ina zogalan innaa tayi kasa da murya tace kaga da nima ina da wayar zamanin na da sai kaga ta ita ina tura maka kwadon zogalan nan babu wani bata lokaci amma can dai babu inda zaka sami zogala billahi basu ma sanshi ba idan ma sun sanshi said ai araba ma namun jije “malik yace aikam dai yace ai ankawo miki kayan ko?inna tace eh Wallahi sun kawo yanzu duk wata kazamar mace a anguwar nan na cireta a rabon kayan lokacin dana dinga basu fatarwa suyi tsabtar ai basuyi ba don haka yanzu lokacin ramawa ne yayi su san nima baa bazan nake zaune ba “yan gayun layin kawai zan raraba ma kayan kitchen dinnan malik ya gyada kai yace gaskia dai inna tace gaskia manah ai dauda ba kyau “yace ina dr hafsa?inna tayi mitsi mitsi da ido yace wacece kuma dafta hafsa “Aydarh tace mai nan gidan tafada tana dariya kasa kasa “inna taji ta sarai yasa ta kalli malik tace tau akwai waenda basu da tsoron Allah dayawa a rayuwar nan tau ita hafsa din yaushe ta siya gida ba ‘asani ba aydarh tace to ai nan gidan ta ne malik yaga lokaci na wucewa ya mike yace tau ki kai atm dinki wurin mai pos na tura maki sako inna tace Allahu akbar audu wayyo Allah malik yayi murmushi kawai yaja hannu aydarh suka wuce bai tsaya jin inna ba da niyyar idan dr ibrahim din sun zo yashigo atafi airport din tare da inna. Yarda yake kallonta sai yaga kaman bata taba masa irin wannan kyau ba zaune take kusa da hibba da dr hafsa sai inna dake gefe tana faman tsuke fuska wai kar arainata ayi tunanin wannan ne zuwanta farko a airport tun kafin four din takarasa dr ibrahim daya aro motan abokinsa yazo daukan su hadda inna da dr hafsa. Dr ibrahim daya lura da irin kallon dayake ma aydarh don details ma yake nuna masa a waya amma hankalinsa baya wajan sam “dr ibrahim yayi gyaran murya kafin yayi kasa da murya yace tau idan dai har kayi hakuri dakun isa can aiki kawai zai dinga fiddaka babu wani baki daza su dinga distracting dinka “malik yayi murmushi yana shafa kansa yace kai dai kasani “hibba tace duk kinyi wani kala auntie aydarh “sai lokacin dr hafsat ace ai dole ne ni kaina duk wani kala nake ji Allah hibba tayi murmushi tace shin sabo shi daman haka yake inna dai najin su batace komai sai dai bin jama “ar dake kai kawo kowa na hadaddar tafiya saura 10mins jirgin su ya tashi,Hibba tayi kasa da murya yanda inna bazata ji su batace auntie ki taimaka mun wurin begging yarinyar nan wajan shan kayan nan Wallahi karki so kiga uban wahala da aka sha kafin a kawo su dr hafsa tace tau ai shine ni kaina da karbo mata wasu perfumes idan ma tayi wasa su dai matan can ba kaman namu ba aydarh kanta nakasa tana fidgeting fingers dinta tana dai jinsu duk kunya ma suke bata bakaman da dr hafsa nayi mata bayanin maganin “ dr ibrahim ya taho ‘gabansu malik na can yana making call “ dr ibrahim yakalli inna yace hajajju ta tsuke baki yace tau ko dai duk wannan fushin so kike a je dake komai?fada naji inna tayi banza ta kyalesa “yayi murmushi kafin yace tau idan kun gama bankwana lokacin tashin flight din yayi Hibba tace mun gama bara ta taho “ya juya ya koma wajan malik dr hafsa tayi hugging aydarh kafin tace Allah yakai ku lafiya aydarh Allah yabaku zaman lafiya da yara masu albarka I will surely missing you little sister “Aydarh da idonta ya cika da kwalla tace I will miss you too big sis I appreciate all your gooddoings on me Allah yabaki miji nagari “dr hafsa tashare guntun hawayan ta tace Ameen baby girl banda miskilanci a cigaba da biyayya yeah ? Tafada tana murmushi ga hawaye “Aydarh ta juya kafin tayi hugging hibba tace maman baby Allah yaraba ku da baby lapia nagode sosai Allah yasaka miki da alkhairi thanks for correcting my wrongdoings “hibba tayi murmushi ahankali tace aydarh I will surely missed you nima nagode da alkhairan ki gareni Allah yakai ku lafiya yasa ki zo manah da cikin yan hudu dariya sukayi innaa dake gefe tace yau naga buhun masifa shidai matukin jirgin ba dan iska bane dazai zauna zaman jiran ku gaba wannan abubuwan daidai nan malik ya karaso sukayi sallama dasu dr hafsa da hibba kafin ya riko innaa yana kallonta yama rasa abunda zai fada mata kawai yace zan saka hafsa ta siyo miki wayan babba sai mu dinga vedio call hakan yayi maki ko inna ta aza kuka tace Allah ga jikana nan Allah katsare shi ka kareshi ka daukaka man shi karaba shi da sharrin masu turanci Ameen yah rabbil izzati “malik yace Ameen kakata aydarh dai duk kaman an watsa mata ruwan zafi tayi wani kala “proper sallama malik da dr ibrahim sukayi malik yace buddy only god will reward you “dr ibrahim da zuciyansa ta kare kaman zaiyi kuka Wallahi yadai daure kawai suka daga musu hannu “basu suka bar airport ba har sai da flight dinsu ya tashi “duk da this is his first time na hawan flight ko kadan bai nuna wani attitude bako reacting na nuna shi bako ne a flight “lokacin da jirgin su ya tashi ya rufe idonsa kawai yana karantu adduan godiya ga Allah dakuma tasbihi ga fiyayyan halitta Annabi Muhammad (s.A.W) wani irin rahama ke bin duk wani kofofin jijiya na jikinsa wani irin ajiyan zuciya yasauke “wani irin sanyi na mamaye masa zuciya “kamshinta jikinta na supporting breath dinsa yanda ta shige jikinsa kaman zata koma cikin jikinsa “duk tayi wani kala Wallahi wani irin kewan su dr hafsa take ji duk da baaje ko ‘ina ba tunani ne kala kala a ranta “ahankali yasa hannu kaman mai tsoro ya kama nata hannu batare dayayi mata magana ba itama bata ce masa komai ba tayi shiru “tana sauke ajiyan zuciya kadan kadan shknn yanzu a rayuwa bata da kowa sai shi shknn yanzu a rayuwarta daga ita sai shi miye makoman rayuwansu ita shi “tasan Wallahi bazata iya rabuwa dashi ba kuma ita kodai don batasan so bas ai taji bata sonsa ko kadan amma ko na wuni daya bata son tag abaya kusa dashi his presences makes her heart to feel better kawai tana jin kaman shine wani babban support dinta a rayuwa “babu abunda take tsoro irin ranar dazai nuna he wants her “inalilahi waina illahil rajiun she cannot bear ita ma “bata masan yarda zatayi ba “shi fa tasan ba sonta yake ba idan ta yarda dashi fa shknn kuma zai je ya auro wacce yake so itama shknn rayuwanta yagama batasan lokacin da ta rufe ido da karfi ba har sai daya lura saboda yi tayi kaman ta tsorota yah rabbil alameen “his heart beats for her love “basan taya zai fara fada mata ba saboda har yanzu ya lura bawai tana fahimtan rayuwa sosai ba “shiru yayi kafin ahankali ya zareta daga jikinsa yana kallonta ko kiftawa babu yace what?ta gyada masa kai kafin tace I want to drink water yace ohk”hannu yasa ya bude bottle water da aka basu kafin yamika mata kadan tasha kafin ta mika masa bottle din ya rufe ya maida ya ajiye yana sake sakata jikinsa ko ten minutes baa kara ba bacci yayi gaba da ita “ kasancewan batayi wani isasashan bacci “yasa bai ta ta farka ba har sai da flight dinsu yayi landing a Washington Dulles international airport “passengers din jirgin suka fara sauka,hannu yasaka yashafa fuskan ta ahankali kafin yace wake up cuddle bug mun sauka “ahankali take bude idonta har takarasa budewa tass kafin tayi wani very cute smile tace ni fa ba bacci nayi ba malik dake kallonta ko dauke ido babu yace yeah I know ba bacci kike ba mu tafi hannunta ya kama “suka dinga sauka daga stairs din jirgin “yana sauko ya sauke wani irin ajiyan zuciya kafin yaja numfashin ya fuzgar da iska da karfi “takura jikinta tayi saboda sanyi daya dake ta mantawa ma tayi bata rike rigan sanyi a hannu ba shima malik bai yi tunanin sanyi yakai haka ba hannu yasa yana kamata kafin yarage murya yace miyasa baki gayamun sanyin yayi reaching haka ba “tayi shiru kafin tace nayi tunanin kasani malik yace how will I know ni da ban taba zuwa ba?tayi shiru kafin tace nasan ma bai wuce 18 degrees ba bawani sanyi ke Akwai sosai ba “malik yawara ido yace kai haba yanzu nan yafada yana jinjina kai ana haka sai gawani baturan mutun yasha jacket yarufe har kansa da hula “malik yakalle sa ganin dashi yake magana cike da girmamawa “mutanan ya gaishe da malik malik ya amsa sa kafin mutunmin ya kwashe luggage’s dinsu malik yasaka a booth already dr usama ya fada ma malik idan suka sauka zaa zo daukan su back seat yabude musu suka shiga “kafin ya tada motan yahau titi “shidai malik sai bin garin yake da kallo ko a dream bai taba tunanin zuwa wani kasa ba sai gashi a reality aydarh ta kwantar da kanta a shoulder dinsa tayi shiru “har suka isa wani hadaddan anguwa mai shegen kyau ga manya buildings roads kau kaman a cartoon tsaban haduwa “Aydarh na kallon malik tace lah sir kasan me?malik ya girgiza kai shima yana murmushi aydarh tace nan fa anguwan abba ke sauka hadani da oum fa malik yawara ido yace kai haba tace Wallahi fa yace tau miye sunan anguwan?aydarh tace chelan county anguwan yana kyau sosai akwai playground for water lovers yace one tace akwai thrill riders yace two tace and akwai culture seekers yace woaw kice mun zo babban anguwa aydarh ta gyada masa kai bakin wani gida driver yayi parking karami ne sai dai trees kaman irin wurin siyar da professional flowers “flowers neb asu azaban kyau da haduwa gidan fine die I swear whattttt “ shi malik ma dai sai yazama dan kallo fito musu yayi dakayan yasaka wani card kawai jikin kofan ta bude “sai da malik yayi addua kafin yayi stepping cikin gidan itama aydarh haka “karamin parlor mai dauke dawasu mad English cushion masu dan azaban kyau English room ne babu hayaniya ko kadan sai kyau dagani komai sabo ne “ wani hadaddan sofa sai study table gaban sofa “ room and parlor ne sai kitchen both the bedroom and the parlor contains toilet wurin yayi kyau bana wasa bedroom din suka shiga wanda driver yashigo musu kayan wani Turkish bed ne da wardrobe sai mudubi dawani karamin bag rag da shoe rag kala daya komai white zalla suma sabbi ne “ card din mutunmi yamika wa malik kafin ahankali malik yace thank you “ mutunmin yace you are always welcome Doctor “har yayi gaba malik yabisa baya kafin ya tambayesa miye sunan sa mutunmin yace mr joe malik ya gyada kai kawai kafin yamika masa wani sabon sim pack kwara biyu nakasa kafin yace masa yanzu zaa kawo musu abinci zuwa dasafe kuma sai yazo ya daukesa su siyo duk wani abu da babu a store din malik yace it’s alright sallama sukayi kafin mr joe ya juya malik yasa nan parlor yayi folding hannunsa a chest yana bin parlor da kallo komai na gidan yayi masa kyau “wucewa yayi bedroom din yasa meta tsaye tana jiran yashigo ya dinga kallonta kafin tace ina kasaka mun towel ban gan sa ba malik yace eyyerh sai dai kiyi amfani danawa tace naka kuma why nawa fa?yace ai na mantu sa ne aydarh tayi shiru kafin tace to ina sabon da muka siyo karamin box din yabude yafito mata da sabon towel fill maroon “karba tayi kafin ta juya tashiga toilet din komai akwai hadda heater tabude pampoo taji ruwan zafi yazo fitowa tayi Still da towel din hannunta ta dauki shower gel sai sponge dinta da brush sai maclean kafin tabude daya ta dauki hijab takoma shidai kallonta kawai yakeyi har ta shige toilet din kusan 20mins sai gata yafito sai faman kamshin shower gel take kallonta yake from head to toe non stop saboda yanda ruwa ke bin kafanta lallan kafan har wani kashe masa ido yake yanda red din yayi wani kala mai daukan hankali ahankali yabi ta bayanta yashiga toilet din shima wanka yayi ya dauro alwalla kafin ya fito har tagama shafa cream dinta tasaka inners tana shafa perfume sai datagama shafawa kafin ta tuno na wajan dr hafsa ahankali tace bazan manta ba next kayan sanyin ta ciro riga da wando nata wanda suke da kala daya nata light blue shikuma dark blue sakawa tayi kafin ta bude jikkan dataga yasaka pray mat tasaka hijab dinta bayan ta fesa masa perfume ta kabbara sallan datayi missing a flight shima sharp sharp yashirya cikin exactly kayan sanyin dake jikinta yah Allah yayi wani irin kyau bana wasa ba,hadda combing hair dinsa yayi ‘Yayi kyau kaman wani dan balarabe, perfume yasaka he forgets when last ya duba kansa a Mirror sai yau yayi haske yayi kiba yagani murmushi kawai yayi kafin ya dauki dayan abun sallama ya koma parlor yakabbara “kusan ten minutes daya karasa sallan yaji karan door bell mikewa yayi yaje yabude yaga wani mutun da kayan restaurant a jikinsa ga leda shima mai dauke da rubutun sunan restaurant din ya mikawa malik karba malik yayi kafin yayi masa godiya kitchen din yashiga nan ma babu wani hayani kayan amfani ne the kitchen decoration is very attractive and unique kitchen utensil da equipment din kusan duk na campany daya ne komai na gida is more than perfect for him ajiye ledan yayi yawuce bedroom din da sallama ta amsa kafin ta dinga kallonsa tayi kasa da murya tace naga da ini nafara saka kayan yashafa kayansa yace tau n isai akace kar nasaka ina ke kikayi manah choosing ma?tayi shiru kafin yace fito muce abinci tace masa ohk “atare suka dawo kitchen din duk komai na plates da spoons din are very clean sai data dauraye kafin tayi serving dinsu curry rice sai fresh grapes juice da wani karamin bottle water kwara two “parlor suka dawo ahankali suka fara cin abincin kaman irin ansan daidai cikin sun nan tass suka cinye duk da malik taste din abinci ya chanza masa amma bawani sosai bah aka yaci aydarh kam ta saba ma da kalan abinci plate din ta wanke sai spoons din da cups kafin tadawo parlor tasame sa “zaune yana duba abu a wayarsa kusa dashi ta zauna kafin ahankali ta daura kanta a shoulder dinsa tana kallon abun yakeyi wayan can tace “nasan asibitin yace serious?ta gyada masa kai yace kin taba zuwa tace erh yace baki da lafiya net ace Erh inads Doctor dake dubani “yace eyyerh. Yace ranar Monday in sha Allah zan fara shiga “Aydarh ta gyada kai tace jibi kenan right?malik yace ehh tace Allah yakaimu lapia am so happy for you sir Allah yasa albarka “malik yayi murmushi yana shafa kanta yace Ameen yah rabbil alameen mamanarh Allah yasaka miki da gidan aljanna aydarh tayi wani cutest smile tace Ameen “ahankali ya dagota ‘yace kinyi fushi?tawara ido tace for?yace maganan school fa”ta girgiza kai tayi kasa da kanta tace no babu komai I agreed with your command Allah yasa hakan yafi zama alkhairi “malik ya dinga kallonta ko kiftawa babu,kafin ya mikar da ita yace muje mu kwanta dawuri tace Alright rike da ita suka shiga bedroom din bayan yayi switching duk kayan wutan dake parlor ya jawo kitchen din haske ya rage na parlor yarage bedside lamp kawai ta kwantawa tayi yasa ta jikinsa kafin yarufe su da duvet “ kasancewan sun gaji yasa bayan yashafa musu addua ba jimawa bacci yayi gaba da ita scent din jikinta yafi komai firgita shi jikinsa nawani masifan reacting kaman ana jona masa lantarki duk da sanyin dake akwai a dakin sai faman zufa ke keto masa “yah Allah yafada kafin ahankali yazare ta daga jikinsa yana faman kallonta mikewa yayi yacire rigan jikinsa already babu singlet box dinsa yabude yafito da drug dinsa yakoma kitchen ya dauki bottle water yasha maganin “ya kusa 50mins anan kan kujera a parlor jikinsa bai sauya basai ma kara vibrating yake “duk adduan data zo bakinsa yakeyi “can yaji kaman yafara lafawa yamike walking very slow yatura kofan bedroom din yashiga bacci take very tight bacci take very peaceful kallonta yayi for few seconds kafin “yawuce toilet alwalla ya dauro kafin ya dauki rigansa yamayar “ya shimfida prayer mat ya kabbara salla har sai wajan asuba yana nafila “kafin yasallame ya mike ya nufi gadon shafa cheeks dinta yayi tadan turo baki kafin gentle ta bude idonta dake much white tabarakallah ‘murmushi tayi masa ya daure ya mayar mata kafin ahankali yace wake up its time for fajr “Aydarh ta lumshe ido kafin tayi adduan tashi daga bacci ta mike yabita da kallo har tashiga toilet kafin ya janye idonsa ya girgiza kai ya tayarda sallarh bayan tafito daga toilet “tajawo hijab dinta,itama ta shimfida prayer mat ta kabbara salla shi yaja su bayan sun gama ta biya masa karatun ta bacci a idonsa bana wasa bah akan yasa shi mikewa ya haye gadon ita dai bata tashi ba kallonsa kawai tayi kafin ta kwanta kan sallaya tana rufe ido “karan door bell ta tayar dashi kusan sau uku tana ringing kafin ya tashi yasauko daga kan gadon ya dinga kallonta ta cure kanta cikin hijab tana bacci kaman wata baby “ga kafanta tadan leko kadan “ yana bin lallan da kallo “fita yayi ya bude yaga wani waiter daga the same restaurant din da aka kawo musu dinner jiya “waiter yamika wa malik cike da girmamawa yace here it’s your breakfast sir “malik ya gyada kai yace thank you kafin ya juya ya rufe kofan kitchen yakai ya ajiye yana jin kansa na wani irin nauyi yana masa ciwo “sallama yayi Still tana bacci ya duka yakama hannunta kafin yakira sunanta ta bude ido “mikewa tayi ahankali tace Good morning my Doctor yayi murmushi yace morning my girl yau kuma sunan dana samu kenan?ta gyada masa kai tana turo baki yace wake up munyi ranan bacci,tace Alright mikewa yayi yawuce toilet wanka yayi tass kafin ya dauro bathrobe yafito ga karamin towel a kansa kasa kallonsa tayi ta mike ta zare hijab din jikinta still taki yarda ta

Chapter 40 of 83