Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
da karba masa abincin takai masa ko godiya baiyi ba balle yakalleta ta dan ji babu dad isai dai kawai ta tafi duk yanda dr ibrahim ya iya malik kin binsa ayi hoton yayi “ran nan ahade kaman wanda idan yakamata zai iya kashe da duka ransa yayi matukar masifan baci gani yake kaman ta raina sa dole dr ibrahim yakira hibba yafada mata halin da ake ciki tasa aydarh tasan yanda zata fara taran abun tun kafin atashi su tafi tashin hankalin yazama worst saboda yau dai malik an kaisa karshe babu abunda ke masa ciwo irin hanata saka dinki dayayi kuma tasa “ta raina sa kenan tau watau kenan idan ka nunawa mace irin wannan son raini yake jawowa (kaidai kawai jarabar kishine bawani raini) fita yayi baki daya daga hall din yabude motarshi yashiga yazauna still hulanshi a hannu “dr ibrahim naganin fitanshi kaman yabishi sai kuma ya tsaya direct table din dasuke zaune yanufa yakira hibba “wallahi dole malik yayi kishi yarinya kaman ita tayi kanta lalle hannunta kaman engine ya buga bakin lalle ga English gold da gold din kanshi a yatsun ta ga wani ubansu agogo yar 1.something a hannu ga bracelet ko kwalliyan hannunta kawai ya isa tadauki hankalin kowa karamin abu mai tsada yafi kyau komai na rings din da watch din yan sirara sai azaban kudi “ hannunta na rike da waya tadauki junior tadaura shi a laps dinta tana musu hoto “ hibba naganin ibrahim tamike tana nufansa dr ibrahim yace yauwa maman junior zo kiji please hibba tace lafiya dad junior yace muje daii binsa tayi suka dan bar hayaniyar yace kina ji ki ma matan yallabai magana tace magana kuma dai nami kenan? Dr ibrahim yace fada kawai yake yayi fushi gaskiya sosai tace wai duk kanmi kenan wani abu yahada su dazu dai lafiya lau kafin azo dinner din nan ko itama naga yanayinta ya chanza gaskiya dataje kai masa abinci tadawo tunda tazauna suna pictures da junior bata tashi ba “duk da haka take bata son hayaniya dr ibrahim yace zancan dinkin ku ne nata yakamata kishi dai kin fahimta aie hibba tawara ido ta hau salati tace wayyo Allahnah wallahi doctor kana ji fa normal straight gown ne duk kalan namu da up neck ma fa kawai dai rigan ce anyi amfani da measurement dinta na waccan kayan da aka manah time din bikin mom shine akayi amfani dashi babu wanda yayi tunanin tasake budewa kuma baki dayan mu babu wanda ya gwada kayan kwara ma mu mun saka kafin afara makeup ita kam sai after angama mata makeup tasaka shi ita kanta saida Hankalin ta yatashi data saka taga ya matse sosai gashi is already late har tace zata kira tafada masa wallahi nida auntie hafsa ma muka ce mata basai takira ba lafiya lau tunda veil dinta babba ne sosai yace kinga veil din mai chantili ne “kuma fa kawai tunanin shin e amma wama zai lura tunda azaune take fa yanzu kifada mata tasan yanda zatayi don wallahi nasan halinshi idan yayi wannan fushi tsab zai tayarwa yarinyar can hankali acikin daran nan ga ciki hibba tasauke ajiyan zuciya tace bara nasa taje suyi anan tabasa hakuri kafin abun yasake rikicewa dr ibrahim yace better 2 ma yakusa a tashi dinner nan kawai bara naje nasamu mc din hibba tagyada kai tajuya takoma tana mamakin kala wannan kishi na malik wannan son aie yayi yawa wallahi ahh “zama tayi wurin data tashi aydarh ta dago ahankali ta kalli hibba smile tayi tace lahh kiga ya kalleki irin yagane ki fa hibba tayi yar dariya tace yaron da idan kika daukesa yake mantawa dani “ hannun hibba tasa tadauke sa tace tashi muje kiji aydarh ta dan bude ido tace wani abu? Hibba tace muje dai ina maryam aydarh ta dan juya tana kallon high table wurin da amare suke tace gata can tanuna da maryam dake tsaye tare da kawarsu ta base suna hoto dasu ‘ gently aydarh ke tafiya kaman mai counting steps dinta dan bala’in heels ne kafanta masu igiya uban ubansu kalan fabric pussy bag dinta wallahi duk yafi na brides din ma kyau suna fita entrance din hall din hibba ta tsaya tace “dad junior dayazo yanzu aydarh ta gyada kai “hibba tace wallahi wai yallabai n eke fada kinaji na sis duk abunda zayace kiyi shiru and tell him sorry laifi ne mun riga da munyi da tun farko mun barki kin kirasa kin mashi bayani wallahi banyi tunanin abun zaiyi zafi har haka ba “ita dai aydarh shiru tayi idonta har yaciko da kwalla gabanta ma faduwa yakeyi wallahi ita tsoron wannan tashin hankalin masifan tashi take yanzu shknn yau she is done a cikin darannan ba abun tabi su oum ba gida yasake hawa “daurewa tayi bata nuna ba amma kallo daya hibba tayi mata tasan ta tsorata “amma a miskilanci irin nata tayi shiru har hibba tafitar da ran aydarh zatace wani abu cikin very slow and cool voice tace yana ina?hibba tace dr yace yana motarsa amma karki je yanzu kibari atashi idan kukaje gida kya basa hakurin aydarh tagyada kai juyawa sukayi suka koma ciki wallahi yanda gabanta yacigaba da faduwa taji sam bata nutsuwa zama tayi tadauki junior “kaman yanda dr ibrahim yafada tashi akayi a wurin salma da mariam sun wani kalan sabawa tunda salma zatayi mate din halime don ta girme aydarh dama can “su abby convoy dinsu suka bi suka wuce su oum ma haka ita dai aydarh kaman mai tsoro haka tayi sallama dasu salma da mariam suka rakota wajan motar malik din salmarh na tsokanar malik wai shima halinsu daya da matarshi baya son hayaniya “dariyar kawai yayi ta yake shima “yana ce ma salmarh yakamata tazo masu wuni “aydarh dai sai faman baza ido take tayi duk wani kala tayar da motarshi yayi yayi hanyar gida “ Allah Allah take yafara ayi agama amma ko tari baiyi ba banda kamshib perfumes din jikinsu da kamshin sabon kayan jikinsu dayahade da ac babu abunda ke tashi yanda yake driving da uban speed yasake tayar da hankalinta “shirun sa nasake bata tsoro kaman tayi hauka take ji yana daidai ta motar yayi horn kaman badare ba dasauri security yaja gate din yabude masu tana ganin sun shiga gidan kaman tana jira tafashe masa da kuka wayyo Allah kasan ya sara baice mata komai ba ya kwashe wayoyinsa da babba riga da hularsa sai ragowan mints din kudin da bai karasa likawa ba yafice itama fita tayi tabi bayansa yanda yake tafiya kaman wani asad lion yabude kofan parlor yashiga shiga tayi itama yasaka lock yayi gaba dakinshi yashige ita kuma tazauna nan parlor kusan 15 mins kafin ta tashi tabisa yana zaune bai cire kayan ba sim yake chanzawa karasawa tayi cikin dakin tayi kneeling gabansa ko kallonta baiyi ba”ahankali muryanta na shaking tace dan Allah sir nama bayani?yadago yazuba mata ido kafin yamike yace rain ani kikayi ta girgiza kai dasauri yace wanene ni a wurinki murya very slow ga alaman kuka tace mijina na ne kai “yace good bayan miji fa tace my elder brother yace Alhamdulilah duk kinsan hakan kuma?ta gyada kai cikin daga murya yace shine kuma duk kika raina ni ban isa ba kenan ?ke wait dan iska kika daukeni komai?? Dasauri tamike ta hau girgiza kai hawaye na zarya a idonta “ tace ah’ah wallahi na rantse da Allah ya..yah ba…haka nake…nu…f..I ba ni ban dauke ka sunan daka fadi ba wallahi yace idan bahaka ba mamana baki ga abunda kikayi mun yau ba tsaran kine ni kenan mikika dauke ni ?yanda kirjinta ke over racing kaman zai fito daga riganta har wani kyamar take tsaban tsoronshi datake “ tasake baya still tana a kneeling nace zan kira nafada ma yayah Allah auntie da auntie hibba sukace babu komai yace watau su hibba dasu hafsa sune ke iko dake sune mijinki kenan bani ba su zasu baki izini abunda zakiyi da wanda bazakiyi ba ?ta girgiza kai duk ta duburce tace anyi amfani da waccan measurement din nawa na time din auran mom shine akayi using same measurement sai da akamun makeup kafin na gwada shi lokacin it’s already late yayah “babu yanda zanyi kayi hakuri dan Allah yayah wallahi bazan sake ba “duk ta firgice dole duk masifan shi ya hakura yanda duk taji tsoro ta firgice zama yayi yadafa kansa “ ta cigaba da goge hawayenta hannunsa yamika mata yadago ta yazaunar da ita gefensa sai sauke ajiyan zuciya take still his voice is very husky yace daga yau idan har nine mijinki bazaki sake zuwa dinner ba in sha Allah!dasauri ta kallesa ya jinjina kai. Babu wanda yatafi rakiyar amare dasu angonan su suka bi flight ansha kuka kaman zaayi mi malik hana aydarh zuwa yayi suyi sallama dasu duk tana under punishment “dr umar da halime sai dazzy da aysha suka bi flight din abuja already duk anmusu jere dr hafsa da dr faisal sai rabiah da angonta nr yasir maryam kaman zaa zare mata rai ita ba yau zasu tafi basai jibi ita da bunky dinsu oum taso ayi rakiya abby yace no su iya da dr ibrahim da hibba da baby junior sai gobe zasu bi flight su koma kano “ Throughout yau wani shareta yake ita dai kaman zatayi masa sujjud sai aiki take duk takarasa zama wata yar baiwar Allah “kuma dayake abarwa rai abunda yaso duk inda tayi yabinta da ido ganin takici abunci sai aiki take “kitchen yashiga da kansa yadubu abincin da tadafa yazuba pepper soup din a bowl “yazuba juice yazo yasa mata abincin gabanta fuska babu wasa yace eat tadan kallesa kafin tafara cin abincin ahankali ahankali “tashi yayi yadauko mata drugs dinta yabata “so take tace zataje gida amma tana tsoro “. Ahankali ta sace kallonsa taga bai ta yake kallo bas ai tamike tayi hanyar stairs dago kansa yayi yabi bayanta da kallo yana girgiza kai boubou gown ne jikinta da mayafinsa murya can kasa kaman bashi yayi maganan bay ace stubborn bea “rufe laptop din yayi ya kwashe kayan sa yabi bayanta dakints yakalla da alama nan tashiga yana shiga ya iske ta zaune kan carpet tahade kanta da gwiwa tana wani kalan kuka marar sauti sosai dan jim yayi kafin yacigaba da tafiya yakarasa wurinta ya durkusa daidai saitin ta yasa hannunsa both two din yadauketa daf kaman yar baby dasauri tazuba masa ido baice komai ba itama haka yafita da ita ahannunsa to his bedroom ita tabude musu shi kuma yasa kafa yarufe babu inda ya direta sai kan gadon sa ita kam takama idonta tarufe sa gam tana sauraron ajiyan zuciyanta ga kamshin sa dana ta da suka suna saka mata wani nutsuwa sai motsi take da kafa kaman wani wanda ke tsoronta haka yasa hannu yazare mayafin dan bude ido still kuma tasake rufewa dan karamin zip din dake gaban rigan ya zuge yana bin boobs dinta da kallo yanayin yarda take sauke ajiyan zuciya yake dubawa dan jim kafin ya kwantar da kansa kan boobs din tasa hannunta ta daura a kansa tayi hugging kan nasa bisa boobs dinta haka yayi masa wani uban pleasures dan fitar da iska yayi cikin wani kalan voice kaman zata sake fashe ma da kukan awani irin hankali tace ranka dade har wani yarrr yaji yace “uhm”tayi raurau da ido tace bazaka hakura haka nan ba?yayi shiru tasa hannunta a suman shi tace nahada ka da girman Allah yayah kayi hakuri wallahi banyi da gangan ba ni nayarda da hukuncinka ma na yarda ko fita bazan sakeyi ba balle zuwa dinner dan Allah kayi hakuri yayah it was a mistake and I promised not to repeat suchs kamun afuwa “yayi mata shiru dai hawayen datake rikewa suka shiga fitowa tau ita waza ta kira?yanzu yafada mata yanda zatayi yayi hakuri ko takira mom?tagirgiza kai saidai ko auntie hibba gashi wallahi ita bata da ma wani lafiya da ciwo zataji ko da cikin jikinta ko da fushinsa ko da tsoronsa “ita kam wallahi wani lokacin ji take daman har yanzu a gidan oum take “abun nan yamata yawa she is too small for wannan matsalan gashi idan yayi fushi bakar zuciya bai saurin hakuri har tausan kanta take “baice komai ba sai gyara kansa dayayi kan boobs dinta yayi lamo yanda kirjinta ke over racing zaka san hankalinta baa kwance yake ba “ta tsani wannan shiru din nashi “muryar sa can kasa yace gobe zamu koma tagyada masa kai kafin tace to yace ki tashi ki shirya anjima muyiwa su oum bankwana flight din asuba zamu bi tagyada masa kai yamirgina ya safke kansa daga samanta “kafin yamike yawuce toilet tabi sa da kallo ita kanta tasan mutane tana basu tausayi idan akace wannan babban ne mijinta duk da itama ba yar karama bace can can amma wallahi tsab malik zai zagaye adamawa da ita akai “ rufe ido tayi daga fadan jiya zuwa yanzu data shirya ko bata shirya bas ai kawai a hau sex shifa baya gaji indai zai ganta gashi gata kaman wanda ake ma allura “ haka yake zama koda yaushe jikinta a tabe yake “ dan girgiza kai tayi ta lumshe wanka yayi yafito daure da towel daidai kugu walking very majestic and handsome malik irin hot guys dinnan na india wallahi irin wanda suke fitowa a matsayin actors din wani kalan six packs ne dashi sai gashi kwance luf luf a wurin ga alaman ruwa na bin skin dinsa dake samun isasasan hutu “ tajuya masa baya “yazare towel din half naked yabari kafin yakara so kusa da ita taba ta yayi juyo suka hada ido tayi saurin dauke idonta ganin wannan uban kayan nashi mai bata wahala “ baice komai ba yahau cire mata riga “ba dan so take a yafe mata ba datace yarabu da ita don tagaji ma wallahi amma yaya zatayi dole tahakura tayasa cire rigan tayi yayi kasa da pant dinta sai datarufe idonta daya shigeta “yakai hannunsa a boobs dinta sai dasuka sauke ajiyan zuciya both dinsu still yana ajikinta bai fito ba yakai bakinsa a nata yahau kissing tana taya shi “he sex her well well kafin yayi lamo ajikinta “tayi shiru sai saukar da ajiyan zuciya take “ (nifa har malik dinnan yafara bani haushi haba kadinga cutar musu yarinya kuma kadinga fushi ahh)feeding dinsa tahau tana caressing head dinsa har bacci yayi gaba dashi ahankali tazare boobs dinta daga bakinsa yawani sake ja har sai data rufe ido tsaban jaraba ne kawai fa amma wallahi bacci yake kallon sa tayi ta girgiza kai kawai wannan mutumin inalilahi “ mikewa tana sauke kafanta dasuka mata tsami tana dafe bango tashiga toilet ruwan zafi tashiga kafin tayi wanka tafito “dakinta ta wuce tasa hand dryer tayi drying gashinta data jika wajan wanka sama sama tasha cream da perfume tasaka plain material pink “ ganin dare yayi sosai kusan sha biyu dawani abu tarasa yanda zatayi so take tama su addarh Allah yatsare kar suga bata kula ba babu wanda zaiyi tunanin shi yahanata “ wayanta tadauka ta shiga Whatsapp bin su tayi da aysha da halime sai dr hafsa hadda rabiah tamusu message din Allah yasa alkhairi “ kafin tawuce takoma dakinsa shima bai kan gadon “ da alaman wanka yake kofan toilet din takalla kafin tashiga closet dinsa tafara hada masa kaya “tana kokari wallahi aikin gida da kala maza masu jaraba akwai wahala wallahi dole tabaka mamaki a yarda ta taso dinnan malik yagyara ta bana wasa ba “duk wani abunda zai bukata sai data saka masa a box “fitowa yayi yatsaya gaban mirror yashafa Vaseline dinsa kafin yashiga closet din yaganta tana zipping zip din box din “yana shigowa tayi kasa da kai tace sannu da fitowa “yagyada kai yace sannu mamana “har cikin ranta taji sanyi yace baki gaji ba zan iya hadawa fa tagirgiza kai avoiding eye contact with him tace nagama aie yace Allah yayi albarka sannu tagyada kai “tace Ameen cigaba yayi da abunda yakeyi “kafin yajira takarasa ya rakata dakinta can ma suka hada kayan nata “ganin yanda take wani dari dari dashi yayi murmushi yanzu zai ja fada kar kuma fa a kwana ana masifa da kuka buh dole sai yayi don ta warware baki daya “yana kallonta yace daman magana nake son muyi tace to nazauna yagyada mata kai yace erh hajiya zama tayi “kaman irin gasken nan yayi dan shiru kafin yace ina so ki fahimce ni mamana tagyada masa kai tace in sha Allah yace daman idan nace zan kara aure yanzu banyi laifi ba ko dai nayi hakuri sai kin sauka?warabul ka’abah rabu dataji irin wannan bugawar zuciyar don lokacin data gansa tare da linda “inalilahi waina illahil rajiun wani luuu taji Ana mata a kunne abun na neman yafi karfinta ‘kasa motsi tayi a inda take zaune dakyar tahade kalamanta waje daya tace au ….r..e?yagyada kai irin abun nan da mugun gaske samu tayi ahankali tamike wannan wallah isai yasa tayi miscarriage tsaban yanda take ji duk yana wani kasa kasa da kai bai lura sam ma da reacting dinta ba irinshi dagasken nan “dafe cikinta tayi tana wani kala kafin tafashe da kuka voice dinta na rawa tace muje ka cire cikinka kafin nan ka rubuta mun takarda Abdoolmalik kace kasake ni kasakeni sai kaje idan ma matan duniya zaka aura sai ka aura ban damu ba tafada da wani kalan daga murya “Jin kalamanta yayi saurin kallonta har ga Allah bazai boye ba bayan aydarh babu wata mace in his life kawai baisan yanda akayi ba kaf matan dake masa dm wata riyerh ce kawai yake replying haka nan yaji yarinyar tamasa ba wai yana sonta bane no kawai kaman wani magic sai yake mata kallon kaman maryam idan yace zai sake aure wallahi yayi karya domin har yau har gobe babu macan dazata kama kafar matarsa aydarh tayi idan akwai morethan hundred percent matarsa ce her beauty her decent her kind her dressing everything about her is hundred percent “ dan shiru yayi yana imagining idan yace zaiyi auran yazaayi kenan shidai wallahi bazai iya ganin bacin ranta ba kuma idan ma yanada kaddarar sake aure definitely babu zancan aldalci saboda babu macan dazai iya hadawa da son dayake ma aydarh “kokari yake yazaunar da ita amma wallahi bori take masa taki zama sai uban kuka take “tace har akwai macan dazaka iya aura har akwai lokacin da zaka iya cewa zaka sake aure yace wait mamana try to understand me bawai haka nake nufi bak i tsaya ki fahimce ni tayi masa wani kallo tace nafahimce ka fahimta nami?Kanmi zan fahimce ka?kace zakayi aure fine kaje kayi auranka bazan hana ba but make make sure you abort your pregnant dake jikina kacire wannan cikin naka aie ka iya idan ma baka iya ba zaka san wanda zaiyi ka cire cikin ka “ka rubuta mun saki nima naje na huta hakanan na koma makaranta na “namaka biyayya kaman raina nayi hakuri da kai don kawaii ina sonka “ina tunanin babu abunda wata zata iya maka bayan wanda nayi maka “tundaga azaban rabani da virgin dina wahalan daukan cikinka “dake jikina kana tunanin hanani makaranta dakayi bai mun ciwo ba hakuri kawai nayi cus karkashin ka nake “Abdoolmalik kasake ni kaje kayi auranka Saboda babu macan datakai nayi kishi da ita in this earth kacire cikinka kasakeni nima na koma makaranta nasamu mai sona nayi aurena!wani kala firgita yayi kalamanta na dakar masa zuciya inalilahi shi kam mai yaja masa wannan maganar ya gwada ne kawai “ita kanta riyerh ba cewa tayi tana son shi ba daman haka mata suke?(wallahi kuke janmu aie kan kishi mace zata maka mugun gori)yanzu aydarh c eke fadin haka?tamaki sauraron sa yana kokarin mata magana tayi baya dasauri “ tayi pointing kanta tace your biologicals sisters are schooling duk makaranta sukeyi kahanani kahanani duk wani abubuwa da yara keyi wai saboda kishi “kishin ne haka sone haka da zakace zakayi aure niba mutun bane ko don saboda babu wanda yake maka magana duk irin abunda zaka mun “banida freedom kaman kowa kullun under your control nake komai a jiya cewa kayi bazan sake fita dinner ba “amma saboda asamu peace nace maka baki daya bazan sake fita ba saboda duk nama biyayya daman maza ance haka kuke I can’t even recall the idoms amma ance namiji babu dan goyu ‘tama kasa fada daidai bata iya ba “duk shiru yayi tafadi duk abunda tagadama shi yaja ta wallahi da baiyi mata maganar zaiyi aure ba yarinyar nan bazata iya fadar masa haka ba shiru yayi yazama speechless wallahi juya masa baya tayi tadinga wani kalan kuka “ cikin dara nan yaja wa kansa wallahi “kamata yayi tafizge cikin voice dinta day asha kuka tace don’t touch me again karka sake tabani dan Allah kasake ni ka cire cikinka kaje ka aure kaf matan duniya “na zama bazawara I will takes this as my destiny kaddarana ne nazama bazawara tasake fashewa dawani kuka tadafe gado dakyar tazauna maranta ma yayi masifan rikewa zafi zafi takeji kaman mi idan ma cikin zubewa zaiyi shknn ta huta takama gabanta shima yakama yaje yayi auran nasa “gently ya durkusa gaban ta yace wait cuddle bug duk saboda kishi ne har haka? Miyayi zafi idan wasa nakeyi fa tace wasa wasa fa kace ana irin wannan wasan kenan ana wannan wasan kenan daman kace zakayi aure fine kasake ni dan girman Allah bana yin auran kuma kaje ka aure duk wacce zaka aura ban damu ba indai kasake ni kuma ka cire cikinka “ aure dani dakai ba dole bane babu dole a aura ina fin karfina akayi akace na zauna kuma nayi hakuri na zauna tau yanzu bazan zauna ba banayin auran kuma tafada tana wani irin kuka “ina irin situation dinnan na karasa what actions to take haka malik yashiga wallahi rasa abun yi yayi koma miye shi yajata amma duk miyayi zafi idan fa tace yasake ta nan wallahi daidai yake da bugawar zuciyarsa shiru yayi don sam yarasa what to do idonsa dai yayi jawur “har wani xufa yake “tamike tsaye itace idan baka sakeni ba cikin arziki zaka sakeni a tsiya “naga akwai manya a familyn mu ? Idan nafada wa abby duk abunda kake mun shi zai saka kasake ni takamarka oum zatayi fushi dani zata ji haushi na zan zauna wajan ummi ita tana sona “kaman wani tsaranta tace kasakeni yayah!!! Ganin kaman ma bata cikin hankalinta azabar bakin kishi irin nasu na larabawa kawai yake gani kwance a idonta duk wannan bakin maganar da gorin data masa saboda kishi ne “tashi yayi ahankali yabar dakin tamike dasauri tabi bayanshi dakinshi yashiga itama tashiga tayi tsaye tana kuka kaman ta Zare wallahi babu abunda yake gani a fuskanta irin innocent rigimamman yarinya irin rich kids dinnan masu fitina da tsiwa fada namata kyau komai kyau yake mata kallonsa take ido cikin ido kaman tawani sake kyau ma yake gani idonta yasake fari tass duk kukan nan datayyi “hulanta yazame yayi baya zama yayi kan gado yabuga tagumi yana sauraron kukan ta sake matsawa tayi tace wallahi saina kira abby a daran nan nafada masa banayin auran kuma yafada maka kasakeni “bazan zauna ba yayi shiru tajuya zata koma dakinta maybe wayar zata dauko takira ayanda ranta yabace yasan zata iya tako daya yayi kawai yakamo ta tafasa kara tace kasake ni nace gwada mata yayi shi namiji ne ya dauketa daf tana ihu tana kuka kaman zaa zare ranta yadaura ta kan gado without spending a minute yazare wandon shi tana ganin abunda zaiyi tace karkayi yayah karka shigeni don’t sex me ni ba matarka bane kabari nace maka malik ma baiji bai gani yahau sexing dinta tana wani kalan kuka “ she always loose a fight dinsu shine kawai ke nasara yanda tayi niyya wallahi ko hannunta bazai sake tabawa ba amma don rashin imani shine yake mata this duk iya masifan ta kin barinta yayi har magiya ta dinga

Chapter 76 of 83