Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
kyau sosai maryam da kawai kokarin ta wani ya cece ta bata kula da kyau ba ta taba aydarh kasancewan jikinta babu kwari ko kadan tayi bay abaya zata fadi hankalinta yatashi ta tsorata sosai malik dake bakin kofan budewar sa kenan yayi kanta dawani over speed daf ya dauketa bata fadi ba amma ta rufe idonta gam ta fama wajan ciwon sosai “kuka tafasa marar kara sai ga hawaye sharrr bakaramin fama wurin tayi ba Wallahi azaban radadin yayi mata yawa kwantar da ita yayi without wasting a second yafita zuwa office din dr raudarh equipment din dake cikin box kawai ya dauke baki daya hada stitchs box din dr raudarh bata cikin office yafito yakoma dakin “yafara bude kayan aysha da duk hankalin su yatashi ta kada su suka fita reception su dukka ukun maryam da hankalinta in yayi dubu yatashi ganin abunda taja kuka kawai tafara aysha kam fada tafara yi musu kan abunsu yayi yawa ai gashi “malik ya dage riganta yaga da gasken dai tafama “allura yayi mata na rage zugi “kafin yafara duba stichs din har cikin ransa yake feeling pains dinta sosai ahankali ya gyara mata kafin yasake mata another injection tsaban wahala bacci ya kwasheta ajiyan zuciya yayi yacire gloves din hannunsa yana share zufan goshinsa “ganin tayi bacci yasashi rufa mata duvet “kafin yamayar da kayan a box ya rufe yawuce toilet yacire kayan jikinsa ya sakarwa kansa shower yakai 20mins a kasan shower kafin ya mayar da kayansa yafito Still bacci take chair din gaban gadon yaja ya zauna ya buga tagumi yana kallonta “ko dan kiftawa babu “maryam tace nashiga yanzu na duba ta addarh?ganin duk maryam ta firgice yasa aysha gyada mata kai kaman jira take ta shige dakin malik yadago suka hada ido maryam tayi kneeling kasa muryanta very slow ga alaman zatayi kuka tace am sorry yayah Wallahi malik ya daga mata hannu kawai yace it’s okay prettiest girl ki kula next time kinji a daina rawan kai “maryam tazo dasauri tabashi side hug kafin tayi kissing cheeks dinsa both tace tau yayah ita auntie bazata ji haushi ba? Malik yace yes “maryam tace tau yayah na zauna beside her please?’malik ya gyada mata kai ahankali tace thank you yayah “ .Abby yayi musu narrating kaf labarin da malik yabasa wanda babu bambamci dana baba abba was confused and shock at the same time yama rasa mi zaice yaron yayah ibrahim ke aiki a Washington kuma as MD na wannan babban asibitin ohh Allah this is unavailable tau yaushe ma har yaron yasamu scholarship yayi schooling a wannan babban uni din?baba ce ta katsewa abba tunaninsa dafadin Habib kaine mai mace kuma yara dai suna son junan su ina ganin ayafewa juna zumunci bawasa ba komai yawuce abba bai yama kasa magana mikewa kawai yayi yawuce hanyar part dinsa duk suka bisa da kallo hajajju tace yau dai muna ganin ikon Allah wannan fa daya tashi yanajin ana fadin yaro hutun kwana bakwai kawai yasamu kafin jirgin su yakuma can kasar nifa bana kaunar rashin kan gado tau ina duk da dalilin hakan fisabillahi ibrahin kai ma ka gode Allah baiyi maka arziki ba yayi ma danka yanzu don audul yahade anguwan nan ya siye bawani abu bane ahtau kuma daya mike yawuce ai bashi kawai bane mutun a famelin nan naga uban ya isa ya datse auran cikinku tafada tana mikewa ta dauka jakkarta tana yafa mayafinta ta kalli abby tace kunga tafiyata can asibitin yarinya na can daga ita sai waennan yaran masu dan banza rawan kai ita kuma babbar girman kai bazai taba iya barinta yi musu magana ba ummi tamike ahankali tana kallon abby tace ka mayar damu yallabai “abby yamike baba tace mu ma muna bayanku in sha Allah zamu gana da fatiman ne da yar uwarta hajajju ta tabe baki tayi gaba tace yaro dai yafi karfin raini illimi garesa ga kudi kaca kaca a akawun dinsa ahtau mutunan dake aiki cikin turawa gashi babba a asibitin “ummi da abby dai sunyi shiru suna binta a baya har suka karasa asibitin batayi shiru ba abby n eke dan bata amsa shima dayaga lamarin yafi karfinsa yayi shiru kawai “anan reception suka ga halime da aysha gaishe su sukayi hajajju tanemi wuri kusa da aysha ta zauna abby ma haka ummi tawuce knocking tayi kafin tashiga Still aydarh na bacci “maryam kusa da ita sai malik da ya jinginar da kansa a karfan kujera da alama tunanine yake “maryam naganin ummi taji gabanta yafadi kar ace halime tafadi abunda yafaru tasan aysha bazata fadi ba ta dai daure tace sannu da zuwa ummi “ummi tace yauwa ya jikinta? Maryam tace alhamdulilah bacci take “ malik yadago kai yakalli ummi yace ina wuni mamana?ummi tace lafiya ya jikinta malik yace Alhamdulilah babu laifi yau ta dan amsa sa dasakin fuska har sanyi sai dayaji a ransa yau dinnan kujera taja itama ta zauna tana kara jinjina ikon Allah malik dinta dai ke da wannan matsayin da aka fada Allahu akbar “ can sai ga hajajju da abby sai halime da aysha suma duk sun shigo malik yamike yana kaiwa abby kujera kafin ya dan rissina suka gaisa ‘yamaida dubansa kan hajajju yace barka da zuwa hajiya hajajju tawashe baki tace yauwa dafta ya jikin ma dakin taka?malik yace dasauki ganin kaman babu wanda ke cikin damuwa sai ya danji yafara nutsuwa duk babu wanda yace masa gashi shi kuma bazai iya tambaya ba yaso ace hadda baba kulu da sun dan fita ta masa bayani ko hankalinsa zai dan kwanta. Hajajju tace yoo wai maryam nan dakika zuba ma yarinyar nan ido fa fisabillahi? Maryam dai tayi shiru batace komai hajajju tace sai ki dinga cutar da kallo ita dai ahaka kaddararta yazo kuda dan uwanku ku dinga cutar yarinya don kunga batada hayaniya bata da magana sabo hwa da Allah ummi dai na zaune batace komai ba hajajju ma taja bakinta tayi shiru kafin tamike tana sabar jakkarta tace dafta bismillah zo mu fita muyi magana malik da kaman jira yake ya mike yabi bayan hajajju “ummi tabi su da kallo kafin ta dauke ido tana maida dubanta ga aydarh da still bacci take maryam kuma na latsar wayan aydarh sai ga halime da aysha sun shigo suma atare “halime ta kalli maryam taware ido tace addarh dubi yarinyar nan fa da 16pro a hannunta “aysha tace kun min shiru halime ta kama bakinta kafin ta zauna kusa da aysha tayi joining dinta a kallon wayan kaman basu suk agama fada last last ba “aysha tazauna kusa da ummi tace sannu ummi,ummi tace yauwa aysha ya mai jikin taci abinci kam?aysha tace taci pieces uku karami na pepper chicken din nan har yayah yafita yasiyan mata grilled meat ko zataci yaran can ma sukayi hauka bata samu taci ba ummi dake kallon aysha da mamaki tace hauka fa kikace mi sukayi mata? Aysha tayi shiru maryam da halime duk sun tsore suna kallon aysha alaman tayi shiru ko kallonsu batayi ba tafara bawa ummi labarin tunda ga farko har zuwa dawon wansu ummi takallesu fuska babu alaman wasa tace oh naku rashin hankalin har yakai matsayin haka shi malik din yana ina?aysha tace rushing yayi yadauko equipment din sai muka fita ummi tace babu wacce ya daka cikinsu?aysha tace eh ummi tace bai birgeni ba shashashan yara mararsa hankali da kunya ku fice mun anan “maryam da halime sukayi kasa da kai duk suka mike ummi tace gida zaku wuce fa bana son ganinku a asibitin zamu hadu gidane “halime tace dan Allah ummi kiyi hakuri baza mu sake ba fa in sha Allah kuma bada gangan mukayi ba kiyi hakuri ummi ta kalli aysha tace ina key din gidan?aysha tace yana wajan abby ummi tace ku samesa a reception din ku karba ku tafi a keke aysha tace tau shknn ummi Allah yabata lapia na daura girkin dare ne?ummi tace ku sa iya naku kawai basai ankawo ba “aysha tace sai da safe ummi tace Allah yabamu alkhairi.hajajju tace tau kadai ji duk wani take takensa kenan Wallahi “malik yayi shiru yace tau hajiya shi abby mi yace hajajju tace minene wani abby wai ibrahin kake nufi? Malik yace erh shi fa hajajju tace babu abunda yafada wannan kwara ma yayah kulu zatayi magana habibun yamike yawuce fat dinshi babu ta kan wanda yabi shi dan banza “ malik yace nufin sa kenan nasaketa wai? Hajajju tace kaima kafada “haka yake nufi malik yace gaskiya nidai hajiya kwara ace zaa kaisheni da ace nasaketa bazan iya ba gaskia “hajajju tayi shiru tana kallonsa tace tau karka kuskura ko dawasa ka bi umarnin su “malik yace yanzu fita zanyi zanje cikin gari nadawo idan nadawo sai nasameki muyi magana hajajju tayi kasa da murya tace tau daman kazo manah da kaza dai “ita ma matar ai kaman jego take kyau dai da nama malik yace kedai kice ke zaki ci yarinyar da bata ma iya cin abinci balle kaza “hajajju tayi wani kala da murya tace kaji dan kwal uba abunda kayi mata wane rai ne zai sake morowa bayan ita da Allah yasa da sauran kwanta gaba malik yashafa kansa yace tau ke ina ruwanki hajajju tace ga ruwana nan ko lefe bakayi mata ba ni idan nice ita dubun ka ashirin zan mayar maka ka sakeni na huta da wannan jaraba ace ka kusance diya sai ankawo ta asibiti duk ina dalili malik dai juyawa yayi yana dan murmushi kaman ba yanzu tagama cewa kar yasake yasake ta ba amma yanzu har ta Chanza magana “hajajju bata koma dakin ba ta nufi ofis din dr raudarh “ tana shiga dr na zaune tacire labcoat din jikinta tana danna waya “tana ganin hajajju tamike tsaye tace oyoyo hajiya sannu da zuwa “hajajju tace yauwa ramda ya gidan? Dr tace lafiya lau hajiya ya jikin aseeyarh hajajju tace wane jiki yarinya dai yagama da ita dr tayi murmushi tace aaa fa hajiya kawai dai bai bi ta ahankali ba “hajajju tace yanzu dai gata can bacci kawai take tsaban wahala billahi dr tace eh ai ance faduwa tayi shiyasa tayi fami mijin ma da kansa ya gyara wurin hajajju tawara ido tac eke dan mahammada rasulilahi?dr tace eh hajiya amma yace mun bawani abu bane hajiya tace yau muna ganin jarabawa mudai billahi yarinya taga rayuwa wayyo Allahnah dr tace bbu komai Allah yabata lafiya hajajju tace Ameen kafin tace kinsan fa can kasar yake aiki dr tace wacce kasar hajajju tayi shiru tace kingani ma fa namanta Wallahi dr tace eyyerh Allah sarki hajajju tace shine babba a can asibitin kaf likitocin turawan nan kasan sa suke a asibitin dr na murmushi tace masha Allah Allah yasa albarka hajajju tace Ameen kafin tace barakallah ramda kema da kyanki kamar mu a gari dr tayi yar dariya tace nagode hajajju tace shima mai gidan naki likitane? Dr tayi kasa da kai tace aaa hajiya “hajajju tadinga kallon dr ganin kaman mood dinta ya chanza hajajju tace aikin mi yake shi?dr tace dan siyasa ne hajajju tawashe baki tace masha Allahu yaran ku har nawa? Dr tace yan biyune hassan da ussaini hajajju tace Allahu akbar tau suna ina?dr tace suna wajan mamana hajajju tace ke aiki bazai bari ki rike su ba komi? Dr ta girgiza kai tace aaaa har kwalla yakawo idonta tace mun rabu yasake ni kuma bazai rike su ba kawa isai kuka ya kwace mata ta fashe da kuka hajajju tamike da sauri tana jawo dr tace inalilahi waina illahil rajiun asha ka mamma dai daga ji bakaramin mugun abu yayi miki ba ramda kiyi hakuri ki kwantar da hankalinki in sha Allah dan banzar zai gane kinji Allah ya watse masa karama ya yaye masa albarka ai suma yan biyun tunda bada su kikaje gidansa ba dasau ki maka shege kotu ya mika masa diyansa tunda dan wiwi ne dan iska “ dr data cigaba da kukanta tana girgiza ma hajajju takai tace Wallahi hajiya ina son yah Sulaiman Sosai kuma mamana bazata bari nakoma wurinsa ba ni kawai ina sonsa saboda ba laifinsa bane Wallahi hajiya “hajajju tayi shiru tana patting bayan dr tace kwantar da hankalinki kinji ramda zanyi iya kokarina naga komai yawuce in sha Allah karki damu kinjini kwantar da hankalinki ki rike yan biyun Allah yayi musu albarka kinji ni daga mayi magana kiyi hakuri dr ta goge hawayenta kafin tamike tace nagode Hajiya muje sai na raka ki hajajju tace Wallahi aaa ramda da kin barsa kiyi hakuri dai don Allah dr tace babu komai hajiya muje har dakin dr raudarh tarako hajajju kafin ta duba aydarh ta tambaya ina malik din ummi tace maybe yafita “ummi tace dr zuwa yaushe za’ayi discharging dinmu? Dr raudarh tayi shiru tace bara mugani maybe ko zuwa gobe ko jibi in sha Allah ummi tace Allah yakaimu lapia “dr tace Ameen “ tajuya tafita hajajju takalli ummi tace ai yanzu nakada audul nace yaje ko dan kazan nan yar daya ya siyo baiwar Allahn yarinyar nan ummi tace gaskia kam hajajju tabude kulan pepper chicken din ganinsa kadan badayawa ba tace wannan dai tsaban bakin hali ne billahi ace komai bazaa kawo kaca kaca sai cin mutun daya yoo du kinda dalili jama’a cikinsu wacce mai dan banzar rawan kanne ta kawo nama? Ummi tayi shiru kafin ahankali tace maryam ce hajajju tace ai wannan yarinyar dakyar idan zatayi abun arziki ko da kuwa ibrahin mai kudi yazama nidai shawara ta daman audul daukarta yayi suka koma can kasar ummi tace haba hajiya tayi mi acan din ?hajajju tace ni fa dadina dake akwai kauyanci har yanzu dan wayewan nan nakai yara turai baki santa ba “miye dan yatafi da ita kinga sai mu tafi tare gudun ma ace anbar yara daga su sai turawa acan kasar “sai lokacin ummi tayi yar dariya saboda tafahimce abunda hajajju ke nufi atafi da ita “ummi bata Sake magana ba tayi shiru.ummi tace da kin daure baby ki kara ko kadan ne kinji aydarh da kaman zatayi kuka tace nakoshi “ummi tace tau sannu aydarh ta gyada kai kawai tanayin kasa da kai saboda ko son hada ido da ummi batayi ummi duk na lura da ita sallama yayi ya turo kofan dakin ahankali yashigo idonsa kanta sai kallonta yake as if his life depends on her “ummi dai kallo daya tayi masa ta janye ido aydarh duk da taji alaman shigowansa a jikinta amma bata dago ba “yace ina wuni?ummi tace lafiya “yakarasa kan drawer ya ajiye ledan kasassan kazar sai ga hajajju tabude kofan toilet tafito malik yadan kalleta kafin yace barka dai hajiya hajajju tace dole kace manah haka saboda ka cuce mu ka hada mu da dan banzar zaman asibiti ina dalilin wannan abu ni sam hakan bai mun ba daurewa kawai nake saboda na lura iyayanta ba saiti garesu bai ta kuma asiya ayi idan akace haka za,ayi ba dan karamin cutar ta akayi ba “malik dai baice komai ba balle aydarh da kanta makasa ma ummi tace baby ko nasaka miki kazan ki daure muryanta dayayi kasa sosai na alaman rashin lafiya tace zanci anjima “ummi tace ohk”hajajju tace audul ko har ka mance da zancan kazar ma? Malik yace nasiyo hajajju ta bude baki tana kallonsa tace da ban tambaya ba babu wanda zai ce mun gashi tau daga kai har uwar taka har ita matar taka tsoron Allah yayi muku karance said ai ace ubangijin isah da musa ya shirya ku “tafada tana jawo ledan tabude kazar “ta hau ce “kusan daya taci ita kawai saiga oum da rufaidarh sai wata maid biye a bayansu rike dawani classy basket na yan gayu kana gani kasan kayan campany daban dana gida don foreign ne na kirki ta ajiye kafin tafice ta barsu gaisawa sukayi da ummi kafin ta gaishe da hajajju itama rufaidarh haka hajajju dai ta mike tace bara tayi waje Saboda malik data aika siyan fura “ ummi tace ina yallaban?oum tace yana gida jikin neb a dadi inaga stress ne ummi tace Allah sarki ina ganin hakan ma ne gaskia Allah yataimaka yabada sa’a oum tace Ameen duk datafada ne amma abban lafiyansa lau kawai dai yarufe part dinsa ne oum bata taba ganin yayi fushi irin haka ba har da ita “can tace ina yayah ibrahim din? Ummi tace sunje gaisuwa amma yanzu kingan sa nan ba jimawa “rufaidarh ta matsa kusa da aydarh dake bacci ta zauna tana kallonta kusan 10mins jefi jefi suke dan magana can sai ga aydarh tabude ido tana ganin rufaidarh tayi yunkurin tashi duk taji zafi sosai amma tadaure tana ciza lips dinta nakasa rufaidarh dai na kallonta haka oum ma na kallonta ta kasan ido ummi tayi saurin tashi tace sannu baby kin tashi ko zaki shiga toilet ne sorry aydarh ta girgiza mata kai kafin tace ah’ah ummi “ganin yanda ummi ke kula da aydarh yasa oum jin wani sanyi aranta “rufaidarh ma kallonta takeyi da dan murmushi ummi tace bara naje rufaidarh sai ku samu ku gaisa sosai “rufaidarh tace ai da kinyi zamanki babu komai “ummi tace babu komai yanzu zan dawo ummi nafita aydarh ta sauko kafanta kasa ahankali tamike daurewa kawai take amma zuwa yanzu ma jikin dasauki badai wani sosai ba,rufaidarh dake kallonta cike da tausayi tace ina zakije girl? Aydarh tace wurin oum rufaidarh takalli oum tace uktiee ki matso sai ta zauna kinga Still she is in pain “oum ta mike takaraso gaban gadon ta zauna aydarh, Aydarh kawai tafada jikin oum “oum rufe idonta tayi trying hard not to cry but she can’t help it but to cry “ sai hawaye sharr suka fito daga idonta rufaidarh ma mikewa tayi kawai tafita daga dakin kwara a basu time there missed each other yah rabbi mothers love take gani pure dinsa a idon oum amma kara tahanata nunawa yarta “ anan reception ta tarar da ummi zaune tayi joining dinta “suka zauna ummi tace suna ciki ba rufaidarh ta gyada kai tace there missed each other “ummi ta gyada kai kawai “Aydarh ta dago tace oum narh you don’t love me anymore yanzu!? Oum ta girgiza kai tace no daughter kiyi shiru kinji “Aydarh ta gyada kai tace ina abba fushi yake dani Wallahi Allah banyi komai ba tell him banyi ciki ba bai mun Komai ba Allah tafada tana sake fashewa da kuka “oum ta jawota tace I know baby girl nasani kinji shima yasani ki daina kuka bai fushi dake kuma anymore kinji ne “ashe kunje Washington?aydarh tagyada kai kafin taba oum labari kadan na tafiyansu da islamiyan daya sakata da kuma friends dinta na can dama komai banda tsakanin su da malik oum tace you looks more than perfect baby girl, aydarh tayi kasa da kai kawai tace tau yanzu kina sonsa aydarh ta sukunyan da kai tana tura fuskanta bayan oum cikee da kunya. Oum tace ina tambayan kiyi shiru fa “ Aydarh tace oum zan sha ruwa “oum ta girgiza kai ta mike ta wuce tadauki bottle water wanda baida sanyi ta mikawa aydarh “oum na kallonta ko kiftawa babu alamu sun nuna burinta ya cika aydarh tazama mutun kaman kowa ahankali oum ta lumshe tana furta which favor of god will I deny Alhamdulilah “oum tace ina yake shi Abdoolmalik din aydarh tayi kasa da murya tace yafita maybe oum tace eyyerh “oum ta mike tace bara naje wajan su auntie aseeyan “Aydarh tace oum Abba fa?oum tace zai zo shima anjima “tafada tana fita daga dakin aydarh ta kwanta tana lumshe she is just reversing there moments together kawai she can’t express yanda take ji Wallahi kwakwata bata son hada ido dashi “wani irin tsoro da shakkansa take bana wasa bak o muryansa taji sai gabanta ya yanke yafadi kaman wani abu “ jiyan nan dayake mata magana har yanda heart dinta ke beating tana iya ji taso tayi masa ranshin kunya tace sai tace bata sonsa amma taji bakinta ma bazai iya fadin hakan ba “indai haka zai cigaba da mata bazatayi auran ba ko komai zata huta da this issue na matan dake crushing dinsa she never engaged herself a wani personal damuwa sai auranta dashi Wallahi bata son miyasa ganinsa dawasu bak e sa taji zatayi hauka ko dan shine kawai abunda ke gareta yasa take jin haka duk da haka tana tausan sa she can see that fears in his eyes na tace bazatayi auran ba kuma,ita ko bazata koma wajan oum ba ta cigaba da zama da ummi she prefer low level life than high level life datake a da this shekara dayan dasukayi atare she can feel herself a matsayin mutun kaman kowa tasan yawan abubuwa na rayuwa kuma Alhamdulilah she is very proud of him bayan wannan cutan dayayi mata yasata wannan kalan wahalan da babu abunda zai saka tace bazatayi auran ba kuma amma yanzu she preferred ma a raba su don tsoronsa take idan yaso yakoma wajan ita arniyan baturiyan linda let’s them finish each other tafada tana turo baki “karan notification din message ya shigo wayanta she forgot when last ma da ko taba wayan tayi don rabon ta dashi kusan 3 days yau bata masan yaakayi wayan yazo hospital din ba kaman bazata duba ba sai kuma taga duba ta dinga bin wallpaper din daaka sak akan home screen din da kallo same yanda take kalan message din dake layi daya wanda malik ne ya turosa “I love you tasty lolo you be the everything that I mean!kawai ta karanta kusan time without number ga wallpaper wanda maybe maryam ce tasaka picture din dasukayi ne a café ranan dasu kaje hadda su dr ibrahim sunyi kyau bana wasa bai ta ta dauki picture din gashi yayi resting head dinsa a boobs dinta hoton yayi kyau sosai masha Allah jin kaman ana shirin bude kofan yasata yin sauri ta maida phone din kasan pillow tana rufe idonta ummi tashigo ahankali tana kallon aydarh itama aydarh jin ummi ce yasata bude ido tana kokarin tashi zaune ummi tace noo baby kwanta basai kin tashi ba ‘akwai wani abun dake miki ciwo kuma?aydarh ta girgiza kai ummi tace zaki iya cin wani abu yanzu?aydarh tayi kasa da murya cike da respect tace ina son custard ummi tayi murmushin jin dadi tace right now baby “shi maigida naki yafada miki gun dazashi ne?aydarh tasake sukunyan da kai don kunya tambayan yabata wai maigida ta girgiza kai ummi tace tau bara naje in the next twenty mins zan dawo ga oum ki nan da aunt ki kafin nadawo hajajju dai bansan inda tayi ba a asibitin nan “Aydarh tayi dan murmushi kafin ahankali tace agaishe da maryam ummi tace baby ashe haka yaran nan sukayi miki amma baki fadamun ba ?aydarh tayi shiru kawai ummi tace kiyi hakuri “still aydarh batace komai ba ummi tace Allah yakyauta ta juya tafita “sallama tayi dasu oum tace yanzu zata dawo sukayi mata adduan a dawo lafiya ta tafi suna nan zaune sai ga hajajju sun shigo tareda dr raudarh reception din hajajju na ganin su tawashe baki dr raudarh ma murmushi tayi takarasa suka gaisa da su ummi hajajju tace kinga su duk larabawan sudan ne billahi wannan ce uwar sai kuma wannan yar uwarta ce kinganta shi uban aida bandai ta babu bil adaman dayake mashakurin kauna don sai ince ta tare gaba da baya komai ita dai billahi “ dr raudarh tayi murmushi batace komai ba yanzu ma daga shagonta suke na siyan da textiles tasa hajajju ta zabi atampha da leshi suka tsaya suka bada dinki kafin su yo asibitin “dr raudarh takalli oum tace hajiya ya mai jikin?oum tace Alhamdulilah dr raudarh tace bara nashiga na duba ta “oum tace alright dr hajajju tasamu wuri ta zauna tana kallon oum tace fatima oum ta saukan da kanta tace na’am hajiya hajajju tace kowa a fameli yasan halin Habibu koba gaskiya ba?rufaidarh ta jinjina kai tace gaskia hajiya hajajju tace yauwa kinga dai dalilin hada auran yaran

Chapter 48 of 83