Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
time tayi shiru kafin tace to zaka kirata din?yace dr? Tace ah’ah ita waccan din yace ohh wai gurl nafasa kiranta yanzu sai dasafe zamuyi waya tace mun zan rakata cocktail din wed din kawanta, aydarh na kallonsa ko dauke ido babu tace cocktail fa kace?yace eh shi tace uhm yace miye a cocktail din?ta mike tsaye tace you are sick you are going no way kuma Allah yakaimu goben tazo tagani ta fada tana dauka cup daya na gullisuwa da tuwan madara da iloka sai medulla ta bar masa sauran biyun murmushi yayi yashafa kansa yana kallonta har ta shige daki kafin ya gyara zamansa,tunanin kala kala aransa zuwa yanzu baya jin fever ko wani ciwon kai kawai rashin kwarin jiki ne kuma shi yayi prescribing drugs din da kansa bai dauko pain reliever saboda baya son shan sa,iloka daya kawai yasake ci kafin yarube cups din dasuke cikin sosai ,ya kwanta ahankali yana rufe idonsa scent din jikinta har yakama bedsheet din da pillowcase din data Chanza masa wani irin sanyi ke bin jikinsa da haka wani irin bacci mai dadi yayi gaba dashi wanda he can’t even recalled when last yayi baccin shine bai farka ba har asuba,kiran sallan farko ya tayarda shi daga hadaddan baccin daya dauke sa yatashi dauke da addua a baki toilet yawuce yayi alwalla kafin yashiga ya tarar da har ta tashi har cikin ransa bakaramin appreciating islamiyan nan yayi ba cikin kwanakin nan data fara zuwa bakaramin sauyi tasamu ba daga kan sallarh gaisuwa da kuma kananunun abubuwa na addini wanda bata sani ba ranar ya zauna yana kallonta tana sallarh cikin nutsuwa ba kaman da da kaman ana mata dole ba.sai da gari yayi haske yadawo bedroom din ya tura yatarar da ita nan kan prayer mat tana bacci Ko hijab din bata cire ba, riganta ta kwashe daga kasan kafanta har kusan gwiwa ya dinga bi very cute legs dinta da kallo wanda tun lallen da aka musu da dr hafsa sai yanzu yafara alama fita bakaramin kyau yayi ba daya fara gogewan har karasa ma lokacin dayafi kyau da sanda akayi sa da yanzu zama yayi gefan katifa his eyes still on her,sai kallonta yake ko dauke ido babu kusan 20mins kafin yaga alama zata farka har tafara motsi, mikewa yayi ahankali yafita ya rufe mata kofan a ranshi yake tasbihi da kuma godiyan Allah daya hallice sa ya hallice iyayansu shi da ASSEIYARH dakuma ita,dakuma godiya da kaddaran data hadasu waje daya shima yana dawo nan parlor yasake kwance ko 5mins baayi bas ai ga bacci yadauke sa babu wanda ya farka cikinsu sai wajan nine, kaman an tashe su a tare suka farka ,tamike ta dinga bin inda ta kwanta din da kallo kafin tacire kawai ta fada toilet wanka tayi tass kafin ta fito kaman jewel sai shine take kullun kaman angel din kara kyau ke kara mata kyau ita kam wai? Vaseline tashafa sai powder da kajal yau hadda lips kafin ta shafa perfume as usually kamshinta is very amazing, riga tasaka bayan tasaka inners ta kara perfume,kafin ta gyara katifan ta kauda komai na dakin duk da babu wani dirty ahankali tabude kofa ta dawo parlor kallo daya tayiwa shimfidarsa taga baya nan sai karan ruwa a toilet mopper tadago da tsintsiya tawuce bedroom sai data share tayi mopping kafin ta fesa freshener , tafito da kayan shara ta mayar dasu,Still bai fito ba ta dinga bin wurin da kallo wai ko zataga idan Ramlah takawo masa candies din (😂🤭) amma babu alaman wani abu tun cups biyun jiyane har yanzu a wurin gyara shimdar tayi tasan kwanciya zaiyi kafin ta dauko tsintsiya ta duka tafara shara karan bude kofan yasata kallon direction din toilet kafin kuma tayi saurin janye ido tacigaba da shara ahankali yafito yana goge suman sa da karamin towel sai singlet da wando shadda a jikinsa,ko dagowa batayi ba balle ta kallesa,murya can ciki tace Good morning yace morning kafin gently tace how was health?ya gyada kai yace Alhamdulilah daga haka taja bakinta tayi shiru shi kuma yawuce can bedroom din yashirya bai fito har tagama moping takara gudun fan din dun yayi saurin bushewa can sai gashi yafito sanye da wani jallabiya black mai kyau yana wannan kamshin nasa mai dadi,zama yayi kan shimfidar tasa yana kallonta kafin yace breakfast fa?tace yanzu zan daura ruwan shayi yace tau daga haka tawuce kitchen shikuma ya dauko guitar shi yana playing kidan kadan kadan sound din ba karfi ko kadan sai dan karan dadi ,tana kitchen ta dinga jin sound din guitar kasa hakura tayi har sa da ta bude kofan kitchen din taga daga ina ne tana budewa tagansa zaune kansa kasa yanata playing guitar kallonsa tayi mamakinsa ya ciketa daman tasa ce tun jiya daya shigo da ita taso tayi masa magana na waye sai kuma tayi shiru batace komai ba ,kallonsa tayi almost 5mins shi bai ma sani ba kansa kasa sai playing abunsa yakeyi, komawa tayi kitchen din sound din yayi mata dadi sosai shayin ta sauke kafin ta juye a flask ta dauko cups biyu da spoon sai bread da kayan shayin babu kwai yakare Irish ma haka kuma taga bai siyo ba maybe bashi da kudi tafada a zuciyanta tana daga kafadan alaman she didn’t care bude kofan tayi ta kai parlor kan carpet ta ajiye kafin ta koma kitchen din takarasa gyara inda ta bata,tafito lokacin ya ajiye guitar ya hau kan carpet din yana hada musu shayin hada mata yayi daidai yanda yasan tana iya sha kafin ya hada nasa shima,zama tayi ahankali tana kallonsa shima ita yake kallo batace komai ba ta dinga bin shayin da kallo mamaki take wai har yasan iyakan abunda take iya ci,shayin ta dauka tana juya tea spoon din dake ciki tunda tafara yake kallon hannunta rings dinta masu dan banza kudi da kyau,(dan diamond ba wasa ba hajiya kinga diamond kinga English gold karki wasa idan kinada shi siyi kiyi gayu yayata 🎉🤝) sunyi ma hannun kyau kaman dan hannu akayi rings din, can yayi ajiyan zuciya yace ko sai ya huce zaki sha?ta girgiza kai tace ah’ah aie babu zafi yace oya drink kuma kina hadawa da bread din yau!kai kawai ta gyada masa kafin tafara kurban shayin tana cin bread din kadan kadan bata wani ci biredin dayawa ba ta ture shayin dai ne ta shanye dukka yana ganin ta bai ce komai ya mike bayan ya gama nasa ya kwashe kayan ya kai kitchen yadawo cup din candies din ya bude ya fiddo iloka wanda shine favorite dinsa yafara chewing itama tashi tayi tawuce bedroom,toilet tashiga ta wanke inners dinta da detergent sai liquid soap din dettol kafin ta wanke toilet din tass tafito sai data kara gudun fan saboda zafin da akeyi garin yau babu hadari sai rana bata da haske sai zafi, hakan yasata zama gefen katifan tabude cup din candies dinta tafara ci kasancewan tana masifan son zaki shiyasa taci ya kusa quarter ma .kallonta yake ko dauke ido babu yace shi malamin ne yace a daina saka nikkab?ta gyada masa ,Kaifin yace ke kawai yace ma wa ko duk students din?tace ah’ah fa mu uku kawai saboda baya jin karan muryan mu sosai sai yace mu daina sakawa maybe shi ke sa bayaji ma,malik yayi shiru kafin can yace hala shi mahaukaci ne bai san duk matan mutane bane a ajin? Ta bude hannu alaman bata sani ba kafin tawara ido tace wai shine mahaukaci? Sir wanda bashi da hankali fa ake cewa mahaukaci ,malik ya gyara zamansa yace eh mahaukaci manah banda bai da hankali matan auran zai ce suwani daina saka nikkab bazaki daina bai dan kuma yasake magana ki gamun ta gyada tayi shiru yace amma bakya jin yunwa?tace yunwa kuma? Ka manta munyi lunch ya girgiza kai yace ai indomie ce kawai mu ci Ko fruits yau ba a sha ba tayi shiru tana wasa da hannunta bata ce komai ba ,yace tau dinner fa naga kusan 5:30yanzu yafada yana kunna hasken wayarsa, ta girgiza kai tace zan sha sauran candies din akwai dayawa,sai kuma ta kallesa tace kai sa nadafa maka shape pasta shi akwai yayi murmushi yace aaaa anima zan sha candies din yafada yana yin kalan voice dinta tayi smile kawai bata ce masa komai ba, ya mike yace tau ni bara naje naga time din datace yayi natafiya cocktail din,dasauri ta kallesa ou bai mance ba kenan itama ta mike “tana hade rai tace ina zaka?yashafa kansa kamshinta na gigitar mar tunani kaman zai jawota yasa ciki, bai so yayi spoiling mood din ba sosai yake jin dadin fira da ita duk wani shirme kaji sa bakinta komai nata na yarinta take shikam wannan akwai aiki Sosai a gabansa ,yace tare zamu fita da gurl yafada irin kaman dagasken nan har wani gyara sanyin p-caps dinsa yake wanda ta bi suman kansa ta fito baya kaman dan balarabe, tace baka san baka da lapia ba? Wallahi saura kadan yayi dariya ya danne, yace nasani manah amma ai kinsan inada zanje din is very important kar na batawa yarinyar can rai kinga ita duk abunda nakeso tamun, tawani hade fuska ta gyara tsayuwanta tace mi take maka? Yace abubuwa dayawa manah ,tace ohhni bana yi maka kenan? Tafada kaman zata saka kuka har kwalla yakawo idonsa yace aaaaa ni bah aka nake nufi ba ita ai soyayyya muke ke kuma ai kanwata ce ko kinga ba same relationship muke ba kowa danasa opposition din aydarh dai sai kallonsa dake da mamaki tace to ita miye hadinta dakai ina n ice kawai kasani nima kai kawai nasani kadai na saka ta a rayuwanmu mu ne kawai a rayuwanmu mu biyu, tace wai minene din shi din ma take maka yace kibari mu dawo zan gaya maki yafada yana nufan hanya kofa dawai irin speed tariga sa isa tayi sauri tasakawa kofan key tacire ta boye key din a bayanta,binta yayi da kallo ganin abunda tayi ouu bazai fitan ba kenan hade rai yayi sosai yace ki bani key din duk da yarda yayi din sai da gabanta yafadi don ba dan kadan take tsoronsa ba,Amma ta daure itama tahade ran cike da tsiwa tace Allah fa bazaka fita ba yace kee “tace bazaka fita ba koma miye,yayi shiru kafin yace kibani key lokaci na wucewa kar tagaji da jirana,aydarh tace said ai ta mutu da jiranka tunda ita batasan ciwon kanta ba zata dinga bin namiji bashi ya bita ba, malik yace bani key din tace Allah sir kayakuri ni fa bazan bayar ba bara ka fita ba kaji ma,yayi shiru kafin yace ke zan fa balla ki ko ki bani,aikau sai ga hawaye sha a fuskan ta,cike dawani irin yarinta da zallan gayu, tace erh daman zaka balla nin manah tunda abba yace baya sona don kaga an maka aure dani shine zaka dinga mun komai don kaga bani da wanda nasani a nan sai kai shiyasa kake mun abunda kake so to Allah bazaka fita bas ai dai ka kasheni din “ malik yayi shiru yana kallonta zuciyarsa har harbawa take yarda take maganan sai yaji duk wani lissafinsa ya kwance wannan yarinyan bai ma san yarda zaiyi da ita ba daurewa kawai yake amma da tuni ya barar da shawaran dr ibrahim saboda baya son wannan rigiman da koke koken,sa shi suke yana loosing, daurewa yayi yace idan kingama kibani key din bana shirme fa jiranki nake cike da masifa tayi masa tsiwa tace to Allah baran baka ba , bai ce komai bay asa hannu zai kwace key din ai dasauri ta jefasa cikin riga ganin abunda datayi ne yasa shi yin kasa da kasa yana wani killer smile kafin ya dago yace kibani key din tace ai nace baran baka kuma bazai ka fita ba yayi shiru kafin yasa hannu yamaida hannunta baya yarike su da hannu daya yasaka ta cikin jikinsa, gabanta yafadi ganin abunda yayi hankalinta ya tashi tace miye haka miye haka kakeyi sir kasake ni manah ka rabu dani,ni Malik bai ce komai yakarasa matsawa jin bango sosai, kafin yasaka hannu. Yarda ta firgita har sai da numfashin ta ya dauke na wucin gadin she never except this bata taba tunanin zaiyi kokarin cewa zai dauka ba yarda yake zage zip din kaman yana hadawa da fizgan numfashin ta, rufe idonta tayi gam ta riga tagama sallamawa,shi kansa malik bai san abunda yahau kansa ba , sai da yabude zip din tass white soft boobs dinta suka bayana cikin red lace foam bra tayi tighting dinta sosai dan tayi mata kadan daga sama, iyakar ta rabi bata rufe rabi ba hannunsa na kyamar idonsa na kan wurin ko kiftawa babu yasa hannu kawai ya dauke key din kafin ya janye ta daga gabansa ai kaman jira take dawani irin gudu ya ruga bedroom wani irin kuka na kwace mata dayasa shi jin har kansa ya sara,key din yasaka jikin kofan ya bude, anan ventilation din ya tsaya yafidda p-cap dinsa yadafe kansa yana sauke wani irin ajiyan zuciya yakai 10mins nan tsaye idonan a jajir ga can dai yayi kokarin sai saita kansa kafin ahankali yabude kofan parlor yashiga yadinga bin parlor da kallo kaman irin yau yafara shigowa din nan, zama yayi nan kan carpet kafin ya maida idonsa kan kofan bedroom din sound din yarda tafashe da kuka nasake playing a kunnansa, tashi kawai yayi yanufi bedroom din yana Allah Allah bata rufe ba, aikam yana burdawa yayi saa a bude, yarda tade kanta da gwiwa kawai sai yaji hankalinsa ya tashi walking majestically ya karasa kusa da ita har yanzu kukan take, ahankali ya hau kan katifan yasa hannu zai dago kanta taki dagowa daman yasan bazata dago ba,sai kawai yasa hannun ya dauko ta kaman wata yar yarinya ya daura ta saman kafansa,yayi placing kanta a chest dinsa,cike da lallashi yake shafa bayanta, kafin voice dinsa very slow and calm yace ya isa haka,bana son yawwan kuka shiit, kiyi shiru “bayan ma banje can din ba nafasa zuwa nace mata “sai sannan ta dago kanta fuskanta har yayi zufa tsaban kuka,tace ni bashi ya dameni ba tafada tana sake rushewa da wani kukan kaman irin daya dago ai ya falla mata marin nan “kallonta yake ko dauke ido babu yace tau miya dameki? Sai sannan ta zame jikinta daga kanshi tadawo kasa ta sukunyan da kanta “tace bayan kullun sai ka dinga ganina tafada wani kukan sakarci nasake kwace mata,malik yayi shiru duk da ya fahimce abunda take nufi,can yace tau hajia ba dole na dinga ganinki ba kullun har wani irin zabura tayi tadago idonta da duk kukan datayi babu wani alaman ja sai da hancinta da fuskanta duk tayi zufa ganin yarda tayi dinne yasa shi daga kafada yace eh mana ai dole na dinga ganinki tunda a gida daya muke rayuwa ke bakya ganina kullun? Aydarh dai kanta nakasa ganin shi bai ma fahimce ta ba da farko tayi tunanin ya fahimta,bata sake cewa komai ba ta cigaba da kukanta yace ohh bazakiyi shirun ba wai? Still kukanta,take hade rai yayi fuskanshi ba alaman wasa yace wai ba magana nake da ke yafada cikin fada fada aikam kamar ance tasake fashewa da kuka haka takara volume din daya fi na dazu subhanallah wannan yarinyar zata zautasa, ya dinga kallonta kafin yace idan baki rufe ma mutane baki ba sai na taka ki a dakin nan ai kaman andauke ruwa haka tayi shiru sai saukan ajiyan zuciya kawai, Still idonsa a kanta yace Allah yasa naji kin sake kukan tunda ke bakya tausayin kanki, bayan kinsan idan kina kukan rashin lafiya kike, kamar ba babba ba wai wasu yaran ma basa abunda kikeyi, Allah yasa na kara jin bakinki kiga yarda zanyi dake, yarda yake mata fadan kamar irin yana yiwa dan yaro “mikewa yayi sai kuma yayi kasa da murya yace kije toilet ki wanke fuskan ki sameni a parlor kina ji? Kanta a kasa ta gyada mashi kai, yafita sai data kara kusan 5mins kafin ta shiga toilet din ta wanke fuskanta hadda soap tasa towel ta goge kafin ta fito riga ta chanza da kaman kar tafita parlor sai kuma ta mike ta dau hijab dinta ahankali take tafiya kaman bata son taka tiles din har ta karaso parlor yana zaune kan carpet itama bisa ta zauna amma can nesa dashi ta sukunyan dakanta, yakasa cire ido kanta a jikinta taji yana kallonta sukunyan da kan tasake yi tana sauraron jin abunda zai ce mata shiru shiru bai ce komai ba har aka kira magrib tashi yayi ya nufi hanyar toilet bayansa ta bi da kallo har yashige kafin ta mike itama tashiga bedroom tana shiga ta wuce toilet tayi alwalla tafito time din har an fara sallarh hijab tasaka ta kabbara . Kitchen ya ajiye kafin ya shiga bedroom din bayan ta gama sallan isha’I ta dauko books dinta zatayi assignment wanda yanzu sai tayi take nuna masa idan inada ba daidai bane sai ya gyara mata ,kallon books din yake ko dauke ido babu can dai yakasa hakuri yace “who writes this for you? Ta dago kai taware ido tace ba kowa “yayi shiru kafin yace ke kika rubuta? Ta gyada masa kai yayi murmushi yace your handwriting is the best “tayi wani cute smile tace kaima sir naka yanada kyau sosai yashafa kansa yace really? Tace sure yace tau idan kingama ki fito muyi dinner tace dinner kuma girki kayi ne? Ya girgiza kai yace taya zanyi girki matan gida batasani ba it’s something special kawai ki fito zaki gani tace to “ ten minutes later sai gata ta fito ta cire hijab din tasaka hula a kai ,ahankali tazauna kafin ya tura mata plate din awara a gabanta ta dinga bin awaran da sauce a gefe sai cabbage da carrots suma anyi slicing din su in a very attractive way, ta kalli plate din ta kallesa kafin tace wa yayi? Cike da tsokana yace Ramlah,ta dinga kallonsa kafin ta mike tace to babu wanda zai ci abun nan kam, yayi kasa da murya yana ware ido yace why? Tace ai nace ta daina kawo abu nan gidan wani ma yace muna son abincin dazata girka ta kawo ne? Malik yace aaaaa ita fa kawai don nine tayi nikuma naga ba zan iya ci baki ci bane that is why nace kifito muci,Still idonta kansa tace to wai miye very special anan ina irin abunda ake siyarwa a kofan gidan nan ne shine special? Kafin cike tsiwa tace maybe ita shi take siyarwa yasa takawo maka “malik yayi murmushi yace bai burgeki ba kiji fa yanda komai ke very neat a nan, aydarh tace hala ni girkin nawa is very untidy? Ya girgiza kai yace haram ban fada ba tace to ka mayar gobe zanyi maka yace kai haba kin iya ne ?ta hade rai ta girgiza kai tace ah’ah zaka koyamun ne yace tau ni waya ce na iya?tace to sai auntie ta koya manah amma dai babu wanda zai ci wannan ka bayar ko ka mayar mata bama so “yayi dariya yace aaaaa gaskia ni zan ci kema dole kice tace To Allah babu wanda zai ci a cikinmu, ganin dai dagaske ta yarda Ramlah ta bayar kuma yaga reacting dinta,yana murmushi yace kinga relax zauna Doctor yakawo yace hibba tayi tace akawo manah “tabata fuska kaman zatayi kuka tace shine kuma zaka ce ita tabada? Yace sorry zauna dai let’s chop ta zauna kafin ta hade rai tana turo baki tace ni to kadaina jana gaskia,yace nadaina muci, tace to ina naka naga nan plate dayane “yace fork biyu kuma ba ,batace komai bay ace tare zamuci ai ,kafin yayi shiru yasa hannu suka fara ci yayi dadi sosai kusan five taci kafin ta mike ya bi ta da kallo yace what? Tace nakoshi ruwa zan kawo yace ni zan cinye duk wannan c’mon dawo nan hajiya ‘kananan kwalla tafara tace Allah nakoshi ganin zatayi masa kuka yasa shi yin shiru yaciba da cin awaransa,kitchen din ta shiga ta dauko masa ruwa,ta ajiye ta koma gefe tana shan nata” kafin ta ajiye ta jawo roban candies din dake nan ajiye nasa yana ganinta yayi shiru bai ce komai ba budewa tayi tana sha,ina ma yanda take son zaki haka take son abinci ‘sturbborn bea kawai “ganin takai kusan na five duk da girman abun yasa shi dago kai yace ‘ko kin manta bai fi five days ba,taware ido tace miye bai fi five days bay ace shi cramps din dakike dagawa mutane hankali kaman zaki mutu, dasauri tayi kasa da kai tana ajiye roban kaman zata ruga,yace ohh ashe ke ke jama kanki kina shan zaki baki san shi ke saki wahala ba?tayi shiru batace komai bad ai tana sauraron sa amma da akwai space da sai ta nutse anan din, tsaban kunyan dataji, yayi shiru ya cigaba da abunda yake a waya, kaman bashi yayi maganan ba, ta turo baki kafin a ranta tace “ko ma ina ruwansa ya akaiyi yasan saura kwana nawa tayi mp? Bata da mai bata amsa kuma bazata iya tambayar sa ba kawai sai taja bakinta tayi shiru.Tayi shiru kafin tace ai baka gogeshi bay ace kai haba ai mantawa ma nayi,anjima zan goge ai sai jibi school din ko?ta gyada kai kafin tace exams zaa fara ma,yace yaushe tayi shiru sai kuma can tace wai nan da two weeks “yace au uba jarabawan zakuyi ba kenan tace miyasa?yace ai naji kince wai tace to nan da two weeks zamu fara yace Allah yakaimu,tayi shiru kafin yace bara na fita na amsa waya,tabi sa da kallo tace to yace da Ramlah zanyi waya tace vedio call ko audio tambayar tabasa mamaki yace miya kika tambaya ?tace ah’ah kawaii na so nasani idan vedio call ne sai nace ka rufe camera cus ban san yarda zata fito a vc ba takarasa tana tabe baki,malik was very speechless yarda take zaro magana Wallahi bakaramin mamakinta yake ci ba , idan tayi maganan bazaka taba tunanin ita tafada ba,malik yashafa kansa yace waya gaya maki?tajuyu tana kallonsa tace ka san dai ai she is more than ugly right? Malik yahade rai yace gurl din ce ugly kodai baki gane wacce nake nufi ba? Aydarh tace indai wannan abun ce a bazata taba kyau a camera vc ba,matar da afili ma she no fine inaga a vc, ita din kaman ba mace ba,yace ya isa haka ki daina kusheta amma duk container Africa ban taba ganin mai kyau ta ba har a Europe’s countries din ma “ai dasauri aydarh tadago tace ai kam taje can kasan cage zasuyi mata,anemi central zoom a hadda ta da giraffes dan there even resembles each other, duk yarda yaso kar yayi dariya sai dayayi,ta dinga kallonsa ko kiftawa babu ganin yarda yake dariya kafin ya tsaya da dariyan ya riko hannunta yace matan da zan auran kike gayawa haka ta turo baki tana turesa tace erh en ai I didn’t lie komai nata nafada yace tau ai babu kyau haka tace to bazan sake ba kaima karka sake mata magana yace ,miyasa tau tace kawai bana so yace minene bakya “so? Tayi shiru batace komai ba ya sake matsawa towards her har suna gogan juna, kafin yasa hannu ya jawota ta hau jikinsa,yace idan baki fada mun ba,bazan daina mata magana ba,tace nidai kawai yace ke dai kawai mi? Tace bana sonta yayi murmushi ganin yarda ta tura kanta a kirjinsa ,Yace tau miyasa bakya sonta dan bata da kyau? Tace nidai ah’ah yace tau ni ki fito kina damuna,tayi saurin dagowa sai lokacin ma ta kalli abunda tayi din ta juyan da kai ya dinga kallonta ko kiftawa babu kafin yayi murmushi yace tau anjima mu shirya muje gaishe da inna, tace to “. Inna tace waye kuma haka? Malik da ya zauna gefen inna yace shi ibrahim din ne baki sani ba? Inna tace tau dole aka ce kowane kwashe kwashe sai na san shi? Dr hafsa

Chapter 27 of 83