“dr hafsa tace Allah sarki sai gobe kuma in sha Allah tunda jibi zamu juya kano aydarh tace to”auntie tana gama wayan ta mike tawuce closeted tacire kayanta tadaura towel. Maryam dake kallon halime bayan tagama gwada wani sunglasses tace jib a fa Auntienmu fisabillahi ina wannan glasses din yaga kyau?aydarh tayi murmushi tace noo yah mariam yayi kyau fa halime tawatsa ma maryam harara tace yar kauye duk shi yake yayi yanzu fa baki ga yayah ma kalarshi yasaka ba yau?unisex ne kuma both maza da mata aydarh tagyada kai tana murmushi shidai malik nacan bayansu shima matan shi yake ta ma siyayya kaca kaca “tsaf suk agama siyayyan komai mai kyau da tsada aydarh ta zaban musu komai na yan gayu sai dadi kam suke ji hatta da teddy bears sai da ta daukan musu everything classy babu wanda tamanta ba ta daukar musu ba “bayan yagama yafara biyan na aydarh ko ita bata ga Expensive necklace din gold din yasiyan mata ba yasaka a mota yadawo, already angama counting items dinsu anyi packaging malik yamika mata atm card din tasa pin din aka cire kudin suka tafi waka yakuna a motan nawasa wanda is very hard kaji yanajin waka hakan bakaramin mamaki yaba halime da mariam basaidai su kalli juna suyi murmushi kawai “ bakin wani café yayi Parking yajuyo yafito da Atm yamika ma halime yace kuje kusiyo abunda zai isheku “maryam tawashe baki tace tau yayah “ fita sukayi aydarh tace nifa?tafada tana bata fuska yace mijinki bai miki izina ba tayi shiru yace kiyi mun waka “ tayi dariya kadan tace ai ni ban iya bay ace tau promise me zaki koya sai kiyi mun kinji?ta gyada kai yace jibi flight dinmu zai tashi ta juyan dakai tace Allah yakaimu “ maryam da halime suka dawo da leda har biyu ahannun su, sai wajan twelve pm “yatafi gida itakuma ta wuce daki daga oum har rufaidarh har babu wanda yasan yana nan ita oum ma na wajan mijinta duk da babu abunda yayi mata amma romance sai wanda yamanta kawai ke bata ma “ duk dashi kawai keyi duk kunya tahana ta sakat sai kawan dakai take,dakyar tasamu yawuce gidan ahakan ma “Wallahi har yanzu baza tace tana son komawa ba kawai tasani Washington baki daya Saboda linda bata so ko tuno abunda yafaru saboda yanda zuciyanta ke bugawa kaman zata fito ‘bayan tagama duk wani abunda take kafin takwanta wayanta yafara ringing shine ke kiranta haka nan taji bazata dauka ba “taki dauka kiran tashare shi takashe wayan ta kwanta “daasuba ma saida yakirata ta dauka ahankali tace ina kwana bai amsa bay ace bazaki je airport din ba “tawara ido tace amma sir yah mariam will not be happy “yace whatever tayi shiru tace please yace I say no and no means no hope am cleared tayi shiru yace hello tace yes kafin tawashe wayan dr ibrahim yace miyasa ka hanata?malik dafitowan su masallaci kenan yace zanje can islamiyan daake ginawa ummi ne engineer abokina na ne inason muje da abby muyi settling komai kasan jibi zankoma kuma sai munyi half of the year kafin nasake dawowa dr ibrahim yayi murmushi yace kishi kenan yasa kahanata fita?malik yayi murmushi yana jan gemun sa baice komai ba, Maryam dake kallon aydarh bayan sunyi sallama tace wai auntie dagaske bazaki je ba? Aydarh tayi murmushi tace I wished you all the best yah mariam kafin tabasu side hug ita da halime maryam tace mungode auntie Allah yakaiku lapia yakawo yara nagari, aydarh tayi kasa da kai batace komai ba halime tace we will surely miss you auntie zamu dinga vedio call ai ko?? Aydarh tace in sha Allah duk sai taji babu dadi Wallahi tasaba dasu oum tabasu Expensive Abayas da perfume sai shoes masu kyau kafin taba kowa bundle biyu na 1 1k inji abba sosai sukayi godiya kafin dr ibrahim yayi driving dinsu zuwa airport daga hajajju sai aysha kawai suka rakasu suna zuwa airport din suka hadu da guidance din da malik yanema musu wanda lecturer ne a can shi da wife dinsa “ . Malik yasake cewa hello nan ma tayi shiru yace kinyi fushi ne kaman tana jira tafashe masa dawani dan iskan kuka dasai daya samu kujera ya zauna yana kiran sunayen Allah dari ba daya “tace ni banda freedom kenan ance bazanyi school ba kuma fita ma yanzu bazaa barni ba tasake.
Tasake fashe masa da kuka kaiiiiii baisan ma yanda zai fada mata ba yah rabbil alameen!muryar sa yayi wani kasa saboda har ga Allah yarinyar nan maybe zautar sa zatayi whatttttttt yace kina so nafadi ne mamana? Aydarh tayi shiru tana sauraron sa jin muryarsa yayi wani kala as if bashida lapia “cikin kuka tone voice dinta can kasa tace are you sick “dasauri yace more than sick cuddle bug!ahankali tasake cewa where have you been kuma tun safe and baka da lapia “ana sanyi fa sir,malik yace yanzu zan dawo tayi shiru batace komai ba “yace prepared something special for me nayi breakfast tayi shiru kafin tace hadda coffee yagyada kai ahankali yace yes “tace alright yace zaki kawomun gida if you are done kona zo na karba ne?tayi shiru kafin tace kazo yace ohk love yafada yana kashe wayan “it tooks her of to 15 minutes kafin tamike daga kan gadon tadauki hijab dinta tadaura kan plain sleeping dress dinta ‘tafita zuwa kitchen din dake nan upstairs wanda bawani cika amfani akayi dashi ba oum da rufaidarh kawai kema abba girki a wajan “tana shiga ta tsaya tanayin kasa da kai daga oum har rufaidarh sai kallonta suke ko kiftawa babu gently takarasa gabansu tace sannu da aiki oum “oum tace yawwa miyasa bakije airport raka su ba?tayi kasa da kanta rufaidarh tadinga kallonta tace kinyi shiru tana tambayar ki ta dan dago takalli rufaidarh “kafin tadauke kanta ahankali tace yace ah’ah,oum da rufaidarh suka hada ido kafin duk su kalleta duk da sun fahimce abunda take nufi amma rufaidarh nason tafade sa in a right way ta tsani kunyar nan datayi ma aydarh yawa wannan ai cutar kaine “ahhh ahankali rufaidarh tace waye yace aa din?Aydarh ta dan ja baya tana kawar dakai tace yayansu “oum tadauke kai tana wani murmushi yarinyar bazata taba chanza training din da babanta yayi mata ba komai sai tayi yarinta rufaidarh na murmushi tace ohh mijinki kenan?aydarh tayi shiru tana turo baki,rufaidarh tayi mata wani kallo kafin tace ungo nan dan gidan “shi aie baki tura masa bakin ba sai ni dakika raina ko “Aydarh tawara ido tayi kasa da kaii kawai,oum tace breakfast din yana dining abbanki zai ci roasted fish shine muke hada masa “Aydarh ta girgiza kai tace nasha tea dazu aie “oum takalleta tace so yau haka nan kika shigo kitchen din sama kenan?batace komai ba tacigaba dawasa da fingers dinta oum tajuya tafita zata sa maids su kawo mata a abu a saman “dasauri aydarh tamatsa kusa da rufaidarh ta rage muryanta tace mom shine fa yace zai ci abinci Allah babu ruwana rufaidarh ta dinga kallonta don bata fahimta bat ace ai bangane ba baby? Aydarh tace wai nayi masa breakfast sai sannan rufaidarh tagane tayi yar dariya tace tau shine mi?ai kinsan favorite dinsa keyi masa kawa isai kikai masa can gidan ‘aydarh tadauke kai tace noo zai zo sai yakarba,rufaidarh tace tau kifara manah kikayi tsaye ni yanzu haka uktiee nake jira tagama zasuje guesthouse ne akwai client dinta dasuka zo daga chadi zasu sauka can aydarh ta gyada kai har rufaidarh zata fita tadawo tace kina jina nayi miki order kaya daga can kasarmu “open your ears kiji ni very cleared kinaji idan kikace zaki watsar da kayan nan wannan mijin naki kullun sai ya sumar dake ne idan yazo wajan sex don kiji wannan yanda yayi miki a first night dinku bakomai ba tunda halittar shi hakane maganin nan shine kawai zaiyi helping dinki a wajan yajima baiyi aure ba kuma bashi da lafiya daman so Wallahi kikayi wasa da maganin nan zaki ji a jikinki ne ni kudin dana zuba nasiya bazai zama mun damuwa ba ahtau! Wallahi aydarh idonta har yakawo ruwa dasauri ta rike rufaidarh kaman zata fashe da kuka tace mom dan Allah k ice yatafi yanzu idan yaso after a month ko two to three months sai na bisa “dan Allah tafada tana fashewa da kuka rufaidarh tasaki baki tana kallonta taga alamar fada bazaiyi mata ba kawai lallashinta zatayi tunda tasan oum bawani lallashin yarinyar nan zatayi ba “rufaidarh tajawo ta jikinta suka zauna kan wani restaurants long chair dakenan kitchen din irin na abroad “ gently rufaidarh tace kinaji ni baby girl shi aure haka yake kowa hakuri yake kinji na ko hakuri zakiyi kawai ku koma mijinki yana sonki sosai ba wai son wasa ba irin deep love dinnan yake miki he is mad on you he is crazy for your love “kawai yarinta ne da rashin wayau wanda cutarki akayi Allah yasani dagani har uktiee babu mai laifi sai abbanki yahana abarki kisan komai na rayuwa babu abunda kika sani banda fathers love fashion saiduk wani pance pance rayuwa “ amma yanzu kinga malik changes you yana sonki yana miki irin son dasai yakusa kashe babanki kan mamanki “ idan tarihi kikeso ya maimaita kansa bismillah “aydarh dai tayi shiru she is still crying “she is not happy she is not sad kawai dai gatanan batasan yanayin daza tace tana ciki ba amma duk fargaba da takura takeji a komawar su har yanzu bata son tafiyar su wanda kuma idan suna tare batajin hakan “rufaidarh underneath her breath tace ki tashi ki daura masa girkin anjima sai kije salon yakaiki wipe off your tears kar mamanki tadawo taganki haka kinaji na share hawayen tayi tass kafin tawanke fuskar ta “ can sai ga oum tadawo aydarh nata hada sandwich ‘ oum tadinga kallonta wai yau aydarh ce da kanta take girki !!bata taba tunanin kwana kusa zatayi achieving abunda take so ba malik yagama mata komai na rayuwa ya cika mata burinta Alhamdulilah! Itace wai aydarhta ke girki .Bayan tagama masa lafiyayan sandwich sai chicken kurss tayi making masa coffe exactly irin wanda ake wa abby cikin Expensive warmer kanana masu azaban kyau ta zuba kafin tadauki flasks dinsu tazuba coffe tadauka takai dining dake nan corridor din sama ta jera su“tana shiga dakinta tawuce closeted tacire kayan ta daura towel tawuce toilet wanka tayi “ ta dinga bude sauran maganin da rufaidarh ke bata wanda basu kare bad uk sun chanza mata jiki baki daya wani kala take ji a jikinta “dakyar tasha tawuce tadauko cream dinta yanda take shafa ma jikinta kaman kwai kaman bata son shafawar “tsab ta shirya cikin doguwan riga atampha vilisco Orange and yellow barakallah!!parking gashinta tayi kasan keya “kafin ta daura kallabin tafito da gashin takasan keya powder tashafa da lipsticks sai kajal dan asalin sudan “ tayi kyau irin kyau din nan bana wasa ba yah Allahu “tsarki yatabatta ga ubangiji dayayi wannan halittar “ wani embodiry veil ta dauko yellow ta yafa “bawani Babba bane sosai tunda aka dinka kayan bata saka su ba sai yau” yarinyar tayi kaman tamanta da fadan da rufaidarh tayi mata nashafa perfume haka tasha tadauki wani dubai shoe half cover ne black sunyi ma kafan kyau sosai har yanzu akwai sauran jan lallanta dabai karasa fita ba “ wayanta ta dauka tana tunanin yazata da abincin sa ma “kuma gashi oum tace taje ta wunin ma ummi tunda gobe zasu wuce kuma itama tana son zama wajan ummin duk da Wallahi kunyarta take ji kawai tayi deciding idan taje zata kirasa ta fada masa inda abinci yake “Wallahi tunda tafito yake kallonta daga inda yake zaune parlor kasa yake hango ta daga stairs “babu kowa parlor sai shi kadai “white T-shirt ce kal jikinsa sai black jeans da Expensive sneakers black suma both his luxury watch da kuma diamond ring dinta are black and silver sai shade dinsa ma bakine wanda yayi kaman sunglasses “sumannan tasha gyara kaman balarabe “karasa saukowa tayi cikin parlor a jikinta take jin kaifin idonsa kanta duk tacikin glasses yake kallonta, takaraso yazare glasses din yace ina zakije ahaka “zama tayi gently tace ina kwana?bai amsata bay ace ehen inaji “tace zanje wajan ummi ne,malik yace wakika tambaya then?tayi shiru tana yin kasa da kai yace tau da sai nayi breakfast din a ina?tace nayi fa ‘yace taya zan san kinyi while kin fita kuma baki tambayeni ba,batace masa komai ba yakuma kasa dauke idonsa kanta sai kallonta yake ko dauke ido babu kayan sunyi mata kyau bai san miyasa she prepare abaya more than atampha da lace kuma komai yanayi mata kyau daya ganta yanzu sai yaji kwara ta dunga saka abayan ma “ita dai batace masa komai ba ganin kaman masifa yake ji itama yanzu bata son wani ciwon kai kuma tagaji da kuka haka nan “yace where is the food tanuna masa hanya stairs yamike yace muje tana gaba yana baya har suka karasa dining din wurin yayi kyau sosai kaman wani show room ga globs masu kala babu abunda ke tashi sai kamshin turaran wuta ga ac kadan kadan dake fita wurin yayi dadi sosai zama yayi bayan taja masa kujera a wurin “bude warmer tayi tafara serving dinsa tasaka masa coffe din cikin mug ta tura masa gabansa kafin tajuya ya bita da kallo “yace ina zakije mamana?tajuyo kadan tace ruwa zan kawo “ baice komai ba har tarasa wajan fridge din tadauko bottle water kwara daya da glass cup tadawo tabude tazuba masa ruwan abinci yake ci yamanta last time daya ci abincinta tun a Washington yadago yace kene kika dafa? Takallesa kafin tagyada kai yace kinci ne ta girgiza kai baice komai ba ya bude yakara ana nasa yadauki sandwich din yace open your mouth tabude kadan yasa mata sandwich din saida yayi feeding su tass har suka gama ci “ yawarwaro tissue yasa yana goge mata inda mayonnaise din yazuban mata gefen baki yasa hannu yana shafa gefen kunnanta dan kunnanta yayi masa kyau dan karami iri daya da necklace dinta “yace kin shirya all abunda kike so?tagirgiza masa kai yace ki shirya abuja zamu je gobe din in sha Allah sai jibi flight dinmu zai tashi zuwa Washington “tagyada masa kai gabanta ya yanke yawani fadi amma bata nuna masa ba “ tamike tace zanje din daman anjima zanje salon yace Alright zuwa wajan five kishirya there’s a good friend of mine tanayi bata masan tayi masa wani kallo batace mace your friend ya gyada masa kai “ tace no need akwai inda zanje tafada tanayin gaba murmushi yayi ganin har taji kishi daga wannan dan maganan binta yayi abaya “ yace jirani nima wajan ummin zanje sai muje tare ko kallonsa batayi ba balle tace masa wani abu tayi gaba taki yarda su jera tare ma baki daya “suna zuwa bakin gate din sunyi kyau kaman ka sace su ka gudu atare “ sai ga aysha da friend dinta zeee “aysha naganin aydarh tawashe baki tace lah auntie ina kwana ban ganki ba dazu aydarh tayi kasa dakai tana murmushi tace ina kwana addarh?aysha tace ya jikinki ?aydarh tace Alhamdulilah ita dai zeee takasa dauke idonta daga kan aydarh har malik din shock ma yahana tagaishe da malik din can dai yace wannan ba zainab bace aysha ta waiwaya tana kallonta sai lokacin zee tayi saurin cewa ina kwana yayah andawo lafiya sannu da zuwa “ malik yace Alhamdulilah Zainab yakuke ? Zee tadan kalli aydarh kishi yakusa kasheta bata ga alamar zata samu wuri baa nan sam saboda ji fa matar “ zee ta dai daure tace sannu aydarh Ko kallonta batayi ba tace hey “zeee bakaramin ciwo amsawa tayi mata ba aydarh wucewa tayi ciki malik yabita a baya yana ce ma aysha taje bedroom dinsa akwai kudi a bedsides tabawa zeee din aysha tayi masa godiya kafin tace kawata jirani na dauko miki sai driver yamayar dake ita dai zeee she is speechless ganin yanda suka Chanza kowani yaran masu kudi a nijeria sai haka “aysha nadawowa tasa driver yakai zee din gida kasa hakuri Zainab tayi sai data tambayi aysha wacece waccan din aysha tace ohh wai auntie aydarh matar sa ce yarinyar kanin abby “ga gidansu nan a kusa dana mu zee tace Wallahi kawata har yanzu ina son yayah malik amma yanzu wutsiyar rakumi tayi nesa dakasa aysha tayi shiru batace komai ba tamika mata bundle din 1k da malik yace abata taraka ta tashiga har cikin mota tana mata godiya aysha tace zamuyi magana a waya Zainab thanks for the visit I appreciate.ummi tace baby ko nayi miki calaba “Aydarh tayi kasa da kai tace to”ummi,ummi tace no shi mijin yace kiyi kitso ko yason a gyara din “Aydarh tayi shiru malik dake daidai shigowa yace ummi ayi mata please bata son ana kitsawa “ummi tace wai haka baby aydarh duk kunya ya isheta batace komai ba “hajajju takara so tana kallon malik tace wannan kuma daga ina?ummi na murmushi tayi shiru kawai dr hafsa tace kin dawo ashe?hajajju tace kedai bari hassu ai yau mun sha zaman asibiti yan biyun ramda baki daya babu mai lafiya bayin Allah dakyar fa muka samu amai ya tsaya musu “sai ga uban yazo da mota anata jiniya yace waje zai fiddasu taki nutsuwa tayi masa bayanin abunda yafaru sai kuka take data gansa daman ita fa bata dawani sauran aiki sai na rirzar kuka billahi “dr hafsa tace eyyerh Allah yabasu lafiya hajajju tace Ameen dai malik yakalli dr hafsa yace inna fa? Tace tare suka fita ita da baba wai tana dawata old friend a adamawa shine har tarike address din driver yaje yakai su “aysha tace duk abby ne yanzu haka kawar bata garin ko ta mutu amma kiji abby har kara kwantanta musu yake “hajajju tayi mitsi mitsi da ido tana kallon aysha tace kiji tsofi da neman wani jafa’I kuma fisabillahi?Allah natuba ku dake shirin tafiya kaabba miye na jaye jaye kuma Saboda Allah shiyasa nisam bah aka nake ba bana biyewa yayah wajan abubuwanta ai da ina nan dasai na hana innar tafiya tunda dai kawar tata ba a famelin nan namu take ba fisabillahi fa aida “ita dai tayi shiru sai sauraron su take labarin ma dariya yabata “ummi tace hajiya wai yanzu ita raudarh gidan mutumin zata koma? Hajajju tayi kasa da murya tana kallon malik tace gaskia dai wannan matar abunta sai godiya kai sanata ne fa wanda ake maganar kuma bawani babba bane don bai makai arba’in ba dole taso shi tsakani ga Allah naga shiga nafita nayi yarda nayi takoma tunda uwarta banda yawon kasashe sarin kaya babu abunda takeyi tabar yarinya kullun cikin kuka ga yan biyun nan nata dole su dinga tuna mata dashi “ kama suke ba yar karama ba Wallahi “dr ibrahim yayi murmushi yace sannu da kokari hajiya Allah yabiyaki “ hajajju tayi wata dariya kaman boss tace yauwa dai na Allah “malik yace ai tunda sun daidaita sai ki hakura dazuwa haka nan ko?? hajajju ta bude baki tana kallonsa.
Tace tunda nafara magana anan kuna dai shaida banda audul nasaka tsakani fa ga Allah ko matarsa ban saka ba itama bata sakamun baki ba a magana ta ba fisabillahi “ amma tsabar rashin kaunar Allah sai dayayi magana dr hafsa dai sai dariya take aydarh ma tajuyan da kanta tana murmushi “daidai hibba nafitowa duk yau bata fito ba tana can kwance a daki fever take har saida dr ibrahim din yamata allura karasowa tayi cikin parlor “ tana tafiya ahankali tagaishe da ummi cike da kulawa ummi ta amsa tana mata ya jikinta duk da ummi bata kai 15mins da fitowa daga wajan hibbar ba “zama tayi gefen aysha tana amsawa “ kafin ta gaishe da hajajju dake tafaman juya furar bayan ta wanke malik tass “tace lafiya lau habba y jikin naki?hibba tace da sauki hajajju tace Allah dai yaraba lafiya don haka zaki ta fama har sai an rabu woooo ciki ba sauki ba dadi sam “ hibba dai tayi kasa da batace komai ba “sai sannan tadago tana gaishe da malik ya amsa yana mata ya jiki “ahankali aydarh tace sannu auntie ya jikinki? Hibba tayi murmushi tace Alhamdulilah yanaki jikin kema “Aydarh tayi kasa dakai tana amsawa ‘aysha tamike tace mi zan kawo miki auntie naga baki ci wani abinci ba “Hibba ta girgiza kai tace aaa zanci anjima dr ibrahim naso yayi magana amma kunyar ummi yake ji a wurin Wallahi amai tayi bata ci abinci bad uk yau sai dan shayin data sha ummi tace aaa bara natashi na samar miki wani abu kila zaki iya ci amma bazaki zauna a haka ba “tafada tana mikewa tsaye tayi hanyar kitchen aysha tabita a baya don ta taimaka mata “dr ibrahim ya kalli malik yace gobe by 8:am flight dinmu zai tashi amma nasan da kyar hadda inna dr hafsa tace gaskia dai don banga alamar zata tafi kwana kusa ba “Aydarh tadago tace kema saboda aiki ne aie auntie da babu inda zakuje muna nan atare “malik yakalleta kafin yace ohh really kema hala irin na inna babu inda zakije “tayi masa wani harara na gefen ido bai san taji haushinsa tun maganar mai salon din nan ba tace komai ba tamike tace auntie bara naje wurin ummi na taya ta “dr hafsa ta gyada kai tace Alright daughter-in-law “murmushi kawai malik yayi yace ai nima can din zani “ hajajju tace yau duk an taru an bani “ a cikin gidan ma kafarka kafarta kenan shiyasa daka tashi ka kusa halakka musu diya Allah na tuba ubangiji ina ma amfani ahhhhh “ malik yace indai kin fasa tafiya umran sai ki tattara ki koma can anguwan ku gaskia,dr ibrahim can’t hold it but to laugh daga shi har hibba da dr hafsa din aydarh ma smiling tayi dan bakaramin dariya malik din zai baka ba yanda yayi magana “ hajajju sai kallonsa take baki a bude “ dan yakashe mata baki ahankali ta tashi tana daukan bowl din furarta tace bara shi ibrahin din yadawo ai shine na isa dashi shine dana “ dr ibrahim yace no dawo ranki dade bahaka yake nufi ba idan ma hakane karki damu, nib a umra kawai ba har cairo ma zamuje duk atare hajajju tace barshi ibrahin ai na lura daga shi har waccan matar tashi abun babu sauki a lamarin su dai nayi niyyar daya roke ni mu tafi can wafshintan din na hakura na bisa amma yanzu na chanza ra’ayina tunda dai ni ba yar banza bace tana agama fadin haka tayi hanyar dakinta dake nan gidan “ dr ibrahim yakalli malik yace kai kam baka kyauta ba yafada yana dariya malik yace ai bagashi yanzu ta tashi ba “dr hafsa tace gaskia kam “Aydarh tayi gaba yabita baya dasauri suna shiga corridor da zai kai ka kitchen ta tsaya tayi folding hannunta a kirji tace yanzu kuma miye na zaka bini?malik yace girki zamu taya ummi kikace ba?tawara ido tace when nafadi haka babu ruwana Allah kam “ yanzu sai kace ma ummi mi idan taganka a kitchen din with me?yace sai nace ke kikace muje tare “ta dan daga tsawonta duk da haka bata kawo sa ba tarike masa kunne duk da babu wani zafi amma sai daya saki kara kadan “tayi wani smile ganin kaman yaji zafi daman haka take so “ tace kasan daga yau if kasake mun maganan wata Allah babu ruwana da kai “idan kuma aure zakayi sai naji tafada tana rike waist dinta,murmushi yaso yayi amma ya daure saboda yasan yanzu Saiya tado wani sabon fadan yasan rigiman ta “ yace ni ai babu wani auran da zanyi na auro ‘tace kace wa mom zakuyi magana kuma kamanta ya girgiza kai yace yanzu ma zamuje tare sai muyi mata magana aydarh tabude hannu tace ban san abunda zaka fada ba fa “yace muje a hanya sai nafada miki “tace ohk
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Chapter 40
Chapter 41
Chapter 42
Chapter 43
Chapter 44
Chapter 45
Chapter 46
Chapter 47
Chapter 48
Chapter 49
Chapter 50
Chapter 51
Chapter 52
Chapter 53
Chapter 54
Chapter 55
Chapter 56
Chapter 57
Chapter 58
Chapter 59
Chapter 60
Chapter 61
Chapter 62
Chapter 63
Chapter 64
Chapter 65
Chapter 66
Chapter 67
Chapter 68
Chapter 69
Chapter 70
Chapter 71
Chapter 72
Chapter 73
Chapter 74
Chapter 75
Chapter 76
Chapter 77
Chapter 78
Chapter 79
Chapter 80
Chapter 81
Chapter 82
Chapter 83
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 55 Chapter of 83