Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
auren sai a sake mata, to dukka-dukka Madina har nawa take da za a dage sai tayi aure? a barta kar a ?ara mata maganar, yanzu ta lafiyarta suke yi." Wannan ne yasa daga ranan aka dena maganar kwata-kwata, Daddy kuma yace, "idan ta samu sau?i sosai jikin alhamdulillah; gwara ta koma makaranta ta ci gaba da neman ilimi, wata rana idan da rabo sai tayi." To wannan ne dalilin da yasa aka janye zancen auren Madina, shima Yaya Yunus iyayensa sun ja mishi kunnen gwara ya mayar da Matarsa ko ya nemi wata, amma shi ya dage dole sai Madina, yace, "zai jira ta koyaushe ne idan ta tashi auren." Don haka ya ?ara ?aimi wajen shiga jikinta da kyautata mata, Ga shi yanzu har ta Waura karatun ta a nan sabon gari wata private school da Daddy ya sama mata, tunda ta samu lafiya yanzu komai alhamdulillah sai dai rashin walwala da farin ciki, mai napep Daddy ya sama mata yana kaita ya Wauko ta, abunda Yaya Yunus ya so yayi amma ta ?i ba shi dama, abun da ke haWa ta dashi kawai gaisuwa ne, baya ga haka bata mishi magana don gani take yi ya takura mata sabida irin shishshigin da yake mata, Daga karatu sai karatu ta saka a gaba yanzu, idan ta je ta dawo school kullum tana tare da littafan ta tana duba wa, sau?in ta kenan da hakan ta soma rage ?uncin da take ciki, har yanzu bata yawan magana ta zama miskilan ?arfi da yaji, in kaga murmushinta kuwa sai dai idan Khalifa ne a kusa da ita tana mishi wasa Yau da gobe kwanaki na tafiya haka watanni, ga shi yanzu har an shafe shekaru uku Madina ta kammala S.S.C.E Win ta. [1/9, 8:18 AM] My Airtel Numb: =؎?=؎?=؎?=؎?=؎?=؎?=؎?=؎? ? ? *RAYUWAR MADINA* =ا? =؎?=؎?=؎?=؎?=؎?=؎?=؎?=؎? _Writing Story:_ *NAFISAT ISMA'IL* ? ? ? ? ?? _(UMMUDAHIRA)_ *SARAUNIYAR TSOKANAR PERFECT>???* *PERFECT WRITER'S ASSOCIATION* ???* *PERFECT WRITER'S ASSOCIATION*

Chapter 45 of 55