Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

tunda business Win nasa yana ta bun™asa, dama akwai tunanin siyasa a ransa, tunda ya ga ya soma haWe wa da manyan mutane, kuma ya san cewa siyasa ne kaWai zai iya bun™asa shi a ™an™anin lokaci yayi fice kamar yanda yake so, gadan-gadan sai ya faWa siyasa tunda dama kuWi ne ake nema kuma ga shi ya samu, to mai yake jira? Sai yayi amfani da wannan damar nasa ya shiga aka soma damawa dashi cikin manyan mutane,
A Wan wannan shekara Wayan da watanni har ya soma ficen da shi kansa ya soma mamakin irin tarin Waukakan da yayi, abun kamar sihiri haka rayuwar nasa yake tafiya, Kodayake dama sihirin ne duk wanda ya gani dole yayi mamakin Waukakan sa da yanda yake fantama wa a cikin Abuja, don har tuni ya siyi gidaje sun tashi a gidan haya, ga filaye da ya siya ya kama manya-manyan shaguna wanda ya zuba haya kawai cinikayya ake yi, rayuwar fa ta buWe wa Alh. Badamasi sai ganin aiki yake yi,
Kasancewar yanda ya bun™asa at the same time that's the reason da shi kansa ya kasa gane har™allan nasa ya soma ja baya; kamar yanda Bokan nasa ya faWa masa duk sanda aka kusanci Madina komai nasa zai ri™a ja baya ne a hankali,
Sai dai matsalar da ya soma fahimtar kamar akwai matsala a kan siyasan sa ne da ya fara ja baya ba kamar yanda yake da mutane ana ji dashi sosai ba, to yanzu irin hassadan da ake samu na siyasa da ™alubale sun sako shi a gaba ana dai ta buga wa kamar za a yi kamar baza a yi ba, wanda yasa nan take ya soma tunanin anya aikin sa bai Saci ba? Tunda dai ya san ba ya bibiyan yarinyar bare ya san halin da take ciki a yanzu. Tabbas ya bar baya da ™ura in dai haka ne.
[2/26, 9:22 PM] OumŠahira: =ĜŽÜ=ĜŽÜ=ĜŽÜ=ĜŽÜ=ĜŽÜ=ĜŽÜ=ĜŽÜ=ĜŽÜ
    *RAYUWAR MADINA* =Ĝ§Ü
=ĜŽÜ=ĜŽÜ=ĜŽÜ=ĜŽÜ=ĜŽÜ=ĜŽÜ=ĜŽÜ=ĜŽÜ


_Writing Story:_
*NAFISAT ISMA'IL*
           _(UMMUDAHIRA)_
*SARAUNIYAR TSOKANAR PERFECT>ĜŬŬ*


*PERFECT WRITER'S ASSOCIATION* <Ĝß

```( WE AIN'T PERFECT, BUT WE'RE ALWAYS TRYING OUR BEST TO MOTIVATED AND ENTERTAIN OUR REDERS=ĜŞÜ)```

/https://www.facebook.com/Perfect-writers-association-100452275039839/

       *P.W.A
'ŝ*





            *SADAUKARWA*
_Na sadaukar da wannan littafin ga ´an uwana Mata waWanda suka fuskanci u™uban rayuwa a zamantakewar su na Aure, Allah yasa mu dace ya kawo mana ™arshen wahalar rayuwa._






*DATA SHARE*

Call, message or whatsap  07065334256

*MTN*
500MB 150
1gb 270
2gb. 500
3gb. 800
4gb. 1100
5gb 1400
6gb. 1700
Verlid for 30 days.

















______________ *EPISODE 33*
_____Halin da nake ciki babu sau™i gaskiya, domin jikina yayi tsanani sabida cikin da ke jikina da kuma halin da nake ciki na damuwa, kullum kuka nake yi ko abinci ba na iya ci, ko Umma ta tilasta min ina ci sai amai, a Wan kwanaki biyun da nayi duk na sauya kamar ba Ni ba, kamar ba na cikin hayyacina don sai da aka yi ta min ™arin ruwa sannan na soma dawowa daidai,
Da taimakon Umma da rarrashin da take min kullum tana bani hakuri; shiyasa na soma rage kukan da nake yi, wanda ba ™aramin kula wa suke bani ita da Hajiya Ummee ba, saboda kullum tana asibitin tana bamu kulawa, don ita ta hana a zubar da cikin da ke jikina sabida Umma har ta yanke shawarar zubar da cikin; tunda uban cikin ba ya so.
Tace, "sam kar tayi wannan gangancin, taya ya zata zubar wa da yarinya cikin ta bayan da Mijinta? Ko ita ta yarda cewan ba cikin Mijin bane? Har yaushe Madina tayi wayon da zata je ta bi mazaje? Ai koda jin maganar kin san hankali bazai Wauka ba, don haka wannan ba shawara bane Asiya, abar cikin nan har a haife shi, idan ma ba cikin sa bane gaskiya zata yi halin ta, ita kuma Madinan da kanta idan kika lallaSa ta kika tambaye ta za ki san gaskiya a kan wannan, don haka kar kiyi wannan gangancin kin ji ko?"
GyaWa kanta Umma tayi tare da cewa, "shikenan Hajiya, muna godiya da irin hidimar da kike yi damu Allah ya saka da alheri, ha™i™a kin yi mana halaccin da baza mu taSa manta wa da ke ba."
Murmushi Hajiya tayi tare da cewa, "ai Asiya babu wannan godiyar a tsakanin mu, domin ina faWa miki a koyaushe mun rigada mun zama Waya, idan ban taimaka muku ba tunda Allah ya haWa mu; ai ban miki adalci ba, mu dai fatanmu Allah ya bata lafiya shi ne abin da muke bu™ata, insha Allahu komai zai wuce tamkar ba a yi ba, tunda su da kansu suka mayar miki da Madina ki ™addara ta dawo hannunki kenan har abada, na tabbata yanzu zata samu ingancin rayuwa mai kyau fiye da na baya, abubuwan da ta rasa yanzu duk zata samu, fatan mu dai kawai yanzu ta sauka lafiya sai komai ya biyo baya. Ki manta komai tamkar ba a yi ba."

"Insha Allahu Hajiya, dama Ni damuwana yanda Madinan ta ™i sakin jikinta ne gaba daya, kullum shiru-shiru ko magana ta dena yi sai dai ta ri™a bin mutane da ido, wani lokacin kuma sai ki ga tana hawaye inyi-inyi tayi magana ko ta faWa min abun da ke damunta; amma ba ta cewa komai."
Sai tayi shiru sabida kukan da ke ™o™arin kufce mata, yayinda ta mayar da idanunta a kaina; wadda tuni barci ya sure ni, ina nan kamar kullum ™ara Wibana ake yi ana miya, duk jikin nan da nayi ya gama zabge wa sai cikin da ya fito sosai yanzu a jikina, duk na rame na Washe nayi wani irin fari kamar babu jini a jikina. "Hajiya, wlh tsoro nake ji kar wani abun ya same ta kamar yanda Likita ya faWa, yace fa zuciyarta ta soma taSuwa da ciwo tunda halin damuwar da take ciki da kuma yanda jininta yayi mugun hawa; in har ba a samu tunaninta ya soma dawowa daidai ta rage damuwar nan ba komai zai iya faruwa, don yana azzara ciwon, kuma kinga tunda muka zo irin wannan numfashin take yi za kiga tayi ta haki ™irjinta na buga wa; abun yana bani tsoro Hajiya, na rasa yadda zan yi."
Ta ™are maganar tana share hawayenta da ke zuba sosai a wannan lokacin

Inda Hajiya kuma rarrashinta kawai ta ci gaba da yi tana tausasa ta, tace, "idan har bata kwantar da hankalinta ba taya ya ita Madinan zata samu farin cikin da har zata manta da komai? Dole ita zata jajirce wajen kula wa da ita da sannu komai zai wuce. Ta yarda da ™addara Allah ne ya Waura musu babu yadda zasu yi. Tabbas yana gwada imaninsu ne gaba daya."
Sosai ta ci gaba da kwantar mata da hankali har sanda ta ga ta natsu sosai ta Wauki hakan a matsayin ™addara, sannan ta barta don har ta tafi ban tashi daga nannauyan barcin da nake yi ba, tunda a yanzu an fi son ina barcin sosai don samun natsuwar zuciya da hutun da ake son na samu.***

Kusan sati Waya nayi a asibitin sannan aka sallame Ni tunda sun ga jikin da Wan sauki, sannan sun bada shawaran, dole a ri™a kawo Ni Asibitin akai-akai ana duba Ni sabida cikin da ke jikina, tunda halin da nake ciki yana taSa lafiyar babyn, don ko abinci har lokacin ba na iya ci sai ruwan shayi babu madara sai Bonvita,
Babu irin ciman da Hajiya Ummee ba ta kawo min don dai kawai ta ri™a faranta min rai, koda aka sallame mu har gida tana zuwa ta duba Ni time to time tana kawo min abubuwan daWi, ba ™aramin ririta Ni suke yi ba tunda abun nan ya faru, kowa so yake yi ya faranta min don dai su ga nayi walwala, amma hakan ya faskara saboda gaba Waya ba na jin daWin rayuwata, magana wannan tana min wahalar yi, irin tunanin da nake yi na rayuwata su suke ™ara jagula min jikin nawa har wani lokacin in ta zubar da hawaye, domin a wannan lokacin har tunanin kashe kaina na soma yi sabida gwara in mutu da in ci gaba da zama a rayuwar nan, sai dai yanda a koyaushe Hajiya Ummee in ta zo tana min nasiha ba ™aramin sanyaya min zuciya take yi ba, sai in ji kamar zan iya ha™ura da komi in rayu don abun cikina, wani irin ™aunarsa Allah ya saka min; koyaushe tunanina idan na haifi Wan ya zan yi in ri™e shi? Wanne irin rayuwa zai yi a duniyar nan?
Tunanina da komai ya ta'alla™a ne a kan cikin ina burin ganin ranan da abun da zan haifa zai fito duniya

Komai ya soma sauya wa a rayuwata tunda na soma sakin jikina sosai, ko don yanda kasancewar akwai su Hassana da Hussaina a gidan, kullum suna tare dani sai dai idan suna makaranta ne zaka ga sun matsa a kusa dani, ita kuma Umma ko kaWan ba ta barina ina zama Ni kaWai tana tare dani tana jana a jiki da nayi motsi kaWan zata ce min, "mai nake bu™ata?"
Babu abun da na nema na rasa a gidan nan domin suna min komai,
Kuma duk sati muke koma wa asibiti a sake duba Ni

Dayake tunda jikin nawa ya samu sauki na soma sakin jikina, sai Umma ta koma bakin aikin ta, duk da Hajiya Ummee tace mata, "tayi zamanta kawai har sanda na warke sumul sannan."
Shi ne dalilin da yasa ta shafe sati uku curr ba ta fita ko'ina,
Ranan da ta koma ranan asabar ne, shiyasa ta fita tabar Ni dasu Hussaina tunda suna gida yau babu makaranta sai hadda, sai ta hana su fita tace, "su zauna dani ta je ta dawo, inyaso idan ta dawo sai su je islamiyya zuwa anjima."

Cike da jin dadi suka amsa mata, tunda dama abun da suke jira kenan yau kuma sun samu hutu, don haka kowacce ta cire hijabinta suka ma™ale a wurina

Ita kuma ta fita zuwa gidan Hajiya, koda ta shiga Falon ta tarar da ita zaune tana shan tea da soyayyen ™wai da dankali, da kanta ta shiga tayi abunta tunda ta ™i Waukar wata mai aikin, ranan da Umma bata zo ba ita zata yi Wan aikace-aikacen ta,
Bayan sun gaisa ne take cewa, "ai da kin yi zaman ki ma ta sake samun sauki, ko zuwa anjima sai ki zo tunda yanzu babu wani aiki, duk na kakkaSe falon ma."

Murmushi Umma tayi tace, "haba dai Hajiya ai gwara dai in zo in yi, don aikin nan baza ki iya ke kaWai ba dole in zo in ci gaba da taimakawa."

Hajiya Ummee tace, "to ya zan yi ai dole in lallaSa tunda Ni dai ba zan iya yarda a daukar min wata mai aikin ba, na fi saba wa da aikin ki Asiya tunda yanzu mun zama Waya, ke kika fi sanina ciki da bai kin san abun da nake so da wanda ban so, yanzu kuwa idan aka Wauko wata sai abun ya zama matsala sabida rashin sabon mu, jiyan nan ma Momyn su Ansar ta kira muka yi maganar da ita, har tana cewa in Wauki wata sai ku zama biyu, nace a'a tabar min ke ba na son kwashe-kwashe. Yanzu ya jikin Madinan Allah yasa dai ba ita kaWai kika bari a gidan ba?"

"Eh ba ita kaWai bane Hajiya, akwai su Hassana basu je makaranta ba."

"To madalla hakan yayi, sabida bai kamata kina barin ta ita kaWai ba, idan za ki zo kawai ki ri™a tahowa da ita nan tana zamanta tunda hakan zai fi, sai ki zo da ita kawai ku zauna har sanda za ki tafi."

"To Hajiya insha Allahu hakan zan ri™a yi."

"Yauwa to, kuma kinga tunda Farouku zai dawo zuwa jibi sai kawai ya ci gaba da kula da ita, don hakan zai fi gwara ta koma asibitin su tunda abun da ya fi ™ware wa kenan a kai, sai ya ri™a mata awon a can."

Cike da farin ciki Umma tace, "ikon Allah! Abun babu wuya wai har ya gama karatun zai dawo Hajiya?"

"Wlh kuwa, dama ai shekara Waya ne kuma kinga yanzu Waya kenan da kusan sati uku ma da tafiyan shi, shima Ansar nan da sati biyu zai dawo sabida kin san auren ´ar uwansu ya zo, zai zo biki."

"Allah Sarki! Ashe har lokaci yayi?"

Hajiya ta amsa mata da faWin, "eh yanzu saura wata Waya ne, don ma an Waga ne da tuni an yi, ga shi dai lokaci yayi dama abu sai dai ba a sa mishi rana ba."

"To Allah ya kaimu Hajiya Allah ya nuna mana lokacin lafiya." Kuma cikin murmushi tace, "saura su Doctan; su har yanzu basu motsa ba?"

Hajiya da ta taSe ta™umammen bakin ta tace, "ke dai bari, har na gaji da maganar ma nayi shiru, ai laifin iyayensu ne tunda basu sanya musu tsanani ba, Ni da naso a haWa dana Naja'atun ne amma ™iri-™iri Farouku ya shafa wa idanunsa toka ya ™i maganar, sai ma mayar da Ni yake yi kamar Abokiyar wasan sa, na ma rasa yanda zan yi da su."

Umma na dariya tace, "lokaci ne Hajiya komai zai wuce, idan lokacin auren su yayi za ki ga kamar wasa an yi an wuce. Allah dai ya zaSa musu abokan rayuwa na gari."

"Amin ya Allah, Ni yau ma in ba sauri kike yi ba sai ki yi wa Farouk dambun naman nan; don na san zai ji daWin sa kin san mutumin sa ne."

"To Hajiya ai babu komai, bari dai in tashi in fara aikin sai in yi masa kawai."

Da haka suka dakata da hiran, inda ita Umman tuni ta wuce kitchen don soma aikin da ke gabanta, jefi-jefi kuma idan ta fito falon suna sake zanta wa da hiran nasu,
Har dai Umma ta gama komai wajen karfe biyu da rabi, sannan tayi mata sallama bayan ta Wiba abincin da ta girka, tare da dambun naman da ta yi wa Mashkur mai rai da lafiya, tunda Hajiya Ummee sai ta saka ta ta Wibi abincin sannan take tafiya

Koda ta koma gida, a lokacin na Wan samu barci, sai su Hassana da suke aikin gidan, a lokacin Hussaina tana wanki ne Umman ta shigo,
Bayan sun yi mata sannu da zuwa; ta amsa su tana cewa, "ina Madinan take?"

"Umma ai ta samu barci tun Wazu, yanzu ma nake shirin tashin ta tunda har lokacin sallah ya wuce bata yi ba."
A cewar Hassana wacce ke zaune a dokin ™ofan Wakin nasu, ita tana duba assignment Win su na school

Umma tace, "a'a, ku barta kar ku tashe ta, Likita yace in har ta samu irin wannan barcin a barta har sai ta tashi da kanta, ku dai zo ku ci abinci ga shi na samo muku, inyaso in lokacin islamiyya ta ™arisa yi sai ku wuce."

"To." Suka amsa mata a tare, sannan suka taho, Hussaina ta dauko faranti mai faWi wanda take zuba musu abinci a ciki; tunda tare suke ci.
Haka ta zuba musu har suka ci suka gama, ta Wiba musu dambun naman a hannu suka ci suna lanWe baki,
Daga nan kowacce ta ci gaba da aikin gabanta kafin lokacin islamiyyan ya ™arisa

Inda Umma kuma Waki ta shiga ta duba Ni ta ga har lokacin barcin nake yi, sauran abincin ta ajiye bayan ta zuba wa Baba nashi, sannan ta fita ta Waura ruwan zafi a wuta,
Lokacin da na farka har ruwan yayi zafi, shiyasa tana ganin na tashi tace min, "in tuSe in zo tayi min wankan."
Tunda tun dawowana hannunta ita take min komai har wanka bata fasa min ba sabida yanayin jikin nawa, yanzu kuwa koda na samu sau™i bata fasa ba, duk da a yanzu ina bala'in jin kunyarta sakamakon yanzu ba da bane; kasancewar yanayin yanda girma ya zo min halittuna sun sauya, ina matsanancin jin kunyar ganin min jiki da take yi, amma ita ko a jikinta, ba ta ma biye min bare ta san halin da nake ciki, ko na tsaya nu™u-nu™u nan da nan zata zo ta tuSe Ni da kanta tayi min wankan,
Yanzu ma bayan ta gama ita ta fito min da kayan da zan saka, tace min, "maza ki saka kayan ki zo ga abincinki ki ci, kinga ma har da dambun nama Hajiya ta ba ki in kawo miki."

Da sanyin jiki haka na gama shirya wa cikin doguwar rigan da ta zaSa min, na zo na zauna a gabanta inda ta zuba min abincin a kwano, sai da ta tasa Ni a gaba na cinye tas kamar zan yi amai sabida har lokacin ba na iya cin abincin sosai, kuma yanzun ma ba wani mai yawa ta zuba min ba, amma sai da ta lallaSa Ni na cinye tass sannan ta haWa min ruwan shayi mai zafi na kora, ta Sallo min magunguna na ta bani na shanye, sai tace, "in je in yi sallah sannan in zo ga dambun in ci."

Ko kafin ma na fita ta sanya Hassana ta zuba min ruwan a buta na Wumi,
Bayan nayi alwalan sai na zo na yi sallan har da na la'asar tunda a lokacin an kira

Suma ´an biyu bayan sun yi nasu sallan sai suka wuce islamiyya

Yau ma na fi jin ™arfin jikina fiye da koyaushe, sai dai kawai rashin magana ne da ba na yi sai dai in zauna in yi shiru, ko Umma tayi min magana ba na iya bata amsa sosai, Yaya Haula ce kawai idan ta kira a waya nake iya mata magana tunda ba ta ganina dole sai nayi maganar,
Yau da yake jikin nawa da Wan kwari sosai tunda ta ga har waje na fita na zauna a tabarman da ta shimfiWa min, har ina mata maganar; "yaushe Yaya Haula zata zo ne? Har yanzu ta ™i zuwa ta duba Ni bayan tace min zata zo?"

Umma tace, "zata zo ai insha Allahu Madina ki dena damuwa kinji ko?"

Kai na gyaWa mata ina mai ci gaba da kallonta tunda tana gabana ne tana tsince ganyen da zata yi min kwaWo dashi, domin kusan kullum sai tayi min da ganyen alaiyahu ko da latas tunda ta ga ina so, duba na tayi sai kuma ta kawar da kanta tare da ci gaba da aikin nata, sai da ta gama tsab sannan ta mayar da hankali a kaina ta soma min tambayoyi a kan zamantakewa na a gidan Yayanmu Yunus, tace, "kar in Soye mata komai in faWa mata komai abun da yawakana?"
Dayake ta lallaSa Ni shiyasa na sanar mata da komai irin rayuwar da nayi a gidan, sai dai abun da na gaza faWa mata abun da take son sani, ta rigada ta gane kamar akwai abun da na Soye mata, shiyasa da kanta ta tambaye Ni,
Cikin kunya na bata amsoshin ta,
Sai da ta sauke ajiyar zuciya da ta ji amsar da na bata, kenan hakan na nufin cikin dai na Yunus ne, amma yayi min wannan ™agen sabida cimma wani burin sa,
Kawai abun da ta furta, "Allah zai saka miki Madina, ki yi hakuri kinji ko? wannan jarabawar ki ce, babu damuwa zamu ri™e abun da kika haifa, shi kuma ya je shi da Allah."
Daga nan ta tura min kwaWon ganyen tace, "in ci."
Ita kuma ta mi™e tabar wurin don yin aikin ta.*****

A washe gari koda ta tashi zuwa gidan Hajiya, sai ta tafi dani kamar yadda tace mata, ai kuwa ba ™aramin farin ciki Hajiya Ummeen ta nuna ba; sabida yadda take ta nan-nan da dani,
Allah ya saka mata ™aunata kuma da irin yadda suke jin tausayina bisa abun da ya faru a rayuwata,
Ni kaina tsohuwar tana da matu™ar girma da ™ima a gare Ni, ina jin soyayyarta kamar Kakata sabida yadda take nuna min kulawa, domin ban taSa ganin Mace mai kirki kalanta ba,
Don ita da kanta ta tasa Ni a gaba muka zauna tana ta min nasihu da ba ya ™are wa duk sanda muka zauna tare,
Haka tayi ta jana da hira duk da rashin maganata dole na saki jikina sosai da ita, tabbas idan aka cire Yaya Haula da Umma; ita ce ta uku wacce nake jin na yarda da ita kuma nake jin baza ta taSa cutar dani ba,
Ni kaina sai na tsinci kaina a cikin walwala da sukuni saboda kasancewata a tare da ita yadda take nuna min ™auna, har mamakin yadda fara'anta yake da yawa nake yi; ko don yanayin gidanta da alamun masu kuWi ne Allah ya hore musu, amma abun hannunta bai rufe mata ido ba bare ta ji ™yamar mu, tana da kyakkyawar zuciya,
A ranan ma har yamma muka kai sannan muka wuce gida

Haka ma washe gari muka zo tare, tunda da zaran mun tashi Umma tayi ayyukanta, su Baba da su Hussaina suka fita sai tace min, "in shirya mu tafi."
Koda muka je yau ma tare da Hajiya Ummee ta barmu a falo, ita kuma ta tafi kitchen yin aikace-aikacen da ta saba,
Inda Hajiyan ta saka min kallo a TV don dai ya Wauke min hankali in saki jikina sosai

Dayake yau ne Mashkur zai dawo, kasancewar ya sauka a can Kaduna gidan iyayensa shiyasa bai shigo da wuri ba, sai dare ya shigo cikin Zarian wurin ™arfe takwas da rabi.
*** *** *** *** *** ****

Abubuwa dai sun ci gaba da taSarSare wa Alh. Badamasi, don yanzu abun har ya soma shafan shagunan shi da yayi ta'asan su gobara ta cinye guda bŭ˙˙˙ 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~iyu, to yanayin rayuwar yau da kullum ya soma fahimtar komai nasa yana ja da baya, wanda ya yanke shawarar gwara ya koma wurin Boka ya duba masa wani sa'an musamman a kan siyasan sa, wannan dalilin ne yasa a yau ya yi wa ™auyen su zuwan dare batare da kowa ya gansa ba,
Bayan ya gurfana a gabansa yayi masa gaisuwar da ya saba, sannan ya koro masa jawabin abun da ke faruwa

Boka da ya tashi bincike; abun da ya soma gani taSarSarewan aikin da yayi masa, don haka ya dube sa yana zare masa ido da faWin, "ai aikin ka ne ya Saci shiyasa kake ganin abubuwan naka sun soma taSarSarewa, dama na faWa maka in dai yarinyar nan wani ya kusance ta; to tabbas komai naka zai koma baya, da sannu-sannu zaka rasa komai."

Wani irin sara wa gaban Alh. Badamasi yayi, a kiWime cike da tashin hankali yake cewa, "yanzu Boka kana nufin wani ya karya aikin da kayi ya kusance ta? To ya aka yi haka bayan ka ce har abada babu wanda zai iya kusantan ta?"

Boka da ke ci gaba da tsafe-tsafen sa, sai ya Wago yace, "aikin ka ya Saci tun farko bai ci ba, domin yarinyar a yanzu haka tayi aure har ta samu cikin Mijin, kuma sun rabu da Mijin a yanzu tana zawarci da cikin nasa. Dama na faWa maka sharaWin tun farko, in har wani ya kusance ta to dole sai ka sake sabon aiki, zaka kuma auren ta sannan kayi tarayya da ita kullum har sau uku, don haka in har kana son ci gaban harkokinka ka dauwama a jin daWin ka; to dole ne sai ka saki kuWi mai yawa an sake sabon aiki."
Sai ya shafa ™asa nan da nan sai ga Madina ta bayyana a hoton zanen da yayi, tana kwance tana barci a wannan lokacin, yace masa, "ya le™a ya gani."

Babu musu Alh. Badamasi ya le™a kai ya hange ta, ga cikin a jikinta kamar yanda ya faWa, sai ya share zufan da ke kwaranyo masa tsaban damuwar da ke cin sa, yace, "Boka yanzu taya ya zan iya aurenta bayan abun da ya faru a baya? Meyasa bazan iya kusantan ta a haka ba har sai mun yi aure? Iyayenta bazasu taSa bani ita in aura ba."

"Ba na son kana sake maimaita min zance, wannan shine sharaWin aikin ka dole sai da aure sannan burinka zai cika, idan kuwa baka aure ta ba babu yanda za a yi ka samu biyan bu™ata."

"A yi ha™uri Boka na gane abun da kake nufi, amma yanzu Ni taimakon ka nake nema duk abun da ka ga ya dace a yi min in har zan samu ta aure Ni."

Dariya ya fasa tare da cewa, "baka da matsala in har ka zo wurin mu tamkar ka samu biyan bu™ata ne, sai dai idan baka ce a aiwatar ba, sai dai daga wannan kar ka kuma samun gangancin da zata ™ara aure har abada, zamu toshe mata gabanta mu mayar da ita na Maza, wannan ne zai sa kuskuren

Please Login or Register in order to submit comment