Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
tabishi cike da kwarewa take take steps din yana steps nakarshe ita tana steps na uku don haka tayi tsalle ta haye baya shi, abuga tsayayyan namiji ko gezau beyiba asalima ajiyar zuciya yasaki sbd jinta ajikinsa, sannan ya gyara mata zama a bayan nashi sannan yashiga dakin har ya'isa bedroom ba tareda yace mata komai ba, cike da shagwaba tace Oh! oh! yau zakayi fushi da honey ka ne?.. yace umh ai har nayi tunda ba nason family planning shine ita zatayi so daga yau ni ba ruwa na da'ita, tace ayya sorry sweet hmm na ba zanyi bafa tunda baka so,kwantar da'ita yayi yai mata runfa sannan yace yauwa my honey karki kinji?.. tace to yace promise me tareda mika mata yar yatsa, itama yatsarta bashi tace yes I promise u dariya yayi yace yauwa tawan, to d'an taimaka mun nayiwa *Leem da Neef* kannai da trimple kinji? ido tazaro cike da tsoro tace wayyo sweet Hmm na yan uku fa?. yace yeap tareda kashe mata ido daya pls taimaka mu kila Allah yabani sa'a na bugosu yau, baki ta turo cike da shagwaba zata sake magana yai dariya tareda had'e bakin su. _To hmm *Habeeb* Allah yabada sa'a abugo yan'uku_😀 *_Alhamdulillahi a nan na kawo karshen Labarin KYAUTAR ALLAH CE inda nayi dai-dai allah yabamu lada nida masu karatu, inda kuma nayi kuskure Allah yayafe mana amee nagode sai mun had'e a sabon littafi na me suna ZAUJEE-MAJNUN_* 🌹Meenat Lufhat ce🌹 An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 42 of 42