Ameena: ๐๐๐๐
๐๐๐
๐๐
๐
_*KYAUTAR ALLAH CE*_
_(Labarin Sadeeya)_
๐
๐๐
๐๐๐
๐๐๐๐
4โฃ2โฃ
WRITTEN
By
๐ *AMEENA UMAR FARUQ*๐
OR
๐ *MEENAT* ๐
SADAUKARWA
*GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)*
___________________
ยฎ _PEN : WRITERS ASSOCIATION_
___________________
~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~
โ๐ฝ
_*Bismillahirrahamanirraheem*_
_NOT EDITS_
Innalillahi'wa'inna'ilaihirraju'un! yau me zan gani ni Rabi'atu, Dasauri ta karasa gurin su tareda daga *Deeya* aikam tuni tafada jikinta luuuuuuu.
Cikin tsanani tashin hankali tace la'ilaha'eellallahu'mahammadarra'sulillahi!, (S.A.W) meya yasa meku ne haka?.. hali dubu na me yasa meki?. shuru sai tafara fadin *Sadeeya!* *Sadeeya!!* *Sadeeya!!!* fa innalillahee Oh! ni Rabi'atu yau kuma meke shirin samun mu haka?..,
Sai faman kiran sunan ta take tareda girgiza ta saidai kum ina kod'an yatsan ta bai motsa ba balle tasa ran zata tashi, hakan ne yasake tada mata hankalin tareda wani irin matsanancin tsoron, cike da tashin hankali tace jama'a ku taimaka ni, _kasan cewar "Abba yafita su kuma masu aikin suna gamawa suke tafiya gidajen su don haka ba kowa gidan._
Rungume *Deeyar* tayi Sannan ta kai hannun tana girgirza *Habeeb* tareda fadin Kai! _dama bata kiran sunan shi,_ Kai!! Kai!!! wai lafiya meya sameku ne haka?...wata zuciyace tace mata sun mutune ai bakiga basayin numfashi ba, gaban ta ne yai mummunan faduwa yayinda wani irin tsoro yasake ka mata cike da tashin hankali tace, Oh! Allah me iko me *KYAUTA* dakari kai ke bayar wa alokacin dakaso ka kuma karba alokacin dakaso Alhamdulillahi Allah mungode maka da wannan *KYAUTAR* dakai mana,
haka take tafaman surutu me cike da tashin hankali irin wanda bata taba shiga irin saba tunda take, tabbas kuka rahama ne ga *BAWA* gashi dai tana son yinsa amma kuma takasa wanda tasan tsabar tashin hankali ne yahana shi zuwa.
Tana cikin wannan halin saiga *Harees* yashiga tamkar anjefoshi, abinda idan sa yagane masane yasa shi karasawa dasuri yana cewa subhalallahi! Hajiya meyasa mesu?.. Kai tsaye tace sun mutu ne, cikin wani irin mahaukacin tashin hankali ya zube kasa tareda cewa sun mutu fa kikace to me yasa mesu?.. yafadi yana girgirza *Habeeb* dake kwance magashiya, yana fadin Dan'uwa! Dan' uwa!! Dan'uwa!!! cikin tashin hankali yace pls ka tashi mana,
Cike da rud'ani Hajiya tace ai nafada maka duk "sun mutu dasauri yace "a ah Hajiyar Mu basu mutu ba kila suma sukai, yafadi tareda tashi dasuri yanufi fridge.
Itakam Hajiya sai yanzu ta tuna dacewa akwai wani abu waishi suma, jikin *Harees* yana rawa yabude fridge yadauko goron ruwa tareda balle karfin, ya bulbulama *Habeeb* a fuska sannan yazuba ma *Deeya* aikam nan take tasaki ajiyar zuciya tareda bude ido tana kallon sili,
Da'alama tana tunanin abunda yafaru ne.
Zumbur tamike daga jikin Hajiya cike da tsoro tace wayyo Allah na Hajiyar Mu Hmm *Habeeb* ya mutu KO?.. bata tsaya jiran amsar taba, tararrafa gurin *Habeeb* wanda shikam ko dan yatsan sa bai motsa ba balle numfashi sa yadawo jikin, wanda hakan ne yai bala'in sake daga hankalin *Harees* sai fadin yake pls Dan'uwa ka tashi mana, *Deeya* kam wani irin mahaukacin cakuma takai ma *Habeeb* tareda sakin kuka yayinda jikin ta yake wani iri rawa,
Cikin tashin hankali tace dan Allah Hmm *Habeeb* ka tashi wlhy inason ka, kuma na yadda zan koma kaji?.. ta fadi tareda girgiza shi saidai kuma ko" gezau *Habeeb* beyiba, agigice ta koma gurin Hajiya wacce ke zaune tamkar butun-butumi, girgiza ta take tareda fadin Hajiyar mu kice Hmm *Habeeb* yatashi wlhy inason shi zan koma gidan sa kinji?..,
Hajiya kam kuri tayi mata da ido tsabar tashin hankali yasa batasan me zata cewa taba, hakan ne yasa *Deeya* sake ma tsawa gurin *Habeeb* agigice tasake cakumar sa tareda kallon, *Harees* wanda gaba daya shima ya gigice yarasa abinyi, kai da'alama tsabar tashin hankali yasashi yamanta cewa shidin ai likitan saida.
*Deeya* tace Hmm *Harees* u are a Dr pls Do something to him", aikam dasauri ya kama hannun *Habeeb* din yarike jimm aikam take yaji wata jijiya tana halbawa, Dasauri yace yanada rai tareda mikewa yadauke sa yasab'a akafad'a yanufi waje dashi dasauri yayinda *Deeya* ta bishi da gudu.
Direba na ganin su yazo dasauri yabude masu mota dasauri *Harees* yasa *Habeeb* tareda shiga ya rungume shi, ita kuma *Deeya* tashiga gaba direba ya shiga yaja yayinda me gadi yabude masu get yafita da gudu escorts dinsa suka rufa masa baya, kasan cewar suna gani anfito dashi suka tabbatar da "Ogan su babu lafiya don haka dasauri suka su shiga motocin su direct asibitin su suka nufada suna isa aka nufi emergency room dashi.
Likitoci biyar ne akan sa suna kokarin ceto ransa harda *Harees,* awaje kuma *Deeya* ce keta faman safa da marwa tareda sharan hawaye sai addu'ar take Allah yaba Hmm *Habeeb* lafiya.
*******
"Aban garen *Jana* tunda suka iso take aikin kiran layin Shafa da Ado saidai kuma ba wanda yashiga acikin layin duk sai taji ba dadi, wanka tayima yara wanda batayi niyyar haka ba saida *Habeeb* yai mata magana, bayan ta shirya su sannan itama tayi, koda tafito duk sunyi bacci.
Shiryawa tayi sannan tasake daukar wayar ta cigaba da kiran layinsu Shafa cikin sa'a tasamu na Shafa, nan take fada mata sun dawo Shafan tace to tana nan zuwa amma saita dawo daga wani kauye da sukaje gurin wani malami itada wata kawar ta, *Jana* tace to sai tazo sannan takashe wayar taci gabada kiran layin Ado.
Data gaji dakira ne shine ta tashi tadauki key motar ta tafito tashiga zata fita kenan, sai baba megadi yace" Hajiya a gaida yallabai kai! Allah dai yabashi lafiya, cike da mamaki tace wani yallabai?..yace yallabai *"Habeebu* mana da'a katafi kai shi asibitin yanzun rai ahannun Allah, gaban tane yafadi dasauri tace ai ban saniba saboda yanzu daga part Dina tafito, shikuma tun dazu yana part din "Hajiya.
yace ayya yallabai *"Habeebu* Kam bashi da lafiya sosai yana can yallabai *Hareesu*, yatafi Kai sa asibiti tace "OK bari naje asibitin yace to sai kin dawo agai dashi Allah yabashi lafiya tace to zayaji, badan taso ba tajuya kan motar ta zuwa asibiti.
******
Koda *Jana* ta'isa asibiti direct guri ajiye motoci tanufa bayan tayi parking sannan tafito tanufi cikin asibitin, office din *Harees* tanufa saidai tana isa akace mata yana emergency room sai kawai tanufi can, tun daga nesa ta hango *Deeya* jitayi gabanta yafadi tareda wani irin tsanarta acikin zuciyar ta, tsaki tayi tareda cewa shegiyar yarinyar nan ko uban wa yakawo ta Oho!
*Deeya* ma jitayi gabanta yafadi data hango *Janar* saidai ita kam dasauri tafara Addu'a, *Jana* tana isa gurin taji gaban da ya cigaba da faduwa gawani irin tsoro daya kamata, saka makon wani irin mugun kyau data ga *Deeya* tayi sai sheki take gawani b'ulb'ul da jikinta yayi musamman kirjinta dayayi kamar ansake hura mata su,
kasan cewar tana sanye ne da wata bakar abaya me duwatsu jajaye wacce ta matse tasama hakan ne yaba kirjinta damar sake fitowa sosai, satayi rolling da gyalen, *Jana* kam take taji wani mugun sha'awar *Deeya* yad'arsu azuciyar ta har tana fadi aranta dama zata yadda ta bata jikinta ta murza domin dai ta tabbatar saitayi ni'ima, saidai kuma tasan abunda take so bazata samu ba, domin wani irin mahaukacin kwarjini *Deeyar* tayi mata.
Saida *Jana* ta saita kanta sannan ta daure fuska tareda cewa ke! Ina mijina?.. banza *Deeya* tayi mata cikin tsawa tasake cewa keeeeee! ina maki magana kina kyaleni nace ina mijina?...kallon up and down *Deeya* tayi mata, sannan tace ni dai yaka mata nace" mijina ni kad'ai tunda kinsan saida aka fara daura aure na "dashi da shekaru kusan goma sha sannan aka daura naki dashi,
"Amma kuma bazance mijina ni kadai ba domin banason na zama mace me son zuciya irin ki, Cikin tsanani mamaki *Jana* tace...
*_Slm masoyana kuyi hakuri dajina dakukayi shuru kwana biyu banyi posting ba, yayan babana ne yarasu shiya, Alh Muhammad godabe sarki fulanin kontagora, don haka Ina rokon ku kusashi cikin addu'ar ku Allah yaji kan sa da Rahama yasa aljanna firdausee mako marsa shida wayan da suka rigamu gidan gaskiya, mu kuma idan tamu tazo Allah yasa mucika da imani ameen๐๐ฝ nagode._*
Muje zuwa
A
*_KYAUTAR ALLAH CE_*
(Labarin Sadeeya)
Tareda
โ๐พ
๐นMeenat๐น
[7/4, 12:23 PM] My Ameena: ๐๐๐๐
๐๐๐
๐๐
๐
_*KYAUTAR ALLAH CE*_
_(Labarin Sadeeya)_
๐
๐๐
๐๐๐
๐๐๐๐
4โฃ3โฃ
WRITTEN
By
๐ *AMEENA UMAR FARUQ*๐
OR
๐ *MEENAT* ๐
SADAUKARWA
*GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)*
___________________
ยฎ _PEN : WRITERS ASSOCIATION_
___________________
~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~
โ๐ฝ
_*Bismillahirrahamanirraheem*_
_NOT EDITS_
"Keeeeee! ni sa'ar kice daki ke fadamun wannan maganar, wato nice ma meson zuciya KO?.. Kai tsaye *Deeya* tace "eh mana idan ba son zuciya ba Da rashin sanin muhimmancin sallama ba, aida daki kazo sai kice Assalamu'alaikum *Sadeeya* yajikin mijin mu yanzu yana Ina ne?..
kinga ni kuma sai nafada maki inda yake, amma dazuwa kince wai keeeee! sai kace wata yarki to aiko" yarki "Lili mama banji kina kiran ta Keeeeee! ba balle nida ba yarki ba, sannan kince wai Ina mijin ki kum...
katseta *Jana* tayi dacewa Keeeeee! dalla banason maganar banza tambayar kinayi Ina mijina?..hararan ta *Deeya* tayi zuciyar ta cike da jin haushin ta musamman data tuna abubuwan datayi tamata a Abuja, tsaki tayi tareda cewa bansani ba.
Cike da bacin rai *Jana* takai hannun zata mari *Deeya,* aikam cikin zafin nama *Deeyar* tarike hannun ta, tareda yarfar dashi Cikin tsanani bacin rai tanuna tada yatsa tace karki farashi wlhy ainan ba Abuja bane kokin manta ne natuna maki?...to nan din Bauchi ne tafadi tana nuna kasa da yatsa, so saiki ki kula domin bazan sake daukar abinda kikai mani a Abuja ba wlhy,
Sannan ta nufi hanyar office din *Harees,* yayinda tabar *Jana* baki sake Cike da mamakin *Deeya* tsaki tayi tareda cewa kai! Lallai ma yarinyar nan kin rainani wato nikike fadawa wannan maganar KO?... zaki sani ne ai inda muka hadu, sannan ta juya tanufi gurin motar ta tashiga taja tabar harabar asibitin ran ta bace.
Tsaki *Deeya* tayi kasan cewar tana kallon tafiyar ta, sannan tace umma ta gaida assha, juyawa tayi takoma bakin emergency room din ta cigaba safa da marwa tareda addu'ar Allah yaba Hmm *Habeeb*.
Likitoci sun dauki tsawon lokaci suna fama kafinsu samu numfashi *Habeeb,* yadawo inda daga karshe sukai masa alluran barci sannan aka kaishi dakin Hutu na musamman domin yana bukatar Hutu, kasan cewar sungano tsabar damuwa ce tareda wani abun dayasa aran sa wanda ta dalilin hakan ne jinin sa yahau sosai.
*Harees* ne yafara fitowa daga room din Dasauri *Deeya* ta tare shi tana cewa Hmm *Harees* ina Hmm *"Habeeb* din yajikin sa??? ransa bace yace ki biyo ni, ba musu tabi bayan sa saidai jikinta yai sanyi daganin yanayin sa hakan ne yasa gaban ta faduwa.
Office din yahadu sosai sanyi ac da daddad'an kamshi ke tashi acikin sa, bayan sun zauna sai yaciro wayar sa yakira Hajiya Cikin hikima yafada mata abunda yasamu *Habeeb* din, sannan yace mata anyi masa alluran barci wanda zaya iyakai wa tsawon wani lokaci bai farka ba saidai babu damuwa insha'allahu normal zaya farfad'o,
tace" to Allah yabashi lafiya amma yaduba mata lafiya hadi dubun ta domin itama tana bukatar ganin Likita, murmushi yayi tareda kallon *Deeya* wacce kanta ke duke tana tunanin halin da Hmm *Habeeb,* yake cikin.
yace to Hajiyar mu dasauri tadago kai jin yace" Hajiya cikin sanyi murya tace Hmm *Harees* pls bani "Hajiyar Mu inyi magana da'ita", harara ya watsama ta wanda yasa tashiga taitayin ta, bayan yagama waya da Hajiya sannan yakira Baffa da Baffansu yafada masu *Habeeb* bayada lafiya da ganan kuma sai yafara kiran layin yan'uwa daya bayan daya, yana fada masu cewa *Habeeb* bashi da lafiya yanzu haka yana asibiti ankwantar dashi amma dasauki bayan yagama fada masu sannan ya kashe wayar.
Kallon *Deeya* *Harees* yake me dauke da harara kauda kai tayi tareda turo baki, Cikin yanayin tana shagwaba tace kai Hmm *Harees* sai faman harara ta kakeyi, yace na harare ki Queen of beauty nan gaba ma ba hararan ki zanyi ba zane kizanyi da bulala,
ido tazaro cike da tsoro tace to me nayi?...tsaki yayi mtww! tareda cewa to meye ma ba kiyi ba ummh! haba Queen of beauty meyasa kike haka ne wai ke bakisan irin son da Dan'uwa yake maki bako?.. to bari infada maki abun da bakisa niba "Dan'uwa yana *SONKI* fiye da yadda yake son kasa,
Cikin sanyi murya tace to ainima inason sa dasauri yace karya ne baki son sa" tace Allah inason shi, yace to meyasa kike so "yasake ki?.. tace to ai bada gaske nake yi ba fa, hararan ta yayi yace to inda yasake ki kuma fa?...shuru tayi.
Yace yanzu tsakanin kida Allah kina son "shi?.. dasauri tace "eh yace kinyin alkawari zaki koma gidan "sa tace "eh amma dai ba Abuja ba, yace to shikenan tashi mutafi gida tace "a ah ina nan har sai yafarka yanzu ma muje ka kai ni naga "shi,
yace a ah! sai anjima tace pls yace kiyi hakuri har zuwa anjima yanzu anyi masa alluran barci ne yana bukara hutu, so tashi muje ki kinga ma sai ki taho masa da abun zayaci idan yatashi kinji?..jiki asanyaye tace to badan tasoba ta tashi suka tafi gida saidai *ZUCIYAR* ta cike da son ganin *Habeeb* din.
******
*Jana* kam tana fita daga asibiti Unguwar su "Ado tanufa ranta bace akan abinda *Deeya* tayi mata ta, saidai kuma kodata isa din bata iskeshi ba, don haka sai ranta yakara baci takira layinsa yafi a'irga amman bai jeba, har zata tafi sai gashi yadawo abige yayi sha yai tatul,
yana ganin ta yasaki murmushi cikin maye yace *Jana* ta nayi miss dinki sosai fa itama murmushi tayi, tareda cewa nima haka ina ta kiran layin ka bana samu meyasa mu wayar kane?.. dariya yayi yace na siyar da ita nasha kodeeeee! yakarasa fadi tareda jan kalmar karshe sosai, sannan yace amma zaki sake siyamun wata ko?..
tace "eh yace yauwa *Jana* ta mu shiga ciki ki bani zumarki na lasa, tace kasha dai son ranka adona yace to shikenan muje sannan suka shiga cikin gidan sa, ba tareda bata lokaci ba suka fara fatali da kayan jikinsu,
*_Ni ko ganin haka yasa na'ari na kare๐๐ปโโinafurta Wa'eyazubillah! Allah kashri yamu ameen._*
*_Asibitin_* har misalin karfe 5:00pm *Habeeb* bai yafarka ba alokacin kam *Deeya* taci kuka har ta gaji saboda ganin *Habeeb* bai farkaba, kwance take akan cinyar adda Mamu kasan cewar duk sun zo tana, saifaman lalla shin ta Adda Mamu take.
Dasauri *Haress* yafito daga office dinsa yanufi dakin da *Habeeb* yake kwance, yayinda wani nurse yake biyu dashi wanda shine yaje yafada masa *Habeeb* din yafarka,
Koda suka shiga dakin yafarka amma sai faman surutai yakeyi, dasauri *Harees* ya'isa gurin shi yafara bashi taimakon da yadace, sannu ahankali yadawo normal ido ya tsuwara *Haress* din yayi da bakin sa ke anbato salati, can kuma sai yai shuru tareda lumshe kyawawan idon sa ahankali yafara tunanin abunda yafaru,
Can sai yabud'e idon tareda kokarin tashi, dasauri *Haress* ya kamashi yatashi yasa masa filo don ya jin dadin gina, ya nace masa sannu bai amsa ba saidai yace Ina *"Leemah* ta?.. Cike da mamaki *Harees* yace Ina Ce maka sannu ka nace mun Ina *Leemah* kar?..
Kai tsaye yace "ita nakeson gani. yace to muda bakasan gani ai sai kasa akore mu daga Bauchi, kaga malam tashin na taimaka maka kashiga toilet kayi wanka da brush, sannan ka dauro alwala kazo kayi sallah la'asar sannan ka samu abunda zakaci, kuma su "Baffa zasu fara shigo wasu gaida kai sannan ita *"Leemarta* ka data damu mutane da kuka sai kace ba ita ce tayi sanadin zuwan ka asibiti ba.
Bayan yayi wanka yafito saye da jallabiyya kasan cewar an kawo masa, bai iske *Harees* saidai dadduma ashinfid'e so hawa kawai yayi yafara gaba tareda salla yana idar da sallah sai yakoma bakin gado ya zauna tareda yajingi ya lumshe ido, domin baya jin karfi jikinsa ga wata irin mahaukaciyar yinwa da yakeji.
Sallamar su Baffa ne yasashi bude ido har zaya sauko sai Baffa yace a ah yi *Habeebu* zaman ka, nan dai sukai masa su yajiki cikin girmama wa yace dasauki basu dade'ba suka fito.
*Jana* ce tanufi dakin zata shiga (kasan cewar dasuka gama bad'alar su saita dawo asibitin) sai *Deeya* tayi sauri tadauki basket din dake dauke da kulan abincin tashige dakin abinta, har *Janan* zatabi ta sai *Harees* yace tayi hakuri har *Deeya* tafito sai tashiga saboda ba'ason adamesa da hayaniya, ba dan tasoba takoma gefe tana haransa.
Bakinta daukeda sallama tashiga aciki ya amsa don haka bataji ba basket dinta'ajiye,
sannan tanufi gurin sa, kallo daya yai mata yakauda kai tareda lumshe ido yana jin wani irin *SONTA* yana ratsa jinin sa,
still yanzu ma sanye take da abaya saidai wannan din brown color ne me stones farare sai tayi rolling, sai zuba kamshi take tayi kyau sosai fuskar nan fayau koda taci kuka hakan bai sa ta canja ba,
Cikin cool voice dinta tace sannu Hmm *Habeeb* yaji ki?..banza yayi da'ita saida tafadi haka har sau uku amma bai amsa ba, sai kawai ta fashe da kuka me cike da shagwaba, Dasauri yabude idon tareda cewa
meye?..
itama banza tayi dashi, ido yarintse yana jin ku kanta har cikin ransa ahankali yabude idon aikam har sunyi jajir tsura mata suyayi, sannan yahad'e fuska yace ke bakisan yadda mutun yakejin kukan ki aran sa bako???...bata tanka ba, saidai ta cigaba da kukan ta me cike da sangarta Cikin tsawa yace?....
*_Adadin comments adadin typing gaskiya_*๐
Muje zuwa
A
*_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya)
Tareda
โ๐พ
๐นMeenat๐น
[7/4, 12:23 PM] My Ameena: ๐๐๐๐
๐๐๐
๐๐
๐
_*KYAUTAR ALLAH CE*_
_(Labarin Sadeeya)_
๐
๐๐
๐๐๐
๐๐๐๐
4โฃ4โฃ
WRITTEN
By
๐ *AMEENA UMAR FARUQ*๐
OR
๐ *MEENAT* ๐
SADAUKARWA
*GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)*
___________________
ยฎ _PEN : WRITERS ASSOCIATION_
___________________
~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~
โ๐ฝ
_*Bismillahirrahamanirraheem*_
_NOT EDITS_
"Wai keeee wannan kukan daki keyi na mene haka eyeee?.. shin *Leemah* kinsan yadda nake jin kukan ki acikin *ZUCIYATA* kuwa?... nace menene kinyi banza dani, so idan bazaki fada mun abinda yasaki kuka ba to Ina rokon ki kiyi shuru domin kukan ki yana kona mun *ZUCIYATA* matuka.
Tsayar da kukan tayi tareda tsura mashi kyawawan idanun ta dake tsiyayar hawaye, shidin ma kallon ta yake da idanu wan sa masu rikita ta, yayinda yakeji wani irin sonta yan azabtar da *RUHIN* sa, kauda kai tayi tareda turo baki sannan tace to bakai bane nace maka sannu yajiki shine ka kyaleni.
Tsaki yayi mtww! tareda barin kallon ta sannan yace to Ina ruwanki dani eyeee keda ki kace baki sona to meye na tambayar ya jikina?...Dasauri tace nibace bana sonka ba yace kince mana tunda kince sai na sake ki, tace to aikai kace baka sona shi yasa nace ka sake ni, Dasauri yace da yaushe nace ba nason ki?... shuru tayi batace komai ba,
Cikin sanyi muryar yace nasan bakida amsar tambaya nan *Leemah* ta, domin nidai da bakina ban taba cewa bana *SONKI* ba idan har ma nace to tabbas bana cikin hayyaci na, amma nasan *ZUCIYATA* bayan "Hajiyar Mu babu macen danake so irin ki sai KO "Lili mama, amma sai ki tafadin banason kum...yakasa karasa wa saboda ganin tana kokarin cigaba da kukan fuska ya daure tareda cewa to meye kuma?..
"Baki ta turo tareda goge hawaye da bayan hannu sannan tace to aini ma inason ka sosai fa, yace to shine kike; tacewa sai na sakeki?..tace "eh saboda abinda kukai mani ne kai da Aunty *"Jana* yace to ainace kiyi hakuri kuma "itama nace kar tasake yimaki haka kinji?..shuru tayi.
yace pls *Leemah* ta to kiyi hakuri kinji yafidi tareda kama kunnu wan shi, tace to aina tun-tuni na hakura yace yauwa *Leemah* shiyasa nake sonki saboda bakida riko murmushi tayi Sannan tace to yajiki?..idon shi k'uri akan ta yace naji asauki musamman ma dana ganki; saidai inajin yinwa sosai *Leemah* ta me kika kawo mun ummh?..
ba tareda ta kalle shi ba tace abinci, yace yauwa Allah yasa jagwalgwalon nan ne me dadi ai bata san lokacin da dariya yawace mata ba, tace Kai Hmm *Habeeb* shi kakeson ci?.. ido ya lumshe wani irin sanyi ne yaji yama-maye zuciyar sa yayinda yaji gaba daya damuwar sa tayaye domin yanzu kuma kam yasan babu maganar *SAKI* tsakanin su, ahankali yabude idon tareda zubasu akan baby beauty fice dinta me cike da kuruciya, wani irin *SONTA* ne ke fisgar shi a kowani lokaci da kowani minti dake tafiya da kowani sakon,
lallausan murmushi ya saki tareda cewa "eh shinake son naci I hope shiki kai mun?.. tace "eh tareda nunafar inda ta ajiye basket din.
Wani dan karamin flas me tsawo tadauko tabud'e tadauki cup ta tsiyayo hadadd'en coffee me zafi tasa spoon Sannan tamika masa, kin karba yayi cike da tsoro tace pls Hmm *Habeeb* kafara shan coffee sannan kaci alalan kwai din kaji?..,
fuska ya yamutsa tareda cewa to ai banda lafiya kinga ma hannuna yaimun tsami, bazan iyasha da shiba pls kid'an taimaka ki banida hannun ki kinji *Leemah* ta?..
Dasauri tace ayya sowee Hmm *Habeeb* dina Bari na baka kaji tafadi tareda zama kusa dashi, tana fifita coffeen sai data tabbatar ya rage zafi sannan tafara bashi a baki, yana sha amma idon Sa nakan ta.
Saida ya shanye coffee sannan tazuba masa alalan tareda farfesun kayan ciki me romo wanda yasha kayan yaji kamshi sai tashi yake, yanaci yana zuba sanyi itakam sai dariya take masa wanda yake sake sashi nishadi sosai, haka taci gaba da bashi saida ta tabbatar ya ko shi sannan ta kyaleshi bayan ta bashi wani hadadden kunun zakin aya, daga nan kuma suka fara fira da'alama sun manta da mutanan dake wane suna jiransu.
*****
Shuru *Deeya* ba tafito ba hakan ne yasa *Haress* shiga dakin, fira ya'iske su nayi abinsu gwanin sha'awa wanda kallo daya zakai masu ka fahimci suna matukar kaunar juna su, sosai suke fira su sai dariya suke da'alama sun manta da kowa da komai sai kan su,
Cike da mamaki *Harees* ya kalle su, yace eyeee lallaima ku din nan koma dai nace Queen of beauty, wato ana can anajiran kifito su shigo su gaida Dan'uwa shine ki ka zauna kunata soyewa ko?..cike da kunya tace kai Hmm *Harees,* yace to karya nafada?.. tace to ai shine fa yace" na bashi abinci a baki hannun sa yana ciwo,
Murmushi *Habeeb* yayi tareda hararan shi yace to basa ido ina ruwan ka da soyewar Mu?..yace da ruwana kaida baka da lafiya mene na tsaya wa soyayya, yace soyayya kam ai sai munje gida ko *Leemah* ta?.. Murmushi tayi tareda rufe fuska da tafin hannun sannan ta gyada kai alamar "eh, yace yauwa don haka saika sallameni domin ni tuni naji sauki,
yace aiba ka isa ba malam sai kayi sati daya tukun na dasauri *Habeeb* yace tabdijam wane zayai sati asibiti?..yace kai kaga bari nace su shigo su gaida kai, don naga alama kun manta dasu" yafadi tareda fita.
*Deeya* tana gani su Adda mamu sun shiga tayi saurin mike wa, zatabar bakin gadon aikam dasauri *Habeeb* yamai da'ita tareda watsa mata wani irin kallon dayasa ta nutsuwa, da gudu Lili taje gurin *Habeeb* tayaye jikin sa tareda fadin Daddy nawai baka da la'iya inji Aunty *Feeya*?.. yace "eh, tace to ina ema tiwo?.. yace kaina ne amma yanzu ya daina, cike da tausayi tace soweee Daddy na kalka chake en tiwon kai kaga Aunty *Deeya* tana ta kuka,
Dariya akayi gaba daya dakin shikam *Habeeb* murmushi yayi tareda kallon *Deeya,* wacce kanta ke kasa cike da jin kunyar tonatan da Lili tayi, Cikin sanyi murya
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Chapter 40
Chapter 41
Chapter 42
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 18 Chapter of 42