*Jana* Allah ya shirya ki.
_Nikam nayi nan๐๐ปโโ *Jana* zakiyi wa Ado bayani sala-sala_๐
_*Don Allah kuyi hakuri wlhy wata ce take bani matsala saboda yanzu batayi long typing, shiyasa banayi maku posting dawuri.*_
Muje zuwa
A
*_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya)
Tareda
โ๐พ
๐นMeenart๐นc[11/9, 10:12 PM] My Ameena: ๐๐๐๐
๐๐๐
๐๐
๐
_*KYAUTAR ALLAH CE*_
_(Labarin Sadeeya)_
๐
๐๐
๐๐๐
๐๐๐๐
7โฃ5โฃ
WRITTEN
By
๐ *AMEENA UMAR FARUQ*๐
OR
๐ *MEENAT* ๐
SADAUKARWA
*GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)*
___________________
ยฎ _PEN : WRITERS ASSOCIATION_
___________________
~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~
โ๐ฝ
_*Bismillahirrahamanirraheem*_
_NOT EDITS_
Kai! Junior shine fa Daddy ka....dasauri yadaga kai ya kwalalo mata ido cike da mamaki yace Kai! Aunty *Jana* wannan fa bashi ne Daddy Mu ba, ai Daddya yatafi abuja dazu.
Sai kuma yamaida kallon shi kan Ado ya harare shi tareda turo baki, yace ai bakai! ne Daddy mu ba kai! almajiri ne, irin wayan da Daddy yake ba sadaka yakareshe fadi tareda sake turo baki.
Dasauri *Jana* tace Kai!Junior zan mare kafa.... Shikam Ado mutuwar tsaye yayi tsabar mamakin jin sunan da Junior yakira shi da shi wai almajiri, cike takaici yafinsgo rigar Junior tareda fadin Kai! dan Uwarka nine almajiri?...dasauri Jana tafisge shi tareda nufar cikin gida dashi,
Kwaf! yayi tareda bin bayan su zuciyar shi cike da bakin ciki, tareda jin tsanan tsanan tsanar *Habeeb* aranshi fiyeda kullum.
*Jana* kam suna shiha ta zauna tareda zaunar da Junior kusada ita cikin kwantar da murya tace Junior wannan shine Daddy ka shikuma wancen Daddy Lili ne kaji?...kai ya gurgiza tareda mak'e kafada yace umuuuh! nidai ba Daddy na bane, cikin tsawa tace nafada maka shine Daddy.
Kuka yafashe dashi tareda fadin shidai ba Daddy shi bane dai-dai lokacin da Ado yashigo, cike da masifa yace dan Uwarka kokaki kokaso nine ubanka shi ba ubanka bane eheee!, ke! kuma kiyi gaggawar sanar dashi nine ubanshi ba wancan ba banzan ba yakareshe fadi tareda zama rai bace.
Junior kam sai kuka yake yafadin shi Ado ba Daddy shi bane *"Habeeb* ne Daddy shi, itakam *Jana* sai aikin lallashin shi take.
*_Nikam nace Oho! can takwaye maku, wlhy abinda ke faruwa yanzu kenan yawanci wasu ya'yan wlhy shegu ne da uwayan su suke kwaso Cikin su awaje sai suza gida su haifawa mazajen su, humm! to wlhy kusani dai-dai dakwayar zarra yaron yaci namijin ki gobe kiyama Saikun biyashi, Allah ka tsare mu da aikata wannan aiki ka kuma tsare mana imanin Mu ameen._*
*_Washegari Monday_*
********
Kasan cewar sai karfe 3:00pm *Deeya* take da exam shiyasa tunda tayi sallar asuba tayi karatun al'qurni me girma, sai takoma ta kwanta bata tashiba sai 10:15am ta tashi jika asanyaye kasan cewa dama jiya bata kwanta dawuri ba, saboda sun dade sunata fira itada *Habeeb*.
Bayan tayi wanka ta shirya cikin wata dakakkiyar shadda doguwar rigar me ruwan gwal, tasha aikin wuta tayi mata matukar kyau bayan ta kashe daurin dankwali, sai tasake feshe jikinta da turaruka masu asalin kamshi, sannan tafito don takarya kumallo.
Zaune ta'iske Hajiya afalon sama, kallon ta tayin tareda yin murmushi tace Hali dubu na antashi?.. Kaita gyada alamar "eh,
Tareda karasaw ahankali ta zauna kusa da Hajiyar tareda dora kanta akafadar Hajiyan, Cikin yanayin ta na shagwaba tace Hajiya ta yinwa nakeji.
Tace aidole kiji yinwa irin wannan bacci yanzu fa karfe 10:30 sai shiga dubaki nake amma baki tashib, sannan shikuma mijinki sai kirana yake awaya yana tambaya ta lafiya yanata kiran wayar ki akashe, nace bacci kikeyi yanzu dai kinga ga karin kumallon ki idan kiyin sai kije ki kunna wayar ki ku gaisa kinji KO?...
murmushi tayi tareda fadin to. Sannan Hajiya ta dauko wani dan karamin filas dake sama wani faranti da kula da filet harda chokali me fork, filas din tabude cikin cup din shi ta tsiyayo tea hadadde sai kamshi kayan yaji yake, mika mata tayi tace shanye bamusu takarba ahankali take sha harta shanye tamika mata cup din,
Sannan ta dauko kulan tareda filet tabude arish ne aciki soyayye dayaji kwai kasan cewar yanzu dashi take karin kumallo, zuba mata tayi afilet din tareda mika mata tace oya yimaza kicinye karba tayi cike da shagwaba tace Hajiya ta wannan din yayi yawa, murmushi tayi tace anya kina jin yinwa kuwa?...tace "eh tace to cinye kiban filet yar albarka,
Cike da farin ciki tace to Hajiya t tareda fara cin arish din.
Bayan tagama sai Hajiya tace to tashi kije ki kunna wayarki ku gaisa da mijinki, murmushi tayi tareda cewa to harda tamike sai yafasa dasairi Hajiyata kalle ta tace lafiya?..
Cikin sanyi murya tace Hajiya ta yau nayi wani mafarki dayaba ni tsoro wasu mutane suna bina da gudu zasu kama ni su kasheni, sai inata kiran "Hmm na da ke dasu "Baffa kuzo ku taimakeni amma duk baku zo ba, sai canga Hmm na yazo zaya taimakeni sai zasu kashe shi saina farka, Allah Hajiya ta dana farka tsoro yaka mani har naji hankalina yatashi sosai.
Shuru Hajiya tayi tabbas itama taji tsoron mafarkin aran ta saida bata nuna mata ba, murmushi tayi tace to ke halin dubuna inban da abinki ai Allah zaki kira bamu ba, domin shine zaya taimake ki aduk halin daki ka shiga, tace nakira shi tace to ki cigaba dakiran Sannan karki tada hankalin ki, wani lokaci mafarki baya zama gaskiya kedai ki kasance cikin addu'a akoda yaushe domin itadin takobin muminice,
koda wani abu zaya sameka sai ki ga albarkaci addu'ar da kake yi Allah yatsare ka, saidai kuma ita kaddarar mutun baya taba iya hanata kunsatar sa don haka tashi kije, tace to jiki asanyaye tamike ahankali tanufi daki tanajin Wani iri ajikinta.
******
Aban garen su *Jana* kam Junior kwana yayi yana kuka domin daga baya cewa yayi shi saidai Aunty *Jana* ta maida shi gida, don haka kafin gari yawa zazzabi yarufe shi da Ado yanata masifa dayaga masifar batayi sai yakoma lallashi, haka dai suka kwana.
bayan *Jana* tayi masu karin kumallo sukaci itada ado shikan Junior bai iya cin ba, domin bai saba cin irishiba don haka wanka tayi masa ta shirya shi sai Ado yace kinga inada dari biyu bari na kaishi chamis tace to, yadauke shi yakaishi chamis akai masa allura tareda bashi magani.
Sannan suka dawo zaune suka iske ta tanajiran dawowar su, dakyar yasha magani sai kuka yake yafadin zayaje gurin Lili da Hajiya da Aunty *Deeya,* cike da tausayin shi tace Ado kodai na mai dashi ne?...
dasauri yace ina?... tace gida kaga yaki kantarda hankalin shi, wani mugun kallo yawatsa mata tareda cewa aibaya da wani gidan dayawu nan dan haka dole za yakwantar da hankalin shi bari dai yaji sauki, Cikin sanyi jiki tace to Allah yabashi lafiya yace ameen tace gashi ma bai ci komai ba yace eh wlhy Sannan tamike tareda cewa bari naje nai wanka yace to nima zan fita nasamo masa wani abin yaci tace to..
Saida yaji motsin zubar ruwa alamar tafara wanka sannan yamike yanufi daki tareda fadin banza anfada maki ni dakiki ne irin ki jakarka kayan Junior yadauko, yafito dago Junior yayi wanda har yafara bacci yafarka yana yamutsa fuska kamar zaya yi kuka dasauri cikin kuma kwantar da murya, yace yishuru yarona kar kayi kuka zakasha ice cream da sweet?..
kai ya gyada alamar "eh tareda fadin zaka kaini gurin "Lilin Daddy mu kalli cartoon?.., dasauri ado yace "eh tareda daukan shi suka fita.
Koda *Jana* tafito bata ga Ado da Junior ba bata damu ba asalima cewa tayi Oh! tareda Junior suka fita, murmushi tayi yi sannan tashiga daki ta shirya tafito ta zauna tsawon wani lokaci su Ado basu dawoba sai tamike, tareda fadin kai tunda suka" kai har wa haka to ba yanzu zasu dawoba bari nayi sauri kafin su dawo ta shiga daki can tafito hannun ta rikeda waya zama,
tayi tareda fara daddan wayar takai kunnan ta can sai naji tafara fadi "eh yafita to saika zo amma fakayi sauri sannan ta kashe wayar, bata dade dagama wayar ba sai akayi sallama tana jin muryar tace a shigo aikam take aka shigo.
๐ณido nazaro ganin Alh Barau nace kuttttt! *Jana* Allah ya shirya ki.
_Nikam nayi nan๐๐ปโโ *Jana* zakiyi wa Ado bayani sala-sala_๐
_*Don Allah kuyi hakuri wlhy wata ce take bani matsala saboda yanzu batayi long typing, shiyasa banayi maku posting dawuri.*_
Muje zuwa
A
*_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya)
Tareda
โ๐พ
๐นMeenart๐น
[11/9, 10:12 PM] My Ameena: ๐๐๐๐
๐๐๐
๐๐
๐
_*KYAUTAR ALLAH CE*_
_(Labarin Sadeeya)_
๐
๐๐
๐๐๐
๐๐๐๐
7โฃ6โฃ
WRITTEN
By
๐ *AMEENA UMAR FARUQ*๐
OR
๐ *MEENAT* ๐
SADAUKARWA
*GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)*
___________________
ยฎ _PEN : WRITERS ASSOCIATION_
___________________
~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~
โ๐ฝ
_*Bismillahirrahamanirraheem*_
_NOT EDITS_
Ado kam suna fitowa yatare adaidai ta suka shiga yace masa anguwan Jahun zayakai su, amma dan Allah zaya d'an tsaya ahanya siyama yarona ice cream agefen titi, yace ok badamuwa, bayan sun tsaya sun siyi ice cream din sannan suka nufi unguwar jahun din.
Dai-dai wani kofar gida me zagaye da fallen kwano Ado yace me adaidai ta ya tsaya, bayan yabiya shi kudin shi sannan yafito rungume da Junior akafad'a wanda tuni yai bacci, hannun shi me sanda rikeda jakar kayan shi, gakuma ledar ice cream din ganin kamar kaya sun yimasa yawa yasa me adaidai yace yallabai ko na taimaka makane?...
Dasauri yace "a ah nagode yace ok tareda jan mashin dinsa yai gaba, shi kuma yashige gidan ba tareda sallama ba.
Wata tsohuwa ce zaune akan wata yagalgalallar tabarma, tanacin sauran tuwon jiya da miyar kuka duk ta dameshi da hannun ta, ahankali tadago ido ta kalli shi sai kuma tamayar akwanon tuwon tareda girgiza kai tayi tsaki mtsww!, sannan tace idan akace wannan shege ne tofa shegen ne, haka zalika duk yanda akai da jaki sai yaci kara kai! yanzu sallamar ce bazaka iyayi ba saida kullum kashigo wa mutane sandan kamar jaki....koda yake aibaka da bambamci da jakin.
Murmushi yayi yace aiba akoya mun sallamar ba, baki tasaki tana kallon shi cike da mamaki tace akai kam anyi dan banzan yaro shege me kullin sharri, yanzu saboda Allah saunawa zan koya maka sallama eye?..banza yayi mata, tace dayake kai jaki ne dakiki shine har yanzu baka koyaba KO?..
yace "eh banda lokacin koya, dai-dai lokacin da yakwantar da Junior kusada ita, tace dan banza abinda zakace kenan amma aikana da lokacin shaye-shaye da bin mata KO?...yace shinafi iyawa yafadi tareda gyarama Junior kwanciya.
Kallon ta tamayar kan Junior tareda cewa shikuma wannan yaron fa daga ina?..saida ya zauna akan kujera yar tsugunne tareda jingina sandar shi ajikin bango Sannan yace kalle shi da kyau kigani "dawa yai kama, ko dayake yana bacci amma dai nasan baki rasa gane shidin dawa yai kama ba yar tsohuwa macifaffiya.
Tace ubanka da uwarka dasukai cikin ka awaje sannan sukayi aure sune masifaffu, takareshe fadi tareda kai hannun ta nahagu tajuyo da fuskar Junior tana sake kallon shi, cike da takaici yace kaka wai meyasa kike mun haka ne?...
tace nayi dan ubanka dayakijin magana ta ya likema uwarka har saida tasamu cikin ka suka haifo jaraba, cike da masifa yace to ya'isa haka dawa yaron nan yai kama nace?...tsaki tayi mtsww! tace da shege me kafa daya yai kama, murmushi yayi yace ashe dai da gaske Junior yayi kama dani Kai! amma naji dadi, kallon shi tayi tareda tabe baki tace wato abinda "ubanka yayi shikaima kaje kayi kenan ko?....
yace kamar yaban gane ba me yayi ba?...tsaki tayi mtsww! tace to dama aibazaka gane ba tunda kwakwalwar taka ba abinda ke cikinta sai shaye-shaye da neman matan banza, Ina nufin wato kaima wata kaje kayima ciki shine ta kawo maka d'anka ka kwasoka kawo mun wato ga yar renon shegu ko?...murmushi yayi yace to me aikece yadace akawo mawa kinga aiba wani abinba ne don nakawo maki ko?... kuma aidama kyan d'a yagaji ubansa ko kakata?...
kai ta girgiza tareda fadin kaicho! Allah yawadar da wannan mugun gado, yanzu kai! har alfahari kake da wannan kazamin gadon?....yace "eh ke kikaga kazami amma nikam sosai nake alfahari dashi, tunda kowani d'a burin shi yagaji ubansa KO?...
tace haka ne ai gashi nan kayi gado har kawuce wuri, yace kwarai kam.
Tace humm to yanzu wata shashashar "yarinya kaima ciki ta haihu, sannan har saida yaro yai wayo sannan zata kawo maka saboda "itadin sakarya ce ko?....yace akam babbar sakarya ma, kuma fa matar aure ce cikin tashin hankali tace matar aure faka ce?....yace kwarai gaske ta dalilin hakan ne ma mijinta ya saketa, dasauri tace subhalallahi! anya ado zaka gama da duniya lafiya kuwa?...
wata dariya yasaki tareda fadin kakata kenan kar kidamu koban gama da'ita lafiya ba, ba abinda zai faru "ita kuma aina aure ta dasauri tace yanzu ado har aure kayi banda labari ?..., yace "eh mana to me?...
tace bakomai shege dan banzan yaro wanda yai gadon jaraba, Kai kam dai Allah ya kiyaye maka wannan jarabar yace yagaba wannan yariga da yadade dafaru, kinga nagaji dajin wayan nan surutan naki dama nakawo shi ne ki'ajiye mun shi saboda naga uwar tashi tana shirin yimun dakikancin da tasa ba,
Sunan shi sani amma Junior ake kiran shi wannan kayan shine aciki har da magani don Allah kiyi masa ahankali, kinga bashi da lafiya idan yatashi saiki lallabashi yasha kinji?....ga kudi ki siya masa abinci me kyau don bazaya ci wannan kazantar ba yakareshe fadi tareda da ajiye mata dari biyu akusada ita,
Sannan yadauki sandar shi yamike yace natafi saina dawo tace to shege irin Jaraba idan kaga dama karka dawo d'an banzan yaro kawai, antafi anbarni da jaraba. yace nadaiji kuma dole ki zauna dani dawowa kuma yazama dole tunda nabar maki rayuwata Sannan yafice yabarta tana tafaman tsigan shi, Allah yakwaita.
*_Inafata dai me karatu ya fahimci alakar ado da wannan tsohuwar ko_*?...
*******
*Deeya* kam dadai. suka gama shan gidan su ta masoya itada Hmm din ta, sai tadauki gyalen ta fari tayafa tareda sa takalmi fari me kamar silifa sannan tafito falon,
Ahankali Hajiya tadago dakai ta kalleta tareda fadin ina zaki kuma?..tace Hajiya ta zanje Na gaida su "lnna ne tace to saikin dawo, ina gaida su" yau bamu gaisa ba, amma kiyi ahankali kinji KO?.. tace to zasuji tareda tafiya ahankali take taka benen harta sauka tanufi part din lnna.
Da sallama tashiga lnna dake zaune afalo ita kadai tana kallo, zama tayi kusa da'ita tareda fadi. sannu lnna ta antashi lafiya?.. tace lafiya lau ya kwanan Hajiyar Ku da su Lili?... tace lafiya lau "Hajiya tana gaida ke "Lili kam bangan taba amma nasan tana can gurin "Affan, shikam "Junior jiya da "Maman shi tazo yabita dasauri lnna tace yanzu "Murjanatu tazo gidan na jiya?..
tace "eh tazo bata shigo nan bane?...lnna tace "a ah "banganta ba, baki *Deeya* ta tabe tareda fadi Oho! "ita tasani nidai ina "Baffa na bangan shiba ko yafita ne?...tace sun fita harda "Abban ku, tace OK" Allah yadawo dasu lafiya lnna tace ameen. Sai kuma tace shidai Hmm *"Hafeez* yana gurin aiki, bari na kishi mu gaisa ce tafadi tareda daga wayar ta kirashi suka gaisa.
sannan takira *Harees* shima suka gaisa, haka dai tayi takira yan'uwa sunata gaisawa bayan tagama, sai suka cigaba da fira ita lnna wanda basu dade da farawa ba sai aka kira wayar ta ba tareda taduba tadauka, banji me akace daga can ba saidai naga ta tashi tana fadin yanzu to gani nan zuwa ta kashe wayar, tareda kallon lnna tace lnna ta kinji wai an maida jarabawar da zamuyi 12:00pm tace to ai saiki hanzarta tunda gashi nan 12:00pm takasa, tace to tareda yafa gyale tace lnna natafi tace to sai kin dawo Allah yabada sa'a tace ameen tareda fita.
Bayan *Deeya* ta je tafada ma Hajiya sai ta dauki Jakarta tareda daukan key sabuwar motar ta da Hmm *Habeeb* ya siya mata, bata taba hawanta basai yau taji tanason hawa tafita dasauri direba tareda escorts dinta suka taso.
cikin girmama wa suka gaida ita tareda tambayar za'a fita ne?..tace "eh amma ita kadai take son fita so a fito mata da waccan mota, cike da mamaki suka ce madam ke kadai?..tace "eh suka ce madam ki yi hakuri idan mukabari kika fita ke kadai Sir" zayayi mana fada sosai,
daya yace kuma a condition din da kike ciki ai bazaki iya tuki ba. cike da masifar da bata taba sanin tana dashi ba tace nace maka bazanyi iya tuki ba?.. sannan wani condition na ciki eye?.. cikin kwantar da murya yace madam ciki fa gareni kuma kamar kin kusa haihuwa, cike da jin haushi tace to aina sani kuma hakan zafi ta, badan sun so bata shiga mota taja tafi suna kallo.
*****
*Jana* kam hankali kwance suke aikata masha'ar su itada Alh. barau batareda tunani komai ba sai ihu suke sakace wasu jakuna,
Shi kam ado yana fita ya tsaya bakin kofar gidan yaciro wayar sa daga aljihu yakira wani layin da bansa kona waye ba, saidai naji yace mangal ya'akayi ne?.. banji abinda akace ba saidai shi naji yace yauwa to ku tabbatar kunyi mani yanda nace, shuru sai kuma yace to shikena sai mun hadu tareda kashe wayar yatare mashi ya hau ya nufi gida.
Bayan sun isa Ado yabiya me mashi kudin shi yashiga gida tunda ga falo yake jin ihu, cike da mamaki yace, ihun me yakeji haka?..yafadi tareda nufar dakin *Jana* domin ta can yaji ihun yana fitowa dasauri yadaga labule abinda yagani ne yasashi zaro ido, cike da masifa yace...
Muje zuwa
A
*KYAUTAR ALLAH CE* (Labarin Sadeeya)
Tareda
โ๐พ
๐นMeenat๐น
[11/9, 10:12 PM] My Ameena: ๓ฐผ๓ฐผ๓ฐผ๓ฐ ๐๐๐
๐๐
๐
_*KYAUTAR ALLAH CE*_
_(Labarin Sadeeya)_
๐
๐๐
๐๐๐
๐๐๐๐
7โฃ7โฃ
WRITTEN
By
๐ *AMEENA UMAR FARUQ*๐
OR
๐ *MEENAT* ๐
SADAUKARWA
*GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)*
___________________
ยฎ _PEN : WRITERS ASSOCIATION_
___________________
~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~
โ๐ฝ
_*Bismillahirrahamanirraheem*_
_NOT EDITS_
Kai! kai!! kai!!! kan uba mezan gani haka agidan nawa?... lallai *Jana* yau zakici kan uban ki, Kai kuma don uban uwarka yau me rabani dakai sai Allah yakareshe fadi tareda daga sandar shi yarabka masa abaya, wani iri ihun azaba yasaki tareda tashi daga kan *Jana,*
ya rarumi wando shi yai waje kasan cewar dama shiya cire don haka yana fita falo ya tsaya yasa, tabaibai sannan yafita dagudu jikin shi sai rawa yake yana fita ya tare mashi yahau abinsa yayinda yabar *Jana* ado sai dukanta yake. gashi ba kaya ajikinta, yana dukanta yana fadin ni zakiyi wa iskanci?...tabbas yau zakici ubanki agidan nan don yau sai kusa rage maki rai kadan,
keee! hattara wlhy ni nan dakika ganni nadameki nashanye indai afagen iskanci ne, shegiya jarababbiya kawai duk wanda mukeyi bai isheki ba saikin tarkato mun kwarto agida na ankaya maki ni jakine irin wancan tsohon mijin naki?....ihu kawai take tana bashi hakuri amma sai jibganta yakeda iyakar karfin shi.
Shegiya yau sai naga karshen iskancin yafadi tareda cire wandon sa ya'afka mata yafara saduwa da'ita tamkar jaki yasamu jaka, yanayi yana dukanta da mari yafadin wannan KO?....shidin baya isarki ko tun bakikai haka ba mukeyi amma har yanzu baki kamsuba ko?...
to ai shikenan ni dinma aigwani ne kinsan na'iyashi fiye da tunanin ki, don haka yau zanyi maki shi sosai irin wanda ba wani D'a namijin daya taba yimaki irinsa, shegiya jarabbiya wacce bata'iya komai ba batasan komai ba saidai ahau suwan cikinta aita sukuwa, to yau kinsamu narantse yau saikin kwammaci dama ba'a kirkiri saduwa tsakani namiji da mace aduniya ba.
_*Ahayye๐ ready kumu bar ado da Janarsa* su *hole๐, don haka nayi nan kuma kubiyo ni*_๐๐ปโโ.
Ahankali *Deeya* take tuki tanaji wani irin nishedi yana ratsata, domin rabon da tayi tuki dakanta har tamanta rana ahaka har ta'isa ma karanta, direct inda ake parking tanufa bayan takashe motar tafito ta kulle sannan tanufi department dinsu,
saidai kuma Wani abin mamaki shine koda ta'isa bataga kowa ba, da'alama ma tunda gari yawaye babu wanda yazo, hakan ne yasata juyowa dai-dai lokacin da wata taliba tawuto zata wuce ta gaban ta, dasauri tace slm yar'uwa tambaya nake...tace wlks Allah yasa nasamu... tace don Allah har yan department din nan sun gama exam din ne?...
tace "a ah sai karfe 3:00pm zasuyi, tace Ok nagode tawuce, ita kuma ta juya zuwa gurin mota tana magana ahankali cike da mamaki take tambayar kanta to wanene yakirani ta yake fada Mata anmayar da exam din su yanzu?...
baki ta tabe tareda daga kafada irin koma wanene shiyasani, daidai lokacin da ta'isa gurin motar tabude tashiga ta zauna kafarta daya awaje daya kuma acikin motar, sannan ta dauki waya tareda cewa bari nakira sweet hmm na koda takira bai dauka ba saida yatsinke sannan yakira ta,
Cike da shagwaba tace hello my sweet hmm, murmushi yayi me sauti don har saida yafito ta cikin wayar, sannan yace hi my honey *Leemah* yakike?...tace lafiya kaifa?..yace lafiya lau nake tunda *Leemah* ta tana lafiya, cike da shagwaba tace kasan me yafaru?...
yace bansani ba sai *Leemah* ta ta fadamun, tace kirana akayi a waya akace wai an maida exam din mu yanzu, sai danazo sa'iske ashe ma karya ne sai karfe 3:00pm zamuyi, yace ayya to sorry yanzu saiku koma gida sai anjiman kenan ko?...tace "eh aiyanzu dama zan koma, dasauri yace ke kadai kikazo?...
cike da wauta tace "eh mana aina'iyayin driving dakai n...dakarfi yace _what_?...
*Leemah* ki kace dakanki kikayi tuni?...ido tazaro cike da tsoro tace "eh sai kuma tarufe baki dasauri, domin tasan yau kam zatasha fada, cikin had'e fuska kamar tana gaban shi yace why?..ko duk direbobin gidan ba sunan ne?...
ahankali tace "suna nan yace shine zaki tuko mota dakanki alhalin kinsan condition din dakike ciki umu?...baki ta turo kamar yana ganinta tace Hmm na'iyafa, Cikin tsawa yace _keep quite_ *Leemah* nace kiyi mun shuru kinji KO?.. meyasa zakiyi mun haka eye?...ko kinason wani abin yasamar mun ke ne?...saidai kisani bana fatan har abada, cikin sanyi murya tace "a ah domin taji alamar ranshi yabaci, don haka ahankali tace sorry hmm na daga yau bazan kara ba kaji?...
shuru yayi kamar baijita ba, hakan ne yasata sakin kukan shagwaba ido ya rintse yanaji kukan har Cikin ran shi, dasauri yace ya'isa *Leemah* kibar wannan kukan kinsan banaso KO?...cike da shagwaba tace to bakai ne kayi fushe dani ba, murmushi yayi yace ai hmm *Habeeb* baya taba iyayin fushi da *Leemarsa* domin abune me matukar wuya agurinshi, yauwa to kiyi shuru ki saurare ni tace to yanzu bari nakira azo a tafi dake don bazan yadda kisake tuka mota dakanki ba, har zatayi magana yace don't say enything kawai fadamun ta'ina kika tsaya?..
tace gurin parking yace Ok tare da kashe wayar can kuma yakira yace ga "sunan zuwa pls ki kula mun dakanki kinji ko?.. tace Ok my sweet hmm, nima ka kulamun da kanka kaji?..yace i will tace ok bye yace bye dear tace miss you yace miss you two, sannan suka kashe wayar lokaci daya.
Ahankali tasa daya kafar cikin mota tareda jawo
kofar tarufe, tana kokarin kunna radio sai kawai taga wani katon mutun yabude gefen ta yashigo
bayama wasu kattai biyu sun bude sun shiga kusan lokaci daya kuma suka rufe kofar, cike da tsoro tace subhalallahi! ku kumafa suwaye Ku?...daga ina kike meyasa zamu shigo mun mota?...
nakusa da'ita ne yazaro bindiga yasaita kanta tareda cewa banason dogon surutu maza kiyiwa motar nan key yanzun nan mufita daga harabar makarantar nan ko kuma yanzu nasakar maki alburushi akanki, Wani irin karrrrrrrma jikinta yadauka wanda har saida taji maranta yai mugun murdawa,
Cikin tsawa yace zaki tayar mutafi kosai nayi yabar nace?... kaita gyada alamar to tareda Kai hannun ta jikin key motar gaba daya jikinta sai rawa yake dakyar da'ita tayar da motar suka fita harabar makarantar.
mutumin daya sama *Deeya* bindiga shine yake nuna mata hanyar
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Chapter 40
Chapter 41
Chapter 42
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 36 Chapter of 42