shigo mun gida?..nan tace nice me'akin ku Ina zaune acan ban garan ma'aikat, tsaki *Jana* tayi tareda cewa to sai me Sannan uban wane yabaki izinin shiga mun kitchen?... tace kiyi hakuri dama zan dafa maku Karin kumallo ne.
tace to shikenan munji kije shashinku idan Ina bukatarki Zan neme ki, Na'omi tace to ma dasauri *Jana* tace ke! malama karki sake kirana ma ni ban isa haihuwar ki ba kinga yarana nan Dana Haifa ato!.
Tace to kiyi hakuri Aunty sai anjima tace mujima dayawa, Sannan Na'omi tafita harara *Jana* ta watsama *Deeya* wacce take tsaye tamkar an dasata agurin, tace ke kuma nadawo kanki wato ke adole mejin turanci tayi magana kin amsa mata" saboda gaki matar gida harda nuna mata kitchen KO?..
to barikiji nafada maki babu wata yar aiki da zatayi aiki agidan nan saike don haka maza ki shiga kitchen kihada mana breakfast, shuru *Deeya* tayi tana kallon ta zuciyar ta cike da tunanin abunda ke shirin faruwa da ita, ne wani mahaukacin tsawa *Jana* tabuga mata Wanda yasa tayi firgigi cikeda tsoro, cikin fada *Jana* tace malama ko baki jine KO sai lakad'a maki duka ne?..
_to readers kunsa *Deeya Feeyar* da d'an karan tsoro kamar farar kura gashi batason abinda zaya taba lafiyar jikinta._๐
Don haka cikin sauri tace naji, *Jana* tace to oya wuce kije kihada mana jiki asanyaye *Deeya* yanufi kitchen.
Cikin kanka ni lokaci *Deeya* ta hada lafiyayyan karin kumallo bayan tagama sai ta jerasu akan dinnig table duk abunda take *Jana* na kallon ta, kusada itaje tace aunty *Jana* nagama tace to sai kije sama idan mun cimun rage sai kizo kici, cike da mamaki tace sai kun rage sannan zanci?.. dayawa fa abinci, tace "eh haka naga dama batace komai ba ta wuce sama jiki bakwari,
kamar yadda *Jana* tace hakane saida suka gama itada yaran ta Sannan *Jana* tace" Junior yaje ya kira *Deeya.*
Wacce tana shiga daki ta fashe da kuka tareda fadin oh! *Sadeeya* meke shirin faruwa dani?.. dama ni nasan Hmm *Habeeb* baya sona ya tsaneni don karya shine yace" yana sona ashe daman son cuta ne yasa yata hodani nan don su kuntata mun
shi da matarsa KO?. to ai Allah nan shi zaya saka mun, tana haka ne Junior ya'iske ya kiranta suka fita tare.
Wani mugun kallon *Jana* tayi mata tareda cewa gashi can mun rage kijeki ci kuma idan kika gama ki kwashe kayan ki kai su kitchen ki wanke, ki gyara gurin sannan ki koma daki tunda kinji abunda *BB* na yace" ya tsaye ki baya son ganin ki afalon na don haka sai ki kiyaye haka, jiki a sanyaye *Deeya* tanufi dinning table zama tayi duk sunyi kaca-kaca dagurin,
ahankali ta bude
kulan mamaki ne yaka mata gani abinci dan kadan garage, haka nan taci sannan tayi kamar yadda *Jana* tace sannan tanufi daki tana shiga tafada gado tareda sakin kuka saida tayi mai isarta sannan tayi shuru ahaka bacci yadauki ta.
10:00 am *_Bauchi_*
*********
Tun bayan da *Harees* yagama treatment din *Feeya* a matsayin sa na likitan dayasan komai Sannan ya lallashe ta har tayi bacci, to shi nefa har yanzu take tafaman baccin Wanda kana kallon ta zaka fahimci bacci ne me cike da gajiya,
Saboda *Harees* yaso yabida da ita ahankali abin ya faskara, kasan cewar bata saba ba ga kuma tsoro wanda yasa takasa tsayawa, hakan ma yasa *Harees* din ya sakar mata karfi wanda ta dalilin hakane ma ya d'an jimata ciwo kallon ta yake cike tausayi yayinda yake jin SONTA yana ratsa shi,
Ajiyar zuciya yayi tareda cewa Allah yabiyaki me Darajata nagode sosai da shayar Dani farin ciki,
Sannan ya gyara mata kwanciya tareda daukar wayar sa agefen gado yafita falo bayan ya zaune sai Kira layi *Habeeb,* Wanda yake zaune a office yana aiki wayar tana kusada shidon haka be dauki wayar ba saidai ya danna amsa tareda bude karan yana cewa ya akayi ne *Harees?..*
Cike da mamaki *Harees* yace lafiya, domin rabon dayaji *Habeeb* ya kira sunan shi har ya manta rana, saidai ya kira shi dan'uwa shima yakira shi dan'uwa, cikin basarwa *Harees* yace yakake yaa iyali ya kuma aikin?.. yace lafiya lau yace to yayi kyau ina "Queen of beauty?.. shuru *Habeeb* yayina dan wani lokaci, can *Harees* yace dai naji na tambaye ka "Queen of beauty kayi shuru, yace Oh! sorry ban fahimci "wakake nufi bane shi yasa,
murmushi *Harees* yayi yace ai tunda naji yau ka kira sunana nasan kana jin iskanci to *Sadeeya* nake nufi dama inason naji Allah dai yasa kabida ita; ahankali idan kuma taki yadda dakai pls kabarta har zuwa dan wani lokaci, karkace zaka gwada mata karfi irin yadda nayima me "Darajata kaga gashi nan har naji mata ciwo saidai ba sosai bane nayi treatment dinta, gata can ma tana bacci shine dam...
Da sauri *Habeeb* yace *Harees* nifa ban fahimci wayan nan maganganu naka ba wacece ma *Sadeeya* tukun?..Cikin tsanani mamaki tareda faduwar gaba yace haba dan'uwa wai yau meke samun ka ne *"KYAUTA* fa nake nufi,
*Habeeb* kam jiyayi gaban sa yafadi sakamakon sunan Da yaji *Harees* yafada tabbas aranshi yaji yasan sunan, saidai yakasa tuna me wannan sunan, don haka ne yace pls *Harees* ni banga ne wacce kake nufiba so ni zan cigaba da aiki na yafadi tareda kashe waya kit.
*_Nikam nace tab! ALLAH kai mana tsari da masu mugun sihiri ameen._*
*Harees* kam dasauri yacire wayar daga kun nan shi tareda kura mata ido, yayinda yaji gaban shi yana faduwa ga wani irin tsoro dayaka mashi lokaci guda, ahankali yafurta yah ilahee meke shirin *FARUWA* ne?.. _Nikam nace ai yama faru saidai Neman sauki๐ agurin ALLAH._
*_Abuja_*
*********
Tun bayan da *Deeya* tanufi daki sai itama *Jana* tashiga dakin *Habeeb* bayan ta kunna masu lili kallo, ta kuma gargad'e su kar suje dakin *Deeya* idan kuma sukaje saita yan ka su don haka babu wanda yai yunkurin zuwa gurin *Deeya* din.
*Jana* tana shiga dakin tadauki wayarta dake gefen gado tareda hawa ta bajewa akan gado, layin shafa takira tareda bud'e kara daga can Shafa tadaga tareda cewa ke! shegiya, kin zuba maganin kuwa?.. tace ah! tun jiya tace ke! haba?..tace Allah kuwa ai tunjiyan nan magani yafara aiki kedai Allah yabiya "mlm dare, tace ameen kai! amma naji dadi to bani Labari mana.
Nan tafada mata duk abunda yafaru shewa tayi tareda cewa yauwa tawan haka nakeso kici ubanta la'ada waje kiyi taba shegiya wuya, har sai tagaji tabar maki mijinki da gidan ki kiyi zamanki keda yaranki, *Jana* tace ai haka za'ayi saida kuma da akwai matsala tace matsalar me fa?.. tace kamar yadda mlm dare yace babu wani abunda zaya shiga tsakanin mu, hakane saidai kawai ya rungume ni wanda dakyar nayi bacci kinsan nariga nasaba da....kin dai gane
ai takarashe fadi tareda yin dariya itama Shafan dariya tayi tareda cewa hakane to yanzu kin kira "Ado kin ce ya'iske ki nan abujan?..
tace ban kira shiba" wlhy tace saboda me?..
tace idan yazo bansan yadda zanyi nashiga dashi gidan ba, saboda akwai mugun tsaro tace amma dai ke banza ce basai kice dan'uwan kiba ne, tace hakane kuma fa tace Allah idan yazo kice dan'uwan kine, tace to shikenan zankira shi yanzu haka wa irin mugun sha'awa nakeji wlhy,
dariya shafa tayi tareda cewa shegiya jarababba, to ai saiki kalli wannan video na wayarki koya rage maki sha'awar, tace ai yanzu kuwa nan dai sukai sallama
sannan takunna wani banzan vedio tana kallota tana ihu tareda imagery da'ita ake yin wan nan banza abunda take kallo, ahaka har tabi yawa kanta bukata sanna tayi bacci.
Lili mama ce taje tana tashe ta tareda fadi aunty *Jana* inajin inwa
tsaki tayi tareda kallon agogon daki karfe12:00pm rana saukowa tayi daga kan gadon tace wuce muje basu tsaya ko'inaba sai dakin *Deeya* wacce keta baccin ta.
tsaki *Jana* tayi tareda d'aka mata wani mahaukacin duka acinyar ta data bude gurin bacci, firgici ta farko bakin ta dauke da salati cike, *Jana* tagani tsaye tana hararan ta ciki tsoro tace aunty *Jana* me nayi maki kika duke ni haka?..Cikin huci tace ubanki ki kai mun, ido *Deeya* tazaro cike da mamaki tace...
Muje zuwa
A
*_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya*)
Tareda
โ๐ฝ
๐นMeenat๐น
[7/2, 11:49 PM] My Ameena: ๐๐๐๐
๐๐๐
๐๐
๐
_*KYAUTAR ALLAH CE*_
_(Labarin Sadeeya)_
๐
๐๐
๐๐๐
๐๐๐๐
3โฃ4โฃ
WRITTEN
By
๐ *AMEENA UMAR FARUQ*๐
OR
๐ *MEENAT* ๐
SADAUKARWA
*GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)*
*_Wannan page naki ne ke kadai naba KYAUTAR๐shi, saboda kaunar ki da KYAUTAR ALLAH CE, โคdon haka kiyi yadda kike so dashi, Dake fa nake๐ ๐HAFSAT ZARIA_* *_kisani comment dinki yana matukar kaya tardani, nagode sosai inayin ki irin over din nan Dear_* ๐๐.
___________________
ยฎ _PEN : WRITERS ASSOCIATION_
___________________
~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~
โ๐ฝ
_*Bismillahirrahamanirraheem*_
Aunty *Jana* ubana fa ki kace?.. tace "eh haka nace kozaki Rama ne?..Kai ta girgiza tareda juya baki zuwa turanci tace "ah! bazan Rama ba don idan na rama kaina nazaga, so kinga kanki kika zaga kenan, kuma Allah ya'isa dukana daki kayi ban maki komai ba muguwa azzaluma kawai matar mlm zalumun,
*_Nikam dariya nayi tareda cewa Allah sarki my Sweet Deeya karki damu akwai Allah_.*
Cikin tsawa *Jana* tace me kike cewa?..Cike da tsoro *Deeya* tace ah! niban Ce komai ba, tace Oh! kice ma kigani idan banyi maki dukan tsiya agidan nan ba dalla gafara mlm tashi kije kiyi mana girkin Rana, don iskanci kin barmun yara dayinwa kinzo kinata bacci saboda tsabar samun wuri KO?..
jiki bakwari *Deeya* ta tashi, tareda daukan dan kwalinta ta daura yayinda taketa faman murza gurin da *Jana* ta duke ta, domin wani irin zafi takeji agurin ahankali ta dan bude gurin abuga fara har yayi jajir hararan kasan ido tayi ma *Jana* tareda fadin muguwa kawai ahankali Sannan tafita.
Direct kitchen tanufa ba tareda bata lokaci bata hada masu dafa dukan shin kafa me manja Wanda yaji kayan lanbu, da kifi kasan cewar komai akwai acikin kitchen din, bayan tagama sai tajera akan dinning table, still saida sukaci suka rage sannan tazo taci.
Bayan tagama takwashe filets din taikai kitchen ta wanke sannan tanufi sama tashiga wanka, kasan cewar tariga tayi sallah azahar don haka sai kawai tashafa mai tareda turaran jiki masu sanyin kamshi, sannan tashir ya cikin riga da siket na wata atamfa yellow, sannan ta nufi gurin socket don ta Ciro wayar ta datasa chaji.
Saida kuma wani abun mamaki shine ba wayar babu dalilin ta, cike da tsoro tace Kai! Ina wayata kuma?..duba tafara yi ciki dakin saidai kashhhh! gaba daya ta yamutse dakin bata gani ba, cikeda tashin hankali tafita waje, kasa tanufa tana isa *Habeeb* yana shigo wa, cak! ta tsaya gaban ta na faduwa shima tsayawa yayi kurawa juna ido sukayi jiyayi gaban sa na faduwa shima, yayinda yakejin kamar yasan ta to a'ina yasanta?..
Shi bama wannan ba wani irin tsanar ta yake mugun ji aran shi tunda yaganta da safe, tsaki yayi mtww tareda Daka mata tsawa Wanda yasa tayi saurin rike karfe Bebe domin jitayi kamar zata life kasa don tsoro jikinta sai rawa yake, itadai kwata-kwata batasan tsawa arayuwar ta, yace ke! banace kar nasake ganinki afalon nan ba?...
Cikin tsoro tace kayi hakuri wayata nake nema, tsaki yayi mtww tareda shigewa dakin shi, karo sukayi da *Jana* zata fito rungume shi tayi tareda cewa oyoyo *BB* na sannu da dawowa, shima rungumeta yayi sosai yace yauwa sannun my Dear yakike ya yarana?.. tace lafiya sunyi bacci yace OK" my Dear meyasa yarinyar can take shigo mun falo ba nace maki banason ganin taba?... tace kayi hakuri kasan kitchen din afalon kasa yake amma dai za'a kiyaye yace yauwa, bari nashiga nai wanka akwai abincin KO?..tace "eh yace yauwa to bari nafito sai muje ki zuba mun tace to tareda fita dakin yayinda shikuma yafara kici-kicin cire kaga.
Cikin tashin hankali *Deeya* keta faman dube- duba daga falo zuwa kitchen, *Jana* tace ke! lafiya kike tafaman harkitsa mun filos din kushin?..dasauri tace don Allah Aunty *Jana* baki ga waya taba?.. tsaki tayi mtww tareda cewa bangani ba, sannan uban waya baki izinin fitowa falon nan?.. Cikin dan bacin rai tace kai! Aunty *Jana* waya tace" fanake nema,
tace shine don iskanci baza ki tsaya can dakin ki kinemi wayar ba saikin fito nan falon gashi nan kinsa *BB* na yaganki har ranshi yabaci kuma kinji yace" baya San ganin ki shine bazaki kiyaye hakan ba KO?..tace to Allah yabaki hakuri, tace dalla gafara Malama ba wani Allah yabani hakuri ki wuce ki koma daki kinji KO?.. ba tareda tace komai tajuya tanufi sama idonta cikeda hawaye.
*Jana* kam fuska dauke da Da annuri ta koma dakin *Habeeb* hannun ta naga tanura karkashin filo taciro wani abu adukulkule acikin wani kyale, walwalewa tayi mamaki ne yakamani saka makon ganin wayar *Deeya* harda change, dariyar mugunta tayi tareda cewa yarinya keda wayar nan har abada.
fitowa tayi daga dakin tanufi dakinta toilet tashiga tabud'e tukunyar kashi tajefa wayar jikake tsunbul tafad'a tamkar kashi๐,sannan tamayar da marfin tarufe tana dariyar keta takoma dakin *Habeeb.*
*Deeya* kam tana shiga daki tafada kan gado tasaki kuka tareda cewa yanzu shikenan bazan ringa kiran 'yan gida ba?.., wayyo my sweet *Feeya* KO" zanjure rashinjin muryar kowa" ke" kam bazan jure rashin jin taki; muryar ba, nan dai tasake fashewa dawani kukan me ban tausayi ahaka har bacci yadauke ta.
*_Bauchi_*
*******
Tun bayan da *Feeya* ta murmure tunda sai da tayi sati biyu kafin *Harees* yasake neman ta saida ya tabbatar taji sauki sosai, sannan komai ya cigaba da tafiya dai-dai yadda ake so yayinda sannu ahankali *Harees* yakebi da'ita suna kwasar amarcin su,
Saidai kuma tawani gefen hankalin su ba'a kwance yake ba, musamman *Feeya* saboda rashin samun layin *Deeya* da batayi wanda hakan ba karamin tayar mata da hankali yayi ba, shima *Harees* haka yake agurin sa domin tun ranan da sukayi waya da *Habeeb* basu sakeyi, tunda idan ya kira *Habeeb* din baya samun shi idan kuma yayi nasaran samun shi sai tayi tafaman ringing amma ba yadauka,
tun *Harees* yanaki ranshi har yaga jiya daina saidai yanaki ajikinsa akwai abunda yakeda mun *Habeeb* din, Wanda ya tabbatar bame dadi bane don haka yake tayi mashi addu'a Allah ya yaye masa KO" menene.
itakam *Feeya* duk da idan ta kira layin *Deeya* ba tasamu hakan baya hanata sake kira kullun saidai idan bai jeba, tayi ta kuka shikuma *Harees* yayi ta lallashin ta zuciyar shi cike da damuwa.
*_Abuja_*
*******
Haka rayuwa tamike sannu ahankali kamar yadda *Jana* tace to hakan ne yakasan ce tuni ta maida *Deeya* yar aikin ta, safe darana da kuma dare duk ita ke yin abinci da wanke-wanken kayan ga kuma gyaran yara, kasan cewar tuni an saka su makaranta don haka *Jana* tasa kar mata su tunda bazata iya gyaran suba harda Home work dinsu duk itakeyi masu don haka sai abubuwan su kai mata yawa.
Wayar ta kam tayi nema har tagaji bata gani ba don haka saita hakura shiyasa bata da abokin fita sai kuka da Addu'a Allah yakawo mata mafita, kullun idan bata kitchen to tana daki ita kad'ai kasan cewar dazaran su lili sun dawo school sai *Jana* ta janye su bata sake ganin su sai da safe idan zata shirya su zuwa school, shiyasa damuwa tayi mata yawa duk ta rame tayi fari fat kamar me ciki shikam *Habeeb* tuni tadaina ganin sa.
"Aban garen *Jana* kuwa hankalin ta kwance babu abunda yadame ta, tunda abunda take ganin shine matsalar ta to yanzu tasamu an magance matashi,
Tun wata rana da Na'omi tashiga part din nasu bata iske kowa afalon ba saidai wani irin ihu da taji yana fitowa ta dakin *Habeeb,* don haka dakin Na'omi tashiga ba tareda wani fargar komai ba.
*Jana* tagani kwance kan gado tsirara tana biya wa kanta bukata kamar yadda tasa ba, tsaye Na'omi tayi tana kallon ta, jikin *Jana* ne yabata cewa ana kallon ta don haka dasauri tajuya cike da tsoro, mamaki ne yakamata daganin Na'omi dan haka da sauri taja bargo tarufe jikinta cikin bacin rai tace uban wane yabaki izinin shigo mun dakin mijina?...
tace kiyi hakuri Aunty naga kamar kina Neman taimaka ne, Cikin masifa tace to idan ina Neman taimaka ke kinada abunda zaki taimakeni da shine?.. tace "eh Ina dashi idan har kin bani dama zan gwada maki shi ta karashe fadi tareda nufar gurin *Jana,* hararan ta tayi tareda cewa tayaya?..ba tareda Na'omin tace komai ba tahau gadon tareda yaye bargon, ta bude kafar *Janan* takafa kanta a kasan *Jana* tafara tsotsa take *Jana* tafara sakin ihu tarrrrrr.
*_Wa'eyazubillahi tar! tarr!! tarrrr!!! daku masu aikata MAD'IGO wannan wacce irin masifa ce haka kuke daukarwa kanku wai mace da mace tarrrr! wlhy kutuba kubari tun kafin azabar Allah ya'ike ku._*
Shikenan tundaga wannan ranan *Jana* da Na'omi suka dinke suka zama tamkar tif da taya, kasan cewar ashe itadin dama tan tiriyar yar MAD'IGO Ce, don haka kullum idan *Habeeb* yatafi gurin aiki su lili kuma suka tafi makaranta sai Na'omi tazo su shiga dakin *Habeeb* suyi ta aikata bad'alar su, don haka tuni *Jana* tamanta dakiran Ado shine ma ya kiranta yace mata zayazo abuja domin yayi kewarta sosai, sai tace masa karya zo yabari suna nan dawowa idan akaima yara hutun school.
*_Bayan wata uku Bauchi_*
********
Abubuwan da dama sun faru a ciki harda cikin da *Feeya* tasamu na wata biyu dasati biyu, sai faman shan wahala take saboda damuwan rashin jin halin Da *Deeyar* take ciki ba,
Wanda ba'ita kadai damuwar ta dama ba harda Hajiya da lnna, saidai lnna ta boye damuwar ta sabanin hajiya data bayyana damuwar ta afili na rashin ganin hali dubun ta, wanda gaba daya family sun shiga damuwa na rashin ji da ganin *Habeeb* din shida iyalinsa, duk da kusan kullum sai sun ganshi acikin labarai NTA wanda hakan ya tabbatar masu cewa lafiyar sa kalau, tunda yana daya daga cikin sanatocin dake aiki tukuru acikin garin su,
Saidai suna mamaki abunda yasa idan ankira layin shi ba'a samu sannan kuma yaki zuwa gida, hakan ne yasa Abba yace"abishi amma sai Baffa yace akyale shi
Ai dai yi masu addu'a, don haka sai aka kyale su aka cigaba dayi masu addu'a, musamman Baffa dayake yawan yin mafarkin *Deeya* tana kuka Wanda hakan yana nufi akwai matsala,
don haka sai ya tsanan ta addu'arsa agare su to ita kuma Addu'a takobin mummuce, musamman Addu'at iyaye ga ya'yansu" bata taba faduwa kasa banza.
*_Abuja_*
*******
A can Abuja ma komai yana tafiya dai-dai yadda Allah yatsara, *Jana* da Na'omi kam suna ta she ke ayarsu san ransu yayinda *Deeya* take cikin wani hali domin cikin wata uku da satittika dasuka wuce idan ka kalli *Deeya* saita baka tausayi,
musamman ayan kwanaki nan da bata samun isassan bacci, saboda kukan wani abu da takeji kamar na bera a dakin ta Wanda idan yafara kuka tunda magrib sai karfe 2:00pm na dare yake bari alokacin tuni ta galabai ta da tsoro, data gajida shan wahala sai tadaina kwana dakin saita koma kwana falon nan sama,
abunda *Deeya* bata saniba shine kukan datake jina bera amma na robo kasan cewar *Jana* taba Na'omi Labarin, cewa *Deeya* tana jin tsoron bera sosai don hakane Na'omi ta samo mata beran roba shine tasa mata adaki.
*_Yau Monday_*
********
baya *Deeya* ta shirya su lili sun tafi school Sannan takar kumallo tayi wanka, tashirya cikin riga da siket na atamfa bata daura dan kwali kayan ba sai tayafa gyalen abaya sannan taje falo ta kwanta bata dade da kwanciya ba bacci ya dauke ta.
Su *Jana* kam suna can suna aikata tsiyar su sai 12:00pm Sannan suka sarara ma kansu koshi yinwa ce ta kwakwale su kayan su sukasa suka fito falo cin abinci da yar aikin su tadafa masu _yan raini senses kawai๐,_
Mamaki ne yakama *Jana* gani dinning table wayam bakomai har zatayi magana saiga su lili sun shigo dawowar su kenan da school jifa sukayi dajaka da kwadon abinci,lili tace aunty Jana inajin inwa hannu su taka ma suka nufi sama, suna isa sukaga *Deeya* kwance tana baccin ta zuwa *Jana* tayi zata kai mata duka sai Na'omi ta hanata
tareda cewa kar ki duke ta ina zuwa.
tafita can saiga ta tadawo hannun ta dauke da kwali tamike wa Jana kar batayi tabude saiga uwar bera katuwa, tareda ya'ya'nta dayawa sai tsi-tsi sukeyi, dariyar keta tayi tareda sa hannu tadauko uwar sannan ta watsama *Deeya* ya'yan ajiki, Cikin bacci taji kuka tsi-tsi ahankali tabude ido bakin ta dauke da salati, abunda ta gani neyasa
tafadowa daga kan kushi tareda sakin gigitaccan kara sai kuma ta dunkule guri guda
yayinda jikinta yadauki karma,
Dariya suka kece dashi har da Junior itakam lili kwab'e fuska tayi alamar zatayi kuka gani abunda akai ma *Deeya*, Cikin tsawa *Jana* tace shine dan iskanci bakiyi girkin rana ba tafadi tareda shuna mata beran dake hannun ta, Cikin tsanani tsoro *Deeya* tamike tareda cewa yanzu zanje nayi don Allah aunty *Jana* kiyi hakuri ba nasan bera,
tace to maza kije
ki dora da gudu tanufi kasa yayinda numfashi take fisga, Karo sukayi da *Habeeb*
kasan cewar yana office sai yaji kamar ana kiransa agida shine yazo koda yaduba dakinsa baiga *Jana* ba sai yanufi sama
shine sukai Karo da *Deeya,*
Wanda haduwar jikinsu yasa *Habeeb* yaji wani irin azababbe _shock_ din dayasa shi yakusan faduwa, don haka dasauri yasa hannun shi daya yarike karfen bena, yayinda ita kuma *Deeya* ta damki hannun shi dayan Cikin tsanani tsoro zatayi magana sai takasa saboda numfashin ta daya tsaya cak! ta sulale kasa sumammiya,
Dubansa yakai gareta ido yazaro tareda cewa _what!_ *Leemah* ta meyasa me ki???? yafadi tareda dukawa dasauri yatallabo ta, dai-dai lokacin da *Jana* suka biyota suna dariya itada Junior shima hannunshi rike da beran,
Abunda *Jana* tagani ne yasata sakin beran cikin tashin hankali tadora hannu akai๐โโ tareda cewa...
*_Barkan muda jumma'a_*
*_Gaskiya yawan comments yawan typing๐_*
Muje zuwa
A
*_KYAUTAR ALLAH CE_* _(Labarin Sadeeya)_
Tareda
โ๐ฝ
๐นMeenat๐น
[7/2, 11:49 PM] My Ameena: ๐๐๐๐
๐๐๐
๐๐
๐
_*KYAUTAR ALLAH CE*_
_(Labarin Sadeeya)_
๐
๐๐
๐๐๐
๐๐๐๐
3โฃ5โฃ
WRITTEN
By
๐ *AMEENA UMAR FARUQ*๐
OR
๐ *MEENAT* ๐
SADAUKARWA
*GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)*
___________________
ยฎ _PEN : WRITERS ASSOCIATION_
___________________
~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~
โ๐ฝ
_*Bismillahirrahamanirraheem*_
"Wayyo nashiga uku ni Murjanatu shikenannn! ya tabata; dasauri *Habeeb* yadaga kai ya kalli *Jana* dai-dai lokacin beran da tasaki yake tsallen sakkowa benan, dakarfi yace _What?_ bera agidana.
hakan ne yaba Junior tsoro yasaki ya'yan daya kwaso ahannun shi; har guda hudu tuni suka fara gangarawa benan cikin tashin hankali tareda kwamar ganin ya'yan beran yadauke ta; kasan cewar tunda yasan cewa *Deeya* bata son bera shikenan shima ya tsane bera arayuwar, shi, Cikin tashin hankali yace wai ya'akai beraye suka yashigo cikin gidan nan?...
Kan kushi yadorata cike da tashin hankali yake fadin *Leemah* ta; tareda girgirza ta hannun ta yakama yana murzawa tareda kiran sunan ta saidai kuma ko motsi batayi ba, da sauri yamike yanufi fridge yadauko goran ruwa, yab'alle marfin yazuba mata afuska wani abun mamaki ko ince abun tsoro shine ko dan yatsan ta baiyi motsi ba balle yasa ran numfashin ta zaya dawo.
Cikin tsanani tsoro yasaki goran tareda dukawa yana cewa a ah! *Leemah* ta, pls ki bude idon ki yana girgirzata; dai-dai lokacin da Lili ta sauko tana kuka tanufi gurin *Habeeb* din cikin tashin hankali ya kalle ta yace my lili meyasa meki?...
ba tareda yajira amsar taba ya cigaba da girgiza *Deeya* wacce KO" dan yatsan ta bai motsa ba,
gaba daya hankalin shi yagama tashi.
Cikin tabe baki lili tace Daddy Aunty *Deeya* bajata taci daga bacci ba ne?....Da sauri yace noooo! my Lili zata tashi kinji?...cikin kuka tace to Daddy kagani ko?..Kai ya gyada mata alamar son Karin bayani, tace ai Aunty A'womi takawo fela chine Aunty *Jana* ta jubama Aunty *Deeya* fela ajiki Da
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Chapter 40
Chapter 41
Chapter 42
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 14 Chapter of 42