dasafe Mommy Nana tayi Mommy Nan dita macce ce sosai Mom....
cikin son yanke maganan Mommy tace shikenan Allah yabaku hakurin jure halin juna".
Ameen Mommy kar kiji komai if there's love you can manage with each to her".
ajiyar zuciya mommy ta sauke tace " haka nake fata Allah yasake ninka muku kaunan juna
zaman ku tare shine kwanciyar hankali na shine fari ciki na idan na tuna kuna tare sai naji kamar bamu shiga wani damuwa ko tashin hankali ba adduar da zan dege dayi Allah yabarmu cikin wannan moment din mai dadin ji".
"Ameen Mommy amma kiyi Addur Allah yasake ninka sona azuciyar Halima ni kibarni ahaka idan yafi haka to zan zama macce ita ta zama namijin nikuma inason na zama mai jarumtan da zanfi ƙarfin gidana Mommy tana min ƙwarjini sosai".
dariya Mammy tayi tace "no ɗana bazai taba zama tace ba NASARAN KOGANI KAFI MUTUM fa wacece Halima" .
Mommy ina sonta nefa over
Nasrim da take tsaye abayan sa faɗawa bayan sa tayi ta kafa harshen ta a jijiyar gefin wuyan sa
wani ƙara yasa yace "washhh Mommy zata kashe miki ni kin ganta ko washhhhhhhh".
Mommmy kashe wayan tayi tana murmushi dole ta dage da addua da sadaka Allah ya barmata yaran ta abin Alfaharin ta cikin wannan yanayin
*bayan wata 6*
cike da mamaki Nasir ya ware idanu shi yana kallon Dr din with low and matured tone
cikin wani irin yanayin farin ciki
yace" ciki u mean wife is pregnant".?
Dr yayi murmushi yana meƙa masa shedar gwajin
cikin sauri ya karɓa ya bude tareda ware idanuwan sa akan takardar
cikin wani irin farin cikin da bai sanda shi ba ya daga hannuwa sama yayi godiya yajiya ya dubi gabar yayi sujudur shukur
yace " Ya ilashi im blessed".
ya meke ya nayiwa dr godiya kamar shi yabashi cikin yakeji
manta da driver yayi yafada mota da kansa ya bara tukawa yana mai maita Alhamdulallah security din sa suka rufa masa baya tun a free parlour ya fara zan baɗa mata ƙira
"My Nann..
Nasrim da take shirin kwanciya taji ƙira kamar daga sama dafe kanta da take jin hajijiya tayi da sauri ya ƙaraso gadon yana hayewa ya rungumota yace " bansan da bakin da zan gode miki ba NAN tunda kika shigo rayuwata kike haska shi da farin ciki NANA....
ya sauke numfashi a hankali yana shafa cikinta yace kinsan inada ajiya har na wata 2 anan meyasa kika ɓoyemin dama nace wancan watan banga period din kiba kikace kinyi da ina chaina meyasa kika boye min".
"soboda banso hakan ba banso na samu ciki dawuri haka ba".
take moment din sa ya canza
yace "but why did you say all that Nana ".
Nunfashi ta sauke
tace " saboda ina son in huta ta mijina ciki reno takura ne kaga fa yanzu aiki ya hanaka muje Nigeria Mommy sai fada take naki komawa ina missing gida musamman Hajja da tunda nazo ban ganta ba maganan
honeymoon ma kamanta dashi ina son nayi yawo".
"Nana ciki da reno bazai hanamu komai ba iyaka ki haifune fa mukaiwa Mommy tayi mana reno idan yafara girma mu karbo kayan mu maganan aiki kiyi hakuri da yanayin mijin ki shi mai nemane ina da mutane sosai a karkashina wanda dani suka dogara mutane da bansan adadin suba idan ban nema ba yazanyi ni nasan idan dan ni da family nane iya abinda natara ya ishemu to Al'umman da suke ƙasana sunfi dubu goma su zaki gani jinin mu jinin nema ne aciki aka haifemu aciki zamu tafi ke kima godewa Allah kina ganina kullum Mommy fa ada sai tayi wata shidda bata saka Abbana a idonta ba Mommy batasan dadin aure ba sai da ta auri Daddy
maganan Hajja kuma insha Allah cikin satin nan zakigan su harda Ta soro ma baza su tafiba sai kin haifu sai mutafi can muyi suna
cikin murna Nasrim ta ƙen ƙeneshi ".
Humairah ta kalli Nasrim tace "yanzu kina nufin har kin samu ciki ni ina nan gaskiya keda Izza akwai haɗama itama wai cikin wata shida ita kamma daga zuwa ta samu dagaku har mazajen ku jarababbu ne".
dariya Nasrim tayi tace "Allah sarki Rujulussalih na a na maka fassara a bai bai
wllh Humme Rajulu na bashida wani jaraba ga hakuri idan kina neman jarababben kika samu Yaya Agrif to an rufe kinsan halitta halitta ne shi Nasir yana da dogon manhoon tare da kauri dawuri yake samun nutsuwa yakuma kamsar da macce cikin nutsuwa da jin daɗi amma Agrif abun wani dan firit gashi bawani tsawon kinrki sai dan karen jaraba da ƙarfin tsiya ayi ta fama kafin a gamsu".
Hummee tace "to yanzu kina nufin Agrif da Nasir ba halitta daya bane kenan gashi kuma atsowo kusan tsayon su daya ashe daga ciki da ban banci to cikin su wanne yafi Nide da Kamal da Zarrat duk kusan halitansu daya amma gaskiya Zarrat yafi Kamal jaraba amma ni banji wani ban banci ba duk kan su balefi".
"to idan macce ta kasance mai zurfi tafi son mai dogon halitta idan kuma ba mai zurfi bace tafison mai gajeren halitta musamman idan macce ta kasance mai ƙoƙo anfi
samun macce mai ƙoƙo a dogin mata gaskiya especially ma mai dan jiki"?.
"me ƙoƙo kuma".?
Nasrim tace"
ƘoƘo wani dun kulillin namane acan cikin zurfin macce yana da wani kofa wanda idan namiji yasamu nasaran jafar wannan ƙofar to zai gigice kuma zai gamsu cikin nutsuwa kuma duk wanda ta dace da ƙoƙo zaki sameta mai ɗumin ƙasa kuma tana cikin jerin mata masu sha'awa amma yawanci mata suna dashi kuma namiji mai dogon zazzakarine kaɗai yake cin wannan moriyar"
Humairah tace
"ummm towai ni Nasy ina kike jin irin wannan abubuwan nagade tare mukayi karatu muka tashi amma bansan ki da irin wannan ba sai zuwan nan nawa na ƙaru da abubuwa dayawa acikin mata ayanzu ni nasan ya nake wanda yakamata kowacce macce tasan ita wacece acikin mata dan tasan matakin dauka nide bansan inda kika samu wannan lassien din ba".
"kin manta mijina doctor matane fa hakane ya kamata ace maccce tasan a ajinda take wata matar tana da matsi wata kuma a bude take wani namijin tana son macca ta tsuƙe wani kuma yana son yaji yasake sosai kamar yanzu ni Agrif kullum yana cikin cewa na tsuke har da kansa yake kawo min maganin matsi amma Nasir kuma yafison yajisa a sake".
awashe garin Humairah suka koma ita da mijin ta
Nasir duk wahaɗin da mommy tayi tabawa Humairah ta zomata dashi karɓa yayi ya zubar wai shi yafi sonta natural haka saide idan ta haifu idan yaji da canji shi da kansa yasan matakin dauka
bayan kwanaki ukku Hajja da aminin ta Ta soro suka sauka agidan Hajja dasu Nasir dadin na kwanaki biyu ne tafara korafin wai Nasrim tana barin su taje wajen mijinta da suka fara zama cikin su ana fira kuma tabara ƙorafin basuda kunya suna musu lashe lashe da tande tanden juna agaban su
hakade sukayi hakuri har
*watani bakwai*
Izza ta haifu yaranta biyu twice duk maza har sun shiga wata na 2
Humairah ma da ciki yayi na watanni 5
Nasrim ta shiga watan haifuwa
" please my Nana nasan ma yau zaki haifu idan kin haifu jego zaki shiga ban san sanda jinin zai dauke ba ki temaka min ko ya yake ahankali zan miki bazan hau kanki ba ki tausaya min".
murmushi tayi tace
" ai dole na temaka maga my shagwaɓa Baby zo zo kasha
tace tana lumshe masa ido
"yawwa my NN Allah yabar min ke kina cikin aikina
bayan komai ya lafa Nasir luf yayi yana sauraron yanda nutsuwa yake ratsa ilashirin jikin sa
Nasrim ko wanka ta shiga tana fitowa ganin sa kwance tace "ba zakayi wankan ba ko da ƙari ne ".?
girgiza mata kai yayi yace "kawai ina jimamin daga yau shikenan ne sorry Baby da kanki kikayi wankan".
yaƙarashe maganan yana meƙewa tsaye
Nasrim tace
"my Rajul ba lalle bane fa dan Edd yan nuna yau ne na haifu ayau gaskiya inaga ba yau bane banajin ciwon komai fa".
murmushi yayi yace "Insha Allah yau zaki haifu ayau zan cika shikara 40 a duniya ayau nake jin Baby Ni'mra na zata zo duniya ai nashiga wajen najita akusa idan ma baki sani ba kina cikin labor har kinshiga mataki na 2 abin yazo miki da sauki ne kawai ina zuwa yanzu".
ya ƙarashe maganan tare da juyawa ya shige bathroom din
Nasrim ƙarasawa tayi jikin mirror hannu ta daga da zumar daukan mai taji maranta yayi wani irin murdawa ahankali ta zauna akan stool tana cije lip wani ruwa taji yabiyo cinyar ta
Nasir a gurguje ya watsa ruwan yana yana fitowa yagan ta dasauri ya karaso yana mata sannu yasaka wandon sa 3quarter ya kamata sai ɗakin da yashirya musamman wanda aka rubuta labourroom asaman ne wani ƙaton Tuup ne kamar swimmingful amma na roba ne kuma yana da ɗan zurfi kaɗan idan mutum a tsaye yake zai kusa zuwa masa cinya idan aka zuba ruwa idan kuma a zaune ne iya ciki yana dafe da ita yana matsa sannu ya kunna wani famfo zai ga bahon ya cika da ruwan dumi har yana turiri a hankali ya ɗauketa yasakata cikin ruwan shikuma ya zauna a bakin bahon ƙafafuwan sa suba cikin ruwan ya kunce towel din da yake ɗaure a ƙugunta yana mata sannu
tace " Habibi ka fitar dani ruwan akwai zafi".
"No my one srry zai temaka miki zaki haifu yanzu".
ahankali yake shafa gadon bayan ta zuwa ƙugunta hannun sa daya yana shafa kanta gar ruwan ya huce ya canza wani
cikin wani irin nishi ta wawuro shi tana juya kai bata san sanda
ta gartsa masa wani cizo kamar zata cire masa fatan dantse hannun sa ba
cikin tausayawa yace "sorry jiyake ina ma ciwon ya dawo jikin sa haka a nishi na biyu ma ta garza masa a ƙirji anishi na ukku ne yayi saurin sakin ruwan tare da kwantar da ita arigingine acikin bahon
yace "Nasrim kiyi nishi ga kan ɗa kar ki kashe mana baby nishin tayi amma kan bai fito ba da sauri ya dauko almakashi cikin kuka tace "dan Allah Habibi kar ka ƙarani
"Nasrim nishin ki is Low zaki kashemin yarinya".
zanyi nishi dan Allah my Rujul kar ka ƙarani....
bata karasa maganan ba fet ya Ƙarata yunkurin da zatayi dan tayi magana sai ga sunkuceciyar ƴa tareta yayi yana bismillah Alhu'akbar Alhu'akbar yake ta mai maitawa ya mata kitashi ki tsaya ki tameƙe tsawon ki dan mahaifar tasamu komawa inda take'' yace
shikuma ya dauko wani almakashin ya seta cibiyar
ya yanka
sai da Nasrim tayi tsayuwa yayi na miti ukku yace ta hau gadon idan zata iya shi yarinyace a hannun sa gadon ba wani tsawo dan haka ta wau yace tayi rigingine tayi ya daura mata yarinyar a kirjinta cikin nutsuwa ya gyara wajen sannan yayi bismillah ya kwantar da yarinya ya dauko Nasrim tare ya mata allura ya sun sha artabu awajen ɗinki amma ya mata ɗinki mai ƙyau acikin wanan bahon ya mata wanka tare da gasa mata jiki da towel taji dadin jikinta ko kamar ba ita ta haifu ba duk kansu towel suka daura ya dauki yarinyar da sai kuka takeyi yakama hannun Nasrim sukayi bedroom din su kwantar da Ƴar yayi ta sakawa Nasrim kaya ya dauko ƴarinyar ya daura mata a cinya tare da fito mata da mama ya seta bakin ta yasaka gengeɗi Nasrim take tanajin yanda yake matsawa yarinyar nonon amma ba komai yace ki kula yafita yahado mata shayi mai kauri da zafi tashi alokacin itama yarinyar tayi bacci
haka suka sa yarinyar a tsakiya suka kwanta sai da asuba bayan ya dawo daga masallaci ya ƙira Mommy yake gaya mata murna sosai Mommy da Daddy sukayi kashe wayan yayi gaba daya ya kwanta yana sake tofesu da adduar
kamar misalin karfe 8 sujaji ana salati akansu Nasir ne ya fara bude ido fuskan nan ahade murtuk
yace " meye haka zaku shigowa mutane bakusan tana bukatan hutu ba".
Hajja sake doka salati tayi
tace "ni maryama me zan gani Nasuru Halima ta haifu ku kayi abunku ku daya muna cikin gidan nan nida Ta soro duk bawanda kuka gayawa kukayi abunku mekewa yayi saune yana bin su da kallon mamaki
yace " da muda suwa zamuyi waya mana cikin da zamu tashe shi umm gayamin ku kuka mana cikin ne Uummm kugaya min man".?
ya karashe maganan cikin bacin rai shi adole an shigo an bata masa rai
Hajja bata damu da abinda ya fada ba amma Ta soro ido ta zaro tace "na shiga ukku ni Zainabu meye hakan Nasuru bakasan zunubi kake dauka ba to kayan jikin ka bazaiyi sallah ba gadon mai jego sabon haifuwa ka hau harda runkumar ta kuma nida kakar taka kake cewa wasu ashe kunyan ka mai rauni ne ban sani ba".
Hajja tace " dan Allah Ta soro ina kika taba ganin hakan kiga yanda ya mamuƙu jikin mai jego idan ba rashin kunya irin na Nasuru ba ai munsan ku kukayi cikin ku amma zaman me mukeyi a gidan ba zaman ta haifu mu karbi hai huwa ba muna gidan hoto sai daga nigeria zamuji haifuwa".
Ta soro tace " Hajja wata kilama yasake komawa wannan kwanciyar nasu ai ba ayishi banza ba yaran yanzu basa tsoron sunubi to mu ada da sai miji ya shekara bai leka dakin matar sa ba idan ta haifu".
ba karamin yaki akeyi da Nasir ba a daren ranan ma nacewa yayi shi da matar sa zai kwana har saida Hajja ta hada da Mommy Mommy ta bashi hakuri yako cika fam duk wani al adu na jego Nasir
ya kafe baza ayiwa Nasrim ba ita de Nasrim dariya ne nata daga ta Ta soro har Hajja buyagin faɗan su baya tashi sai Nasir ya gama nasa ya fice
washe garin ranan suka tar kata suka koma gida
A ranan sunan kyakkyawar yarinyar mai kama da Nasrim taci sunan Hajja Maryam an mata alkunya da NI'MRA zokaga murna wajen Hajja
ansha shagin suna a washe harin ranan Akace a taru a palon Hajja za ayi baƙi masu mushimmanci dama anjima ana shirye sheryen zuwan su
Nasrim ta kallin Sadiya matar Abbaty
tace "wai ni su waye za a sauƙe a Part din Agrif ne naga an gyarashi sosai na tambayi Humme bata gaya min ba kafin Sadiya tayi magana sukaji sallama a rikice Nasrim ta dago kanta jin muryar da bazata taba mantawa ba haka Nasir ma cak suka meƙe Nasrim da Nasir a tare
ahankali suke takowa cikin parlur cikin shigar alfarma wanda kallo daya zaka musu kagane hutu da soyyaya da shakuwa ya gama kamajikin su
hannusu sarke da najuna kowanne su hannun su daya rungume da baby
Nasrim dafa kanta tayi da hannu daya hannu ɗaya kuma take nuna su cikin rawar murya tace " A A Agr
Agrif Agrif tayi ta mai maitawa wani irin duhu take gani baya tayi zata fadi da sauri N
*TO MASOYA MU HADU A PG 37 WANDA INSHA ALLAH SHINE NA ƘARSHE*
*BJATTKO*
[4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
(```Rikicin Babban Gida```)
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
*_________________________________*
*labarin FURUCINA NE gaba ɗaya jigon labarin akan illan furucine wanda annabi ma yace mu tsare harshen mu sai hassada wanda babban cutane abinde da muka baɗa dai_dai Allah kasa mu samu dacewa a kai kuskuren kuma ka yafe mana ina godiya ga masoya wanda sukayi jimirin bina har zuwa harshen labarin nan wanda na ɓayawa dan Allah su yafemin*
37
Nasir da sauri ya tarota ta faɗa jikin sa riƙeta yayi gem sosai yana kallon Agrif cikin tsoro da firgici shima har suka ƙaraso kujeran da yake facing din su suka zau Agrif idon sa cikin na Nasir cikin da kewa Nasir ya buɗe baki
yace "Daddy meyake faruwa wannan Haruna ne ?".
yayi maganan tare da wurga idonsa akan kowa still de yana sake manna Nasrim a ƙirjin sa dan daƙer take jan numfashi
Hajja tace "Eh Nasuru ɗan uwanka Haruna wanda kuka dauka ya mutu tsawon shekara biyu da rabi bai mutu ba shine kake gani a gaban ka".
Daddy yadaura da cewa
" bayan mun kai Baban gida da Fayyat da Khaldum asbiti kwajin farko yanuna Baban gida bai mutu ba amma su Fayyat sun rigamu gidan gaskiya to dagani sai Abun ku sai kawunku yaya Suleman mukasan haka atake nayi dogon nazari nace kada agayawa mutane koda na gidan nan ne cewa Baban gida bai mutu ba dan bamu daman bincike akan waye yayi kisan dan awannan lokacin mu kowa a gidan nan abin zargine kanmu ya gama ƙulkewa kowa zargin sa muke musamman ku yaran mu
anan doctor ya basa tenakon gaggawa tareda alluran bacci mai ƙarfi wanda zai jima bai farka ba har aka masa wanka muka sallaceshi aka kaishi maƙabarta duk da likita yace za a iya binne shi bayan awani a tonoshi amma zuciyar mu bai gamsu mu binne shi ba dole dr ya dauko motan asbiti bayan maƙabartan bayan mun fara binne su Khaldum mukace jama'a sunyi yawa a ragu ta katangan bakabartar aka fita da Baban gida bayan dr da Habubarka ɗan wajen suleman suka fita da Baban dida zuwa egyp mukuma muka zauna zaman karban gaisuwa ba adau tsawon lokaci ba Baban gida yawarke tun kafin agano wanda yayi ƙisan shi ya tabbatar mana da Aisha ce tayi kisan dan yagane ta".
"Daddy kunsan da haka kuka auramin Halima Daddy me na muku menayi kukeson azaftar da zuciyata a yanzu ina yiwa Halima son da bazan iya hakuri da ita ba adama daurewa kawai nayi amma na azzaftar da zuciyata yanzu meye matsayin aurena Daddy dan Allah kar kuce zaku rabani da rayuwata ban muku komai ba".
ya ƙarashe maganan yana sake ƙen ƙeme Nasrim ajikin sa kamar za a kwace
dariya Abu yayi yace "lalle dole ace rigiman duniya akan mata da dukiya akeyin mata da dukiya fitina ne wato kai bakayi farin ciki da zuwan ɗan uwar wanda bashida burin komai aduniya sai son farin cikin ka kai tsoron ka kar a ƙwace matar ka abasa ko".?
cikin rikiceccen murya yace "Abu bazai mayuwu ba bazan bar Halima ba".
murmushi Abu yayi yace to da waye yace "zai ƙwace Halima taka ce kai daya".
Daddy yayi gyaran murya yace "Nasuru Agrif yasaki Halima tun ranan ta haifi Lil Agrif aranan yazauna yake gaya mana irin son da kakeyiwa Halima amma bai gaya mana cewa su Fayya yaran ka bane har saida Kamal ya tona asiri muka tambaye shi anan ya ke gaya mana komai kuma shine ya nace sai an aura maka Halima yakuma dage akan bazai zoba har sai kun gama sasanta kanku kaida ita kaji abinda yafaru duk tsawon lokacin nan saboda kai ya boye kansa".
Agrif meƙewa yayi ya ƙarasa inda Nasir yake yazuba gwiwowun sa ahankali ya kamo hannun Nasir
yana kallon tsakiyar idon sa cikin sanyi murya yace "Muhammed kayi hakuri da taurin kaina nayi son kai nagane kana son Nasrim amma Allah yagani lefina ne da tun kafin na aure ta ban fito na nunawa iyayen mu sun baka ita ba nima alokacin rudin sonta da ƙuruciya ne ya rudeni dakuma ƙaddaran abinda tunfil azal rubuceceya ce sai wannan hargitsin ya faru shi yahana na maka adalcin da yaka mata na maka duk dama lefin banawa bane ni ɗaya harda kai tunda da farko saida na bar maka Halima nace zan auri Izzatu amma ka ƙi bada koyon baya daga ƙarshe ma kanuna min isgilanci so kaga lefi nawa ne da naka Nasir tun ranan da aka daura auren mu da Halima wannan abin yafaru a tsakanin ku nayi nadaman auren ta saboda nasan kai mutumne nagari mai gujewa tsabon Allah amma ka kasa daurewa har yakai ka ga zina abin kafi tsana muma kake mana faɗa da nasiha akan ka aikata
anan na tabbar da sone yaci galaba akan ka saboda nafi kowa sanin ka kai ka ke hanamu ai kata zina nida AKIYU da AYMAN kasha yin fushi damu akan shangiya da zina amma sharrin so yajefaka cikin wllh
tun ranan da Aliyu ya ƙirani yana kuka ya gayamin ka fara shan giya akan son Halima nake neman ganyar rabuwa da Halima nake neman yanda zanyi na mallaka maka ita cikin sauƙi har tsawon shekaru shidda sai da wannan abun yafaru na samu dama ɗan uwa ina mana ta'aziyar rasuwan yaran mu Khaldum da Fayyat sannan ina mana jajen abin yasamu ɗan uwan mu jinin mu Kamal wllh umarnin uwa yabi amma mugunta ba halin Kamal bane".
ya ƙarashe maganan yana kifa kansa akan hannun kujera yaso ya jishi ajikin ɗan uwansa amma Nasrim tana cinyar
a hankali Nasir ya janye Nasrim din da zuwa yanzu numfashin ta ya dai-daita amma de kanta a ƙasa da alaman mugun kunyar Agrif takeji ko da ya janyeta ya meƙe tsaye ma kifa kanta tayi a hannun kujera ta saki wani marayan kuka
Nasir saukowa ƙasa yayi ya zube still de idon sa yana kan Agrif cikin rawan murya yace "Haruna meyasa kake sona fiye da yanda kake son kan ka meyasa kayi min halacin da ni nakasa ban cancanci abin alkairi daga gare kaba amma kayi hakuri sharrin sone".
hakade sukayi ta koke koken su duk na farin ciki ne
Nasir ya karbi yaran Agrif kyawawa daya sunan Kawu Suleman ne daya kuma Aiban
Suleman ana kiransa da Suhal shikuma Aiban Aiban dinsa yaran kyawawa ne kuma kaman su sak wanda baza ka iya ban banta su ba farin Izza suka dauko saide akwai yanayin dogon fuskan Agrif a tare dasu
sosai suka kafa fira Khaflan ya maƙalewa yaran Izza yace shifa sune ƙannesa dan dama yace akan me Ammi ta haifi macce bayan yara mata biyar ne agidan su kuma maza su ukku ne daga shi sai lil Agrif sai Abdul meyasa baza ta haifi namiji ba aiko yana ganin yaran yafara murnan suma sun zama su biyar cif kuma Ummi ma namiji zata haifa zai sunfi su Musatat yawa
Musanat ta kalli Humairah
tace "Ummi ai kince macce zaki haifa ko".?
Humairah tace "sosai ma".
cikin daure fuska Khaflan yace "to sai me kiyi ta haifar su Aunty Sadiya ke kuma ki haifo mana 3 brother musake nikasu ko ".
dariya duk sukayi Sadiya tayi saurin sun kuyar da kanta Abbaty yace "Ameen my son nikuma insha Allah ko ɗa ɗaya ne sunan ka zansa balle idan ukku ne kaga Fayyat da Khaldum sun dawo kenan tsalle yafara yana ihun murna yaude three brother kamar basu taba fuskan tan matsala ba Abu da Daddy baki yaƙi rufuwa yanzu jikojin su suncika goma dai dai hakan ma ga Sadiya da Humaira da ciki
Hajja tace "to Aisha kece mai tsoron haifuwa kinga yanzu agidan mutane kike baza su muki hakurin da muka miki ba da kika haifi Abdulsamat saida kika shekara bakwai baki ƙara ba har mijin ya shiga kurkuku ga Halima sai da tayi raya shidda duk dade na farko yan ukku ne kinga daga baya ta ƙara ukku a falle_falle ga Zahra ma yara ukku tayi ga
Izzatu ma kinga saida tayi ukku kafin Aiban yarasu yanzu ma gashi anyi auren ku lokaci guda duk sun haifu sun barki da wani cikin ki ɗan firit dagani ba biyu bane".
dariya akayi wanda hatta Nasir sai da ya murmusa
wani kallo Humaira ta zubawa Hajja
tace "lalle ma matar nan ke yanzu har kina da bakin wani gorin haifuwa keda daga haifuwan fari yan ukku baki ƙara ba fa".
"ke gafara can ukku dana haifa ba basu Albarka bane kuma rashin haifuwa ai ajikin kakan naku Haruna yake shima su biyu ne agun iyayen sa nide kowa yasani zuru'ar haifuwa ce ".
haka de aka denga fira har masu aiki suka hada dining
Nasrim kam da sauri ta dashi zata shige ɗaki ita bazata iya hada ido da Agrif ba dawane ido ma zata kalleshi
Nasir ya bita da kallo yasaki murmushi
bayan an gama cin abinci
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Chapter 40
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 38 Chapter of 40