su tana tafa hannu tace " nashiga ukku ni lami ke Aisha zoki ganonin meye haka Ummu da Mama da suke parlourn da sauri suka shigo gaban su yana faduwa atare sukace lfy Hajja
"Ina ko lafiya ku gano min mejogon yau yau dinnan yakama yake tandewa saura kiris komai ya baru nazo kai Allah ya bawa wannan yarinyar Halima jaraba ko dan jinin inya murai ce ni maryama yau naga jaraba"
Ummu hararan Agrif da har yanzu hanun sa yake cikin na Nasrim tayi tace''Hajja ga me lefin nan ai shine ya tako yazo tashi kafice kar nasake ganin k'afanka anan". ta k'arashe maganan tana nuna masa hannan fita
fadin irin shidiman da Nasir yayi wa yaran nan b'ata lokaci ne a part din Mama yamusu d'aki namusamman haka a part din mommy da na Ummu dana su Nasrim ya musu wanda duk in da aka kai su suna da komai da za abuk'ata kudin kam yakashe kamar bayaso Nasrim tun tana fasifar yanda Nasuru yake nuna iko akan yaran har tazuba Ido ganin abin yafi karfin ta bikin suna ko center aka kama na musamman aka Sha shagali duk da dagashi Nasir din har Agrif din sun koma bakin aiki su akayi sunan
*******************
A yau Nasrim zatayi arbanin kuma ayau Agrif ya sauk'a a k'asan da sanyi safiya dama tunkafin yazo yasa sarkin gida an gyara gidan ta ko ina ya sha finti hatta kayan furniture an canza gashi dama wannan aikin da yakeyi manya kudin ne suke shiga hannun sa saide shi mutum ne mai facaka idon sa idon kudi sai ya b'atar ga kyauta shiyasa Baba yakubu yake cemasa nd'ororo
Nasrim kam yaran ta sun warware Masha Allah dasu kamar ba yan ukku ba ga wayo sai faman rawan kan tarewa part din su take a daren ranan aka rakata da Sabin yan aikin ta wanda zasu tayata kula da su Khafulan Shatu da Adama
bayan fitan su Izza Nasrim yayi sallama dasu Adama ta barmusu yaran da duk abinda zasu buk'ata dan dama tare suke kwana dasu
Bedroom din su na sama tanufa wanka ta fesa tafito bayan tayi shafa'i da wuturi ta zauna a bak'in mudubi mai kawai ta shafa ta nufi wodrop wani English wears mekyau da kama jikin tasa ta dauki turarenta tana fesawa taji an murda handle din kofar tacikin mirror suka hada Ido gira ta d'aga masa tana jifan sa da murmushi ajiye ledan hannun sa yayi ya k'araso inda take ta baya yazoro hannayen sa yayi hugging dinta cikin tsokana
yace " kai wannan amarya tawa da rawan kai take keda yakamata nasame ki a zaune a saman gado a lulube da liffaya na tsayi baki kamar ko wane ango kawai sai nasameki ahaka".
"au haka ma kace to kafita sai nayi".
"No no ni ai hakan yafi min ma alamace na baza aban wahala ba".
murmushi tayi tace'' Abban KHALDUM kaje kagan su kuwa".?
shiru yayi can yace " zanfi son ki kirani da Abban Amreesh".
"Amresh wacece kuma haka".
murmushi yayi yace
"wanda nake sa ran ayau zan ajiye anan"
yayi maganan yana shafa maranta
"cikin mamaki tace'' sure baka son na kiraka da Abban KHALDUM ko Khafulan".
cikin dan daure fuska yace " because nafison akirani da sunan inkiyar Baban yarinyar mace kinsan ina mutuwar son y'ay'a mata".
ita ma hade fuska tayi tace'' amma ai kowane mutum da sunan first born din sa ake masa inkiya kuma su Allah Ta'ala ya bamu".
cikin rashin damuwa yace
"Ni kuma second born na zab'a sorry zanje na dubasu amma yanzu nafi buk'atar mamar su".
ya k'arashe maganan yana cusa harshen sa cikin kunne ta ahankali ya fara kunce igigoyin rigan ta still harshen sa cikin kunne ta dai dai sanda yagama kunce igigoyin rigan yayi k'asa gaba daya dama ba Bren ajikin ta atake lafiyayun books din ta suka bayyana hannu sane yafara rawa ahankali ya d'aga hannun zai Kai kan books din
Ringing din wayan sane ya dawo dashi cikin hayyacin sa dan janye ta yayi yazoro wayan Nasara yagani b'aro b'aro ajiki cikin sarkewar murya yace " sorry my wife two minutes".
yafita da wayar sai da yaje har parlourn k'asa ya dauka
"NASARA ko gani kafi mutum NASARA me wuyar badanci goshin jirgi me wuyar karau ya akayi".?
Dariya Nasir yasake yi daga ban garen sa yace " bakomai angon bazauwara me y'ay'a ukku inason katuna da wannan kafin kashiga daga ciki".
Agrif ma dariyar yayi yace "hakan ma nagode ai guntun gatarin ka yafi sari ka bani auren bazauwara ai sunnan ne kuma bakaji hausawa suna cewa dumaso kafi sabo dad'i ba
Musamman ni danayi dace da macce kamar Nasrim auren me dad'i arayuwa da mosoyi me dad'i dan duk wanda bayyi shiba rayu bata masa dad'i ba kuma yana gaf da tabewa kasan me NASURUDDEEN wllh da na kasance cikin d'akin aure daga ni sai Nasrim jinayi duk wani damuwa ta tafi jinayi kamar danni aka halicci duniya jinayi kamar in........
cikin wani irin tsawa Nasir yace "dakata Agrif yanzu kasani baka san ya gobe take ba musamman me gurba taccen rayuwa irin ka wllh ka dauwa kanka kara da kiyashi".
dariya Agrif yayi yace "sorry NASURUDDEEN ai da Karan da kiyashin na cefar su na gama k'onasu tuni rahama ne Allah Ta'ala ya nuna maka mak'iyin ka wawanci ne ka kasa kare kanka daga sharrin sa katuna wannan to na dauki matakan kariya".
shima Nasir dariya yayi yace "wanne mataki ka dauka hanyan NASURUDDEEN yana da yawa wllh ba Wanda ya isa ya nuna zai ja dani..........
Agrif haurawa sama yayi ba tare da ya kashe wayan ba yafara kwallawa Nasrim Kira
"Hony kina kina zakara yayi Kara bani Rena mafara rik'e son mu a task'i ra rik'e dan babban gida ni bana jan aji soyayyar k'unci ni nazama megida agareki kiyi mini shimfid'a guntafi kuma ta iya sam batayin Shariya randa duk tayi dariya zuciya kauna ta tad'a".
da karfi ya sake cwa
SO YAKORI HAYANI......
yanda Nasir zai ji da kyu
wani irin jifa Nasir yayi da waya yabuga kansa ajikin bango da sauri ya rarumi kwalban giyan da yake gaban sa ya doka a kansa atake kwalban ayi rugurugu a kan sa jini yafara fitowa ya rufe fuskan sa gaba daya baya ganin gaban sa hakan yasa yafara dake kwalaban da suke fashe awajen suna nutse masa a k'afa k'aran da yayi ni yasa Aliyu da yake parlourn shigowa da sauri
"What!!!!
yace alokacin da yaga yanda Nasir ya maida kaman nin sa
"meye haka Sir me yafaru da kai "?.
Nasir girgiza kan sa yayi yana fatsar da jinin da rafure masa fuska aiko
jinin da yake cikin gashin sai da yab'a ta jikin Aliyu Nasir hannu yasa ya goge jinin fuskan sa cikin muryar Wanda yafita a hayyacin sa yace " ya cucuce ni kashe sa zanyi wllh mutuwa zayyi zayyi mutuwar wahala wannan *FURUCI NA NE*
lodinng
*To masoya muje zuwa rikicin babban gida za mu kasance a pg 12*
*Bj Dan bada shawara ko tambayar ko cin gyara*
08062383027
*Ina k'ara godiya sosai da comment din ku Allah yabar kauna*
[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
( _rikicin babban gida_)
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*Kai Masha Allah da masu comment* 🤝
*12*
*ban samu nayi editing ba kuyi hakuri idan k'unci garo da typing errors saboda Ina cikin wani uzzu'a*
"Nine ajalin sa kashe shi zanyi".
da sauri Aliyu ya karasa inda yake ya kamashi ya kwantar akan bed da sauri ya k'ira motan asbiti ba ad'au lokacin ba likitocin suka samu nasaran cire fasassun kwalban da yaka tare a ciki k'afer nasa sai aka amasa alluran bacci d'inkin daya aka masa a kan sa
bacci yake sosai Aliyu yana kusa dashi a zaune wayan Nasir ne da yake hannun Aliyu yafara Ringing cikin hanzari ya dauka ganin mommy ce
"Abban Khaldum kana lafiya kuwa jiya ban jika dasafe ma haka bayan kuma mun......... cikin ladabi Aliyu ya katseta da cewa "mommy sorry Aliyu ne"
"Aliyu ina shi Nasara".?
"amm andan samu matsala ne bai da lafiya bacci yake".
"What me yake damun sa yana ina a ina yake tun yaushe ba shida lafiya meya sameshi".
"Sorry Mom muna hospital amma yana baccin bawani abin damuwa".
cikin tsawa tace "Aliyu abinda ya same sa nake son kasanar dani".
"amm dama mommy kwalban ya fasawa kansa yana ambaton sunan A'A wai sai ya kashe sa amma de ina ganin family issue shiyasa ban bincika ba".
"Subbahanallah me yafaru to tsakan sa da Baban gidan har haka me zafi to sosai ne Nasir din yaji ciwo ne Dan Allah ya yake".?
cikin matsanacin damuwa taketa jero masa ambayar
"Mommy kar ki damu jikin da sauki kawai yana cikin damuwa ne yasa aka masa alluran bacci".
"Shikenan Aliyu nagode amma dan Allah ka kula min dashi kafin gobe in Sha Allah ina hanya".
ta kashe wayan tana dialing wayan sarkin gida
Bala sarkin gida yana daukan wayan yace "ranki shi dade mommy Allah ya kara miki yawan rai".
"Yawwa Bala kasamu password d'ina dan Allah ka shiyamin tafiya Dubai yanzu idan ba jirgin a yiwa Aiban magana yaturo min jet".
"Ok ma'am za ama samu dan yanzu Ado yake cemin zai tafi amma sai 4 na yammma jirgin zai tashi insha Allah nan da mintuna 40 zan shirya komai ki shiga cikin masu tafiyar ."
"shikenan nagode sarkin gida".
Agrif kwance cikin bathtub idon sa alumshi yarasa me zai fassara abin da yake ji farin ciki ko bak'in ciki ashe dama haka jinsin mata yake da sanya nutsuwa a jinki bai taba sanin haka saduwa yake ba sai jiya da ya kasance a cikin wata duniya ashe da duk shime yake da yake kwatan ta abin aransa ashe duk ba haka bane ahankali yake shafa maran sa da yake jin yayi masa wani sakayau shi kansa ji yake kamar an rage masa yawan nauyin jikin sa ahankali yafurta Al'hamdulilih Ala kulli halin
ALLAH mun gode maka daka alakta mana jinsin Mata suka zama ababen nutsuwar mu
sai idan ya tuna da FURUCIN Nasir na cewa _ni na kwashe romon farko duk Wanda zaka samu to bazai kai ko rabinnawa ba_
dafe kansa yayi yana ci gaba da tariyo kalaman Nasir na ranan kaman yanzu yake gaya masa
inda yake cewa
_sai de ina maka albishir da matar ka komai yayi zam zam bawai kyan fuska da sura kadai Allah ya bata ba tana da sirrin boye Wanda yafi na zashiri in ganci_
wani irin k'ara yasa tare da dunk'ule hannu sa yadaki bathtub
tabbas bai San meye kishi ba sai yanzu inde zai cigaba da nuno wannan abin aransa to zai iya zama ajalin sa
Afili ya furta Nasir ka cuceni ka gina zuciya ta da tabon da bazai taba gogewa ba ka b'ata duniya ta Nasir
Dak'er yasamu ya lallashi kansa yatashi ya d'aura towels ya d'auki na goge jiki ya yafito yana goge jikin sa ahankali yake kinsawa yana kokarin mantawa da damuwar yana janyo farin cikin har yagama yana murmushi ya k'arasa bakin gadon ya zauna yana murmushi yaja blanket din ahankali har yanzu bacci take daga kansa yayi yana kallon agogon da yake lik'e ajikin bangon 11 pm lokaci ya tafi ya kama ta ace taje taga halinda yaran ta suka kwana ga kuma baccin gajiya da takeyi Wanda idan yayi duba da yanda ta ai'katu bai ci ta tashi yanzu ba amma ya ya iya dole ya tasheta azuciyar sa yace Allah ya isa Nasir
hannun sa ya d'aga ya d'aura a goshinta ahankali yadinga shafawa har ta fara bude Ido cikin muryar bacci Sosai tace'' Abban Khaldum bacci".
hannun ta ya matsa da daya hannun sa dayan kuma yana cigaba da shafa goshin ta yace "sorry mamyn Khaldum kar mu shiga hakkin su Khafulan kinga zasu buk'aci abincin su kinga yaciga taf shima yana buk'atan arageshi yayi maganan yana cusa hannun sa cikin rigan nata wani irin Nishi mai tsuma jiki ta sakar masa asan da taji tattausan hannun sa cikin rigan nata atake yagigice amma tunowa da yaran yasa yayi control din kansa ya mek'e yace" kiyi wanka ina jiran ki a parloun".
yafita
Idon ta ta bude tana murmushi tana tone lips dinta na k'asa tafara birgima tana cewa "wayyo rayuwa aure dad'i ya Allah kasa Haruna ya zauna dani daya b'ata fuska tayi tana turo baki afili tace'' kajini da wani wawan dan iskan tunani da dawa zamu zauna ai ni dan ni aka hallici Agrif dani kadai zai zauna
Mek'ewa tayi tanayin hanyan bathroom din sai da ta tashi ta gane cewa ashe Agrif ya mata d'anye aiki ahankali ta fara takawa
ta b'ata lokaci Sosai wajen tsala make-up wanda tasan zata murgesa dama tasan Agrif dan son gayu ne
cikin nusuwa riga da siket tasaka nawani swwiss atumfa yagama zama ajikin ta sosai pink color ne bak'in takali files tasa bata daura dan kwali ba taja rolling da wani yaluluyin mayafin ta bak'i shima ta daura agogon ta na golden tsake juyawa tayi taga gomai yayi ido daya ta kannewa kanta tareda jujjuyawa afili tace na yarda ni me kyau ce anya banfi IZZA kyau ba ummmm aikuma tafini fari kai hakama nagode Allah kowai yayi yanda nakeso a jikina tace tare da fara kwada takun dafiyar da zatayi a gaban Agrif ta canza tafi yafi kala 7 sannan tajuya tafita tana sakin murmushi ganin yana parlou a zaune da jarida ahannu yasa bata san sanda ta canza tafiyar da bata masan ta iya ba a haka take taka steps din duk jikinta yana wani rawan daukan hankali k'amshin turaren tane ya sanar masa zuwanta tundaga k'afanta yafara kallon ta ahankali yake Jan kansa har ya sauk'e a fuskan ta mek'ewa yayi Yana cewa "Masha Allah matar dan gata".
murmushi tayi tace'' sannu da hutawa mijin y'ar gata".
shama takawa yayi ya k'arasa inda take yana cewa
"ban san dame zan kwatan taki ba wajen iya ado ke kenan komai naki ado ne komai kikayi mekyu ne farin ciki da kika bani inde zaki cigaba da bani to tabbas idan nak'ira kaina da dan gatan mazan duni banyi kuskure ba Nasrim kece duniya ta da gaskiya kin can_can ci akiraki NASRIN MINALLAHI WA FUTUHAN KARIBA kinci sunan ki NASARA ce daga Allah NASRIN me kwamshin da sa nutsuwa gaskiya mommy ta zaba miki sunan da yadace dake".
turo baki tayi tace'' nide wllh sunan bai min ba tunda mommy ta gaya min wancen bayahuden ne ya zab'amin sunan tun ina ciki".
shiru Agrif yayi yana tunuwa tabbas Nasir ne ya zabi sunan tun kafin a haifi Nasrim sai kawai yaji ya tsani sunan kuma yayiwa kansa alk'awarin bazai k'ara k'iranta dashi ba
murmushi yayi yana d'an janyewa ajikin ta yace"ok my honey tunda bakyaso daga yau nadena K'iran ki dashi halimatus Sadiya me hali dubu Halima ai mar taban kice".
murmushi tayi tana sakar masa kiss akumata tace'' su Khafulan".
gyad'a mata Kai yayi tare da kama hannun ta suka shiga d'aki masu renon yaran Fayyat ne kawai yake baccin Khafulan yana hannun Adama Khaldum kuma Shatu da sallama suka shiga duk zubewa sukayi suna gashesu cikin mutunci suka amsa Nasrim tayi inda Fayyat yake acikin gadon sa
tace " Allah sarki Alhaji Abu na baccin yake ko me hakuri ba irin Khafulan ba masifaffe". ta k'arashe maganan tana sakar masa kiss goshin sa
Agrif ma ya k'arasa yana cewa "ai Abban kike cewa masifaffe to wllh kulldin ki kar Hajja tajiki yanzu tamiki sharrin kin zagi original din
shima ya k'arashe maganan yana shafa kan Fayyat din ahankali dan karyatashi
Nasrim ta kalli Fayyat na dan tsawon lokaci ta d'aga kai tana kallon Agrif sai taga shima yaron yake kallon "Yaya kana kallon kyau ko Allah jaririn nan kamar mommy ce ta haifesu".
Agrif da yalula zangon tunani ya sake ajiyar zuciya shi tausayin yaran nan yake yana tsoron kar ace wata rana asiri ya tonu ya zasuyi insha Allah yayiwa kansa alk'awarin boye wannan sirrin har tsawon rayuwar sa zasu amsa sunan sa tunda dama shari'a tabashi hujjojin Nasir bai isa ya kamsar da kotun musulumci har abashi yaran ba yara nasane tunda da auren sa akanta tasamu cikin ajiyar zuciya ya sauk'e
Afili kuma yace " Eh mana sun fiyo kyan mommy".
yajuya ya karbi Khafulan ita kuma ta karbi Khaldum suka fita zuwa part din Hajja
suna shawo kwana sukaci karo da Baba yakubu " kai Kai Kai Haruna kafin k'asan randa yawan wanka Haruna kan d'aki bade hannu daya ba Haruna ng'ororo anbaka kabawa yaran baya me kyauta adad'a na fadan NASARA 3 A full duniyar Allah mijin nasiriya y'ar Mama me tafiyar k'asaita Baban masu gida baban 3 full".
murmushi Agrif yayi yace" Alhaji Yakubu ka kawo mutum 5 wanda kake son suje aikin hajji sannan katara duk kan ma ai'katan gidan nan idan a yan uwan su ko abokan arzik'in su Wanda yake buk'ata to a samu sarkin gida".
ya k'arashe maganan yana sake rungume Khafulan yayi gaba baba yakubu yace "allahu akkar wanna irin kyautan three brother kenan kyautan Alhaji Abdulsamad kenan aduk sanda yake cikin farin ciki kai Allah yajik'an maza"
"Ameen Baba yakubu nima a yau ina cikin farin ciki ne"
washe baki baba yakubu yayi yace "ai da ganin kama anga kwanciyar hankalin Ya Rabbi ka dauwamar Haruna cikin moment din da yake a yanzu".
"Amin."
Agrif yace
sai da suka kusa shiga cikin parlourn Hajja Nasrim tace''da gaske Yaya kana cikin farin ciki?.
"Okay dan ban baki giv dinki na first night ba baki sheda ina cikin farin ciki ba kenan zuba ido zakiyi kallo".
dungure masa k'eya tayi cikin shagwaba tace'' Allah kai ko tayi saurin shigewa
a dai_dai lokacin da mommy take waya hankalin tashe alokacin suka shigo duk hankalin su yatashi dajin halin da nasir yake ciki amma banda Nasrim sai ma dad'i da taji ya gama ratsa zuciyar ta amma ta danne saboda rigiman Hajja
Hajja kuka ta fara Sosai tana cewa "na shiga ukku idan akace yaron nan yamutu shikenan babu Abdulsamad ba labarin sa wasu da banne zasu jinye dukiyar sa gaba daya bashida me tunawa dashi niko dama kwana nawa yaragemin wayyo Allah NASURUDDEEN kar ka tafi ka barni".
akayi_akayi Hajja kin zama tayi dole da ita aka shirya zuwa Dubai da Abu da mommy da Ummu aka tafi daddy yana da Shari'a gobe dan haka yace suyi gaba zai bisu idan ya Free
*Dubai*
kuka Sosai mommy takeyi ganin yanda Nasir yakoma hannun ta yakamo cikin sanyi murya yace" mommy ki de min kuka nagaya miki ba abinda yake damuna ".
" ban yarda ba Nasir baka k'arya tun kana yaro iya gaskiya kake fada amma yanzu al'amarin ka yafara bane tsoro dubi yanda kamayar da kanka mashayin dole mashayi fa bai san me yake ba shida mahaukaci daya ne komai naka yakoma baya bakada abinci sai giya kaga yanzu dagani sai kai gayamin koma meye yake damunka ada de amatsayin uwa nake a gunka yanzu ko bansan ya nake ba tunda har baza ka gayamin damuwa ka ba saboda bani na haife .............
da sauri yasa hannu ya toshe mata baki yace'' mommy Dan Allah kar ki kawo wannan zance najima Ina gaya miki ni ina mantawa da bakece kika haifen ba mommy adduar ki kawai nake buk'ata amma wllh mommy bazan iya gaya kowa meyake damuna ba sai de namiki alk'awarin daga yau zan dena damuwa zan cire abin araina duk da ni mutum ne da Allah ya halinta idan inason Abu to da zuciya ta da gan-gan jikina......
sai kuma yayi shiru
can yace "mommy namiki alk'awarin nadena shan komai
*******************
bayan kwana 2
Al'hamdulillah Nasir ya samu sauk'i Sosai ayau su Hajja suke Shirin komawa kuma kamar yanda yayiwa mommy alk'awari ya cire komai aransa har giya yamata alk'awarin bazai k'ara shaba
Nigeria
Agrif sai da yadauki hutun sati ukku cif yana shan amarci yayi Shirin tafiya
bayan watanni 10
Nasrim tana da tsohon ciki su Khafulan ta yaye su tun suna wata 5 dan dama bawani samun nono suke a kai a kai ba tunda tana zuwa school
Izza tasake haifuwa wannan Karan ma maccen ta Haifa
Adama tana mopin a bedroom din Nasrim taji wayan Nasrim yana ta Ring da sauri da dauko tayi parlourn dashi tana mek'awa Nasrim
"ranki shi dade ana kira".
dak'er Nasrim tasa hannun ta k'arba tana matse lebe
Daga can ban garen Agrif yace "honey yajikin kin fa tadamin hankali sarki gida yace kink'i aje hospital"
tana cije lip tace
"wllh mommy ce ta hana wai komai normal lokaci ne bayyi ba ni yanzu jikin Fayyat ne ma yafi damu na wllh bashida lafiya gashi ance wai jini za'a k'ara masa kuma wancen bayahuden yace kar a sake a sa sama jinin sai dawa gashi na ya Kamal dana daddy dana Abu duk baizo daya danasa ba".
"Sorry my wife kar ki zamu insha Allah nima ganinan zuwa yanzu haka Ina saudia yanzu jirjin mu zai tashi Allah zai baku lafiya kinji".
"Yaya Agrif shikenan ba Wanda ya isa ya hana dan iskan can abinda yayi ni ya ikon sa baya tashi sai akan yarana wllh".
"Am sorry kin ga jirji zai tashi zan kashe wayan I love you with all my heart".
kafin ta bashi amsa har ya kashe
Kusan atare Agrif da Nasara suka sauk'a kowanne su direct asbiti yawuce mommy tace a ibi jinin Agrif aka kwada bayyi dai dai ba cikin idon Allah ana kwada na Nasir yayi dai dai aka iba aka sawa Fayyat Nasrim kam alokacin ta kanta takeyi ba ita ta haihu ba sai 4 na asuba tasamu y'ar ta macce Masha Allah da ita
tun kafin amata wanka kowa ya ganta sai yace ita masu Khafulan ta biyo sak ba suda ban banci
duk a falon Mama ake
bayan an yiwa jaririn wanka Hajja ta dauketa tace'' ikon Allah kugano min yarinyar nan har wannan bak'in tabon na cikin tafin k'afan Nasuru bata bari ba kuma itama a k'afar hagu dai_dai inda na Nasir din yake Allah mai iko dubi yanda take juya idon kamar shi asanda aka fito dashi a tiyata".
Abu yace " nide bana gane kamannin jariri amma wannan kam tana tunumin sanda Nasir yake jaririn Sosai amma fa Nasir dina yafi wannan me kwalelen kan kyau".
dariya akayi
mommy tace'' kai Abu kode kana ciki dama Ummu ta sha miya kayi sabon zubi".
"Daddy yace "Ah ah wannan tawace saide idan Muwadda ko Ummdatu ko wannan k'anwar tasu yama sunan".
Mama tace'' y'ar bak'a sai sadaka".
yace "Yawwa to ka had'a harda y'ar bak'a nabaka sadaka"
Ummu tace'' ito takwara ta de zataci al'barkacin sunanan na bata d'aki amma banda wannan me idon a tsakar ka". ta k'arashe maganan tana nuna Ummdatu da take hannun Mama
Izza ce tashigo da sallama da waya ahannu tace'' umman Khafulan ga Abban Muwadda zai miki sannu".
ta k'arashe maganan tana mek'awa Nasrim wayar murmushi tayi tana cewa
"Ya Aiban agogon sarkin aiki".
dariya Aiban yayi yace
"ai kinfini aiki shekara biyu kin ajiye yara 4 aike za a k'ira agogon sarkin aiki".
Nasrim hararan wayan tayi kaman yana gaban ta tace'' yamuke daku kuma ai 3 kukayi ko".
yace "ai mu auren mu yacika shekara 3 kuma ai keda kika dashi dare daya kika handamo 3 ".
"towai kuma ba kun handamo 2 ba barka zakamin ko sa ido?".
"yes giwar mata munyi godiya duk da wannan Karan daya tak kikayi bayan kin cimana abincin kusan shekara".
k'wafa tayi bata masa magana ba
dariya yayi yace" my dear sister nima na dauki hutu gobe zanzo Ina nan za ayi sunna Ina brother A'A".
Nasrim daga kanta tayi ta kalli inda Agrif yake gaban tane yafadi daganin yanayin sa sai wani gumi yake fitar wa gaba daya yanayin sa ya canza".
kafin tayi magana har ya mek'e yafita dafa kansa dayake jin kaman zai rabe gida biyu yayi yana zaune a bedroom din Nasir yana jiyar fitowar sa a bathroom dan yaji
motsin shower Nasir yana fitowa yaga Agrif ahaka kallo daya yamasa yajuya yayi inda wodrop din sa yake wani riga
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Chapter 40
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 15 Chapter of 40