sa yana dariya
*************
Hajja tace'' ikon Allah ai ni dama nasan iskanci ne irin na yaran zamani amma Agrif ai na Nasrim ne kunji irin iskancin da yadinga min ne wai wllh shi de cikin satin nan ya keson adaura masa aure daddy yace "gaskiya Hajja ba wani abin da yarage banda a daura auren me za a saya jira a take aka sa ranan auren wata 1
Nasir bai ji ba sai a status din Kamal ya gani alokacin ma ko suna tare da Agrif din a Dubai cikin riki cewar yanani yake kallon Agrif yace
"Agrif bakaji gargadin dana maka akan yarinyar nan ba ko Wllh auren yariyar nan shine mummunar k'addaran ka na gaya maka ba matar ka bace ka nace".
Agrif cikin b'acin rai yace'' ni kuma na gaya maka baka isa ba Ina son Nasrim kuma baka isa hanani auren taba".
Nasir
mek'ewa yayi tsaye cikin b'acin rai yayi taku ukku ya k'arasa Inda Agrif yake cikin sanyi murya yace Wannan shine Warning na k'arshe da zan maka Haruna kar ka auri Halima rayuwar ta ba shida kyu idan kasa taurin kai abin ba zai muku yau ba".
"Ai kai ba ubana bane da zaka sani gaba kana gayamin wannan Nasrim ce nan da sati biyu tazama matata".
gyad'a kai Nasir yayi yana
murmushi yafara takawa na barin gun
tun daga wannan rana Nasir bai k'ara nuna cewa baya son aure ba har taya Agrif shidimar biki yake saura kwanaki biyun adaura suka sauk'a a k'asar da dinbin abokan su
Dr Fanna kam awanan Karan tafito tanuna eh Nasrim y'arta ce kuma tayi rawan gani
Safiyar jumma'a dinbin al'uma suka sheda auren
Haruna Agrif Abdulrahaman da Halima Abdulmajid Nasrim
Justice Abdulmajid yatara mutane sosai
da dare bayan sun kwanta Humaira da Izza yau a part din Mama zasu kwana saboda shidiman biki zahra ma tazo shine suka samu daman cewa anan zasu kwana dama daga ita har Izza laulayin ciki sukeyi shiyasa duk suka gaji
Humairah tace'' nasy K'iran fa ake
Nasrim da har tafara bacci tace'' kai wllh Ya Agrif bashi da hakuri tashi tayi zaune tace wai ni dukka aure haka yake ko nawa mijin ne bashida hakuri wllh dazu da mukazo a wajen diner dak'er na kwaci kaina awajen sa acikin mota ba dan nayi da gaske ba wllh komai zai iya faruwa shine fa yanace wai yanzu yanason ganina kuma wai a part din mu da akayi jere ina tsoro wllh me yasa bazayyi hakuri a kaini goben ba".
dariya Humairah da Zahra da Amira da Izza sukayi Zahra tace'' ai ko dole kije kinsan ya Agrif da rashin hakuri wllh zaki iya ganin sa anan ba da jimawa ba".
ma'rairaicewa Nasrim tayi ta kalli Amira da yake budurwa ce tace '' Amira zaki rakani kinga idan a gaban kine bawani abinda zayyi". grgiza kai Ameera tayi tareda jan blanket k'iran wayan ne yasake higowa Nasrim ta d'aga kai ta kalli agogo 11 30 na dare ahankali ta dauki wayan
muryar Agrif taji yace "please waiting my wife wllh wasu abokai nane zasu tafi jirgin su zai tashi 12 dan Allah zakuyi sallama ne dasu".
cikin rawar murya tace "promise sallama kawar zamuyi na dawo ko".
tsaki yayi yace "Because gani kura ko? har sai namiki alk'awari bar shi kawai nace baza ki samu daman fitowa ba". cikin sanyin murya tace
"Sorry my lovely husband gani".
ta mek'e da wayar ahannu tasaka shijab har k'ar akan rigan baccin ta
ta fito ta k'ofar baya tabi tun daga nesa ta hangoshi yana sanye da k'ananan kaya t-shirt bak'i da yellow din wando duk da wajen bawani wadatar haske yana kallon ta har takusa ya lumshe idon tareda bud'a hannu ya mata alaman ta fado jikin sa
hannun ta biyu tasa tadan tura k'irjin sa yadan yi baya yana murmushi yace " yarinya kinyiwa kan ki dan wllh bashin gobe ne".
tace'' naji nayi ta cin bashin ai bashi hanji ne yanzu ina bak'in?".
nuna mata cikin gidan yayi da yatsa
cikin tsoro tace'' haba Yaya kana nufin cikin gidan zamu shiga.?'
"to meye acikin ba gidan mu bane".?
''eh ai ba akawoni ba kawai su fito nan muyi sallama shikenan Allah bacci nake jin".
shafa suman kansa yayi yana mata wani kallo yace "wannan dan k'aramin bakin fa najima ina da haushin sa".
ya k'arashe maganan yana sama da ita ya nufi ciki sai turesa take tana masa gunguni
A main parlour ya direta yana dube dube kamar me neman wani abu sai kuma yaciro wayan sa ya dan kira yace
"na shigo ban gan kaba fa ok gani".
yace yayi hanyar k'aramin parlourn
Nasir yasamu zaune k'afar sa daya kan daya acikin kujera ya raje hasken parlourn
Agrif dukan kafadar sa yayi yace " big brother gata can na gawo maka ita da fatan bazaka razanar min da ita da wannan fuskar shanun naka ba amata nasiya a hankali wanda zai shiga jiki ni badan tafiya zakayi ba ai nasihar nan ba yanzu ba".
Nasir bai dago ba yana danna laptop din sa yace "please ga abin sha nan kafara kai mata kafin na dan gama wani dan abu".
Agrif ya kalli drink din yaga yakamata ya kai mata ko zata dan war tsake yayi murmushi yace
"Ok ba lefi naga da bacci ma a idon ta ko tadan wartsake".
ya k'arashe maganan yana daukar kwalin drinks din yafita
tana hangosa ta mek'e tsaye tana cewa ''suna ina ne".
Dariya yayi yace "Nasy wai me kike gujewa ne bakiji ance duk wayon amarya ba".
ya k'arashe maganan yana mek'a mata lemon hannu sa kallon sa tayi sannan ta k'arba ta ajiye a kan table murmushi yayi yajuya ya dauk'o cup akan fridge ya dauki drinks din ya dan siyaya yasha yana kallon yanda take wani kame jikinta alaman tsoro yace '' to kin ga ni nafara sha sai ki cire shakkun ko nasa miki wani bu karbi ki sha".
ya dire maganan yana d'aga mata giransa daya
Murmushi tayi tace'' haba Yaya ai nasan bazaka cutar dani ba har abadan ta karba takai baki tasha sosai dan taji dadin sa har tasake kallon kwalin milik ne amma bata san sa ba kodan ita dama kayan shaye shayen bai dameta ba
cikin wani irin hamma yace "ko ak'aro ya k'arasa maganan yana cilla kansa kan kujera ita ma dafa kanta tayi tana hamma ta bude baki da niyar zatayi magana da ganan taji shiru
"why why why Muhammad Nasir meyasa baka kashe niba dawan nan tozarcin da kamin ai kwara ka kasheni Nasir ka lala tamin rayuwata kaci zarafina kaci amanar yar dan da namaka Nasir kayi zina da matata ta sunna aranan da aka daura min aure da ita ko sanin ta banyi ba ka rigani shiga d'aki da ita ka dauke min budurcin ta acikin d'akin aure na Nasir koma dame kake ta k'ama Wllh sai na dauki fansa baka isa ba kai mayaudari ne maci amana.....
Murmushi Nasir yayi yana mek'ewa tsaye tare da zuge zip din gaban wandon sa yace please Haruna nifa banci amanar kaba tun farko na gaya maka zaka tafka kurkure idan ka nace ka auri Halima dan nagaya maka bana son meson ta dan ita k'addaran ta bame kyau bane na tsara yanda zatayi rayuwa cikin k'unci wanda zata ce dama ba ahalito taba
Amma baka jiba ka nace wannan shine dan k'aramin taku acikin takun dana adana muku Agrif nayi warning din ka baka jiba rahama ne Allah ta'la ya nuna maka mak'iyinka sannan wawanci ne ka kasa tunanin kare ganka daga sharrin sa naso ka da rahama na sanar dakai abinda zai zama cuta agareka ai ni ban so kasha juice din nan ba sonayi nayi komai agaban idon ka amma sai nasamu kana bacci naso kagani dan nasan zaka tsane ta tsana na har abadan ita oganniyar ce bana son tasani ayanzu har sai na gama aiwatar tar da nufina akanta shiyasa na fitar da ita a hayyacin ta amma ina maka albishi da matar ka komai yayi zam zam ba wai kyan fuska da sura kadai Allah ya bata ba tana da sirrin boye wanda yafi na zashiri in ganci sannan k......
wani irin cakuma Agrif ya kai masa yafara dukan sa ta ko ina yana kuka yana Allah ya isa Allah ya isa Allah shi zai mana shari'a da kai a lashira".
Murmushi Nasir yayi yasa hannu ya kwace wuyar sa a hannun Agrif yana murmushi yace "ba sai kajira lashira ba ai Baban Halima ma chief justice ne na fison ka fallasa komai kaga kowa zai san ayanzu Nasrim ta haram ta agare ka hakan zai min kyau ni kuma".
ya k'arashe maganan yana kama handle din kofar
cikin kuka Agrif yace koton Allah yafi na kowa shi zan kai ka lefin ka yafi k'arfin sha'ria da kai a duniya kuma idan nayi haka na tozarta gidan mu a idon duniya na tozarta rayuwar Nasrim daga nan burin ka yacika dan haka ba wanda zaiji ko ita bazan bari ta sani ba".
Nasir yajuyo cikin b'acin rai tabbas bai ji dadin yanda Agrif yanuna bazai fallasa ba
Cikin d'acin rai yace to shikenan ni inada idda na akan Nasrim in har bata gama idda ba ko hannuta ban yar da ka taba ba yin kahan zai iya gurfanar dakai agaban kotu ina son sai tayi wata ukku kafin kayi zaman aure da ita san nan kasa aranka akwai b'acin ran da yafi wannan agaban ku....
yafita tare da bugo masa kofar
ahankali Agrif yaja bargon ya k'arasa rufe Nasrim yakifa kansa ajikin gadon yana cigaba da kuka yanaji ana kiran sallah sannan yayi addua yana kallon Nasrim da take shirin bude idonta Nasrim yink'urawa tayi da k'arfi asan data fuskanci inda take wani irin zafi taji kamar ana yanka Naman k'asan ta wani irin rikicecen kuka tasa ka tana fisge hannun ta daga nasa "Agrif meyasa kamin haka? aure de an riga an daura hakuri kwana daya ka kasa har sai ka tozar tani kanunawa duniya wani abin jikina kake so bani ba sha'awa ta kawai kake har ka kasa hakurin akawo maka ni amatsayin mata nayi kurkuren auren wanda dama bawani soyayya ta gaskiya a zuciyar ka kacu ceni Agrif amm....
ahankali ya dauki hannun sa da yake jin yamasa nauyi yarufe mata baki cikin wani irin murya yace" wait my sister ban san da bakin da zan baki hakuri ba sai de ina neman alfarman gafara agareki dan Allah ki daure ki dauki wannan a matsayin k'addaran mu wanda yake fadowa dukkan mutum batare da mahukunci k'addaran yayi shawara damu ba saide yana sauki ga masu Ima'ni irin ki tabbas wannan k'addaran muce ki bar cewa na tozar taki kedin halaliya tace annabin mu ya ubarcemu da cewa matayin mu gonakin mune mushiga alokacin da muka so amma kibar cewa ni Haruna sha'war ki kawai.....
cikin tsawa ta dakatar dashi dacewa ''ah ah idan ba sha'awa ba mezai sa kamin haka ".
shima cikin wani irin b'aci rai yace" saboda ke halaliya tace ko baki san a d'azu din bin mutane suka shafa sheda ke matata ce ba".
itama wani irin kuka ta sake fashewa dashi sai kuma yaji tausayin ta shima jiyake kamar ya d'aura hannu aka yayi ta kukan irin na d'azu amma ina bazai iyayi a gabanta
ta gani ba dan haka cikin sanyi jiki ya zauna abakin gadon yace "sorry my wife wllh wani tafiya ne yataso min na gaggawa yanzu haka jirgin mu zai tashi k'afe biyar na asuba kuma da alaman aikin zai iya daukana wata guda kuma kinga ke kina school bazai yiwu naje dake ba shiyasa nayi hakan kinga ba kowan ne ango bane zai iya jure ganin macce kamar ke ya tsallake ya tafi amma dan Allah kiyi hakuri haka de yayi ta lalamin ta har yasamu shawo kan
Agrif tunda yafita masalacin sallan asuba bai koma gidan ba airport ya wuce ba tare da ya tsara ga k'asan da zai jeba
acikin gidan kam.......
*To masoya muje zuwa sai mun hadu a page 7 muji yanda LABARI zai canza salo*
*da gaske ne idan Agrif ya kusanci Nasrim Nasir zaiyi k'aran sa sai naji*
*comment din ku*
*wannan FURRUCIN* *Nasir ne*
Bj 🖊️
[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
(```Rikicin Babban Gida```)
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*_________________________________*
*Page 8*
"Abdulraham me hakan yake nufi me kalaman Nasir wai adaren muna farko Nasrim ta samu cikin shiya k'ace daren ma yazama nasa kaji fa rashin jin hausa irin nasa".
dariya sukayi daddy yace "Hajja ai ma yanayin k'okarin sosai idan kikayi duba da inda yake".
washe garin jirgi daya Agrif da Nasara suka bi duk bawani magana a tsakanin su
sun sauk'a lafiya drive ne yazo daukan su mota daya suka shiga duk da Agrif bai so hakan ba saboda bak'ak'e magan ganun da Nasir take jifan sa dashi
dukkan ma'aikatan sai sannu da zuwa suke musu Baba Yakubu yafara kirarin "Kai yau gidan akwai banyan Nasara ko gani kafi mutum NASARA me wuyar badanci Nasara goshin girji me wuyar karau".
Murmushin da yajima mayyi ba yayi cikin kulawa yace " baba Yakubu ban taba jin dadin wannan kirarin naka dakyu yamin dadi kamar yau ba kodan yau Ina cikin farin ciki ne kana da gift na musamman in Sha Allah".
cikin washe baki Baba Yakubu yace "godiya nake magajin baba Alhaji Abdulsamad a wajen kyauta".
Nasir dafa kafadan baba Yakubu yayi yana cigaba da murmushin tare da yiwa Agrif wani kallon mugun ta yace " ba sai kayi godiya ba Baba Yakubu nima Allah yamin kyautar da kud'i bazai iya sayan sa ba duk abin da natara a duniya bai isa ya sayi kyautar da Allah yamin ba dan haka yau akwai kyauta ta musamman duk me rabo zai samu katara min kan ma'aikatan gidan yau da kaina zan gana dasu naji damuwar ko da matsalan kowa dan nuna godiya ta ga Allah bisa kyau tan da yamin".
Baba Yakubu yace" Masha Allah duk ban san kalan kyauta ba yallabai Ina tayaka murna Allah yasa kaci gaba da Nasara a rayuwa kaman mahaifinka Allah yayi sa mutum me nasara".
murmushi yayi yana d'agawa Agrif giran yace" ai Baba Yakubu da Nasara aka haifeni da Nasara na dashi da rasara nake rayuwa kuma da Nasara zan mutum in Sha Allah" .
dariya Baba Yakubu yayi yana cewa "yayi goshin girji".
Agrif juyawa yayi yafara tafiya Baba Yakubu yace "yallabai Agrif Baban gidan Haruna kafi k'asan randa yawan wanka tsarin me kyau da tsafta baye kan mekyan suta kake Haruna kyan zuciya da kyan hali ka kace sa awajen sunan ka Haruna in gd'uroro an baka kabawa yaran baya".
shide Agrif ko juyowa bayyi ba yacigama da tafiya
dariya Nasir yayi shima ya juya yana bin bayan Agrif din yace Baba Yakubu an gode a mafadin sa
har zasu shiga parlourn Hajja Agrif ya kalli fuskan Nasir yaga tabbas yana cikin farin ciki yasan ba hankaline ya isha shi ba zai iya fitowa ya fadi komai dan kamo hannu sa yayi ya jashi gefe
yana kallon idon yace "wai Nasir me kake nufine? kana nufin da gaske zaka fito ka nunawa duniya cikin jikin Nasrim na kane ko meye?".
murtuke fuska Nasir yayi cikin dakekkiyar murya yace" na fad'a maka zanso hakan in har baka bi dokoki na ba kasani dan nayi tarayya da mace ina saurayi ba uban da ya isa ya jefeni kai ni ko bulala sittin din ba wanda ya isa yamin kuma d'ana zai dawo hannu na kuma nasamu nasaran lalata auren ku".
shima Agrif cikin b'acin rain yace "amma kasani baka da hujjja ita kanta Nasrim bata san Kai ne ba dan haka baka da wani hujjjan da zai nuna cikin kane".
wani irin dariya Nasir yayi ya zaro wayan aljihun sa yana nuna masa recoding maganan suna yanzu sannan yace idan kana son sauran magan ganun mu da kai zan nuna maka idan kuma yanda nayi sex da ita matar taka kake so duk akwai yayi makanan yana lalllasa wayan yame k'awa Agrif hannu na rawa ya k'arba shi kansa yafara kani yana bacci azaune akan kujera sai Nasrim a gefen sa sai Nasir a tsaye akan su yana murmushi yace kuskuren kane dan uwa duk wanda bai bi umarnin Nasir bazai ga da kyau ba yana gama magana ya sun sunkuya ya d'aga Nasrim cak ya d'aura a kafadan sa yayi haura sama da ita hannun sa daya rike da wayan da yake daukar su har yashika cikin bedroom din cifa yayi da ita akan bed yabi bayan ta shijabin jikin ta yafara cirewa agigice yace " ai ashe yarinyar nan rena kamace".
yana yiwa Nasrim tsirara yayiwa kansa ma zai mata rumfa Agrif yayi cilli da wayan yayi wani irin zuba gwiwowon sa k'asa tare da fashewa da kuka yana cewa " kaji tsoron gamuwar ka da Allah".
cikin murmushin shima Nasir ya tsugun na a daf dashi har jikin sa yana gogar nasa yace " ka yarda ni GOSHIN JIRGI ne ko Agrif ka kalle ni nafika shanaki nafika tsawo nafika fari kyau nafika fadi nafika illmi nafi kudi nafika komai na duniyar nan to a lashira ma haka zan gamu da ubangijin na lafiya kuma nafika komai har lashiran ina sama kana k'asa".
ya k'arashe maganan yana daukan wayan sada Agrif ya gefar
hanu Agrif yasa ya kamo na Nasir cikin dakekkiyar murya
yace " naji to meye dokokin naka".?
Murmushi yayi yace
"yawwa yaro yanzu kayi kai bana son ko hannun Nasrim ka sake tabawa ka rike wannan kafin sauran su biyo baya".
"naji zan iya jure wannan kai ma ka kiyaye kar ka nunawa duniya cikin jikin Nasrim naka ne".
Nasir yace "na maka alk'awari ba zan gayawa kowa da bakina ba amma nayi maka alk'awarin zanyi abinda kai da kan zaka fito kanuwa duniya komai dan ide zakaci gaba da zama da Nasrim amatsayin mata to bakai ma rayuwa me dadi har abadan bazan barka ka huta ba ba hutu a duniyar ka".
"Nasir kenan ai dama duniya ba hutu mukazo ba bauta mukazo da kuma jarrabawan ni Haruna ba yarda irin tawa jarrabawan kenan kuma nayi Imani dashi
sannan na maka alk'awarin kome zakayi bazan bari ka haram tamin matata ba kai har d'an cikin ta suna nana zai amsa".
jisukayi abayan su ana cewa to kaji an girma ba asan an girma ba d'an ko duniyar bai zoba ake fada akansa. . ?
atare suka juya
Hajja suka gani tana k'arasowa inda suke murmushi Agrif yayi yace" ba d'an mu bane abinda yafi haka ba zamuyi......
Hajja ta katseshi da cewa ''dalla kafara can d'an da akayi k'aurun sa arashin kunya har ina abin wani fariya."
Agrif yace"ko ma ame akayi shi ai d'ane kuma bawani rashin kunya ai matata anriga an d'aura auren ai alokanin inda nace da ita zan tafi ai ba me hanani".
" aikin banza ai da da ita din yana ca kutabi da asirin ku ya rufu amma yanzu waye bai san k'aurin rashin kunya za a haifa ba kunsa mu ciki nun kafin a wani yarinya a dauke ta adoki akai ta a duk amaryar da ba adauke ta adokin ba tayi babban asara saboda jaraba shine dan burin kunya ka jajibo min Wannan nunar ranan me kaman gwandan k'odeden".
ta k'arashe maganan tana juyawa yayi parking stupid" ta shige mota
sukuma hanan ya hutar dasu shiga part din Hajja da zasuyi direct part mommy suke kowa yamemi inda bedroom din sa yake
Agrif wanka yayi dukda yana najin ransa a jagule amma yayi shirin sa cikin nutsuwa yafito fes kamar yanda yasaba har yanzu mommy bata zoba part din Ummun sa yafara zuwa ma'aikata suna ta iban gaisuwa bai ga Ummu a k'asa ba yawuce sama knocking yayi daga ciki tace'' shigo".
azaune ya yameta abakin gadon cikin sanyin jiki ya k'arasa wajen ta ya zube gwaiwowon sa a k'asa yace " Ummu na same ku lafiya?".
"lafiya".
tace'' a tak'aice batare data juya ta kalleshi ba
shiru ne yabiyo baya basai ta gaya masa ba yasan ranta amugun b'ace yake ba haka tasa ba tar ban saba amma ya zanyi kowa hukun tasa yake akan abinda ba lefin shibane sake d'ago da kansa yayi ya kalle ta cikin rashin damuwa take cigaba da danne dannen ta a laptop din ta kamar ma ba mutum awajen
a zuciyar sa yace ummmm wannan ma ke kenan Ummu ya gamuwar muda Nasrim yake
cikin taddaro jarunta yace " ammmm Ummu bari naje na gaida".
still bata d'ago ba tace'' balefi
cikin sanyi ya mek'e tsaye yayi gaba
me makon ya shiga part din Mama kawai direct waje Bala sarkin gida ya nufa tun kafin ya k'arasa suka mek'a cikin suna masa jinjina tare da cewa yallabai Agrif barka da fitowa
"Yawwa dan Allah Bala ina son fita aduba min motar da zan iya fita".
sarkin gida yace "angama yallabai dama yasan ra ayin kowa a dan haka bai sha wahalan samo key din motar ba ya bashi
da daddare ana tsaka da cin abinci Agrif ya shigo duk an hallara a dining cikin sun kuyar da kai ya k'arasa yazube gwaiwoyin sa biyu a k'asa yace "daddy Ina wuni mun same ku lafiya".
cikin fara'a da kulawa daddy yace" mude lafiya Al'hamdulillah my Son but kai fa meyake damun ka duk karame ga sagen ka ba gyaran kirri duk ka canza kamar Haruna na da nasani da tsatta da gayu ba meyasa ka haka"?
murmushi ya d'anyi yace " daddy lafiya aiki ne kawai yadan sha gabana".
Daddy yace" sure".
gyad'a kan sa yayi yana juyawa wajen Abu wanda ko kallon inda yake bayyi ba cikin sannyi murya wanda ko mak'iyin sa zai tausaya masa yace" Abu barka da dare". hannu kawai Abu ya d'aga masa batare da yad'ago ya kalli inda yake ba
juyawa yayi inda mommy da Mama suke yace "mommy Mama bar kanku da dare".
amsawa amsawa sukayi cikin fara'a Mama tace'' ka kyauta Agrif idan ka kenan ko"?
murmushi yayi yana gyara kujeran da zai zauna tate da mek'ewa Kamal hannu Kamal yace"manya gata wasa ina shi hantan naka wanda saboda shi har zaka iya barin sabuwar amaryar ka har sawon 6 weekend".
yamusa furka Agrif yayi dan baya bame son hayaniya bane ya gyara zaman sa yana amsa gaisuwar da Humairah take masa ya amsa kansa asunkuye
ahankali yake min hannu ta da kallo da yake juya cup din kunu ba alamun ko kurba tayi ahankali yake d'ago kansa har ya sauk'e a fuskan ta abin mamaki ba alamun fushi sai ma wani k'ayatacciyar murmushi data sakar masa juya lumsassun idon sa yayi yana mata alama da i'min fada ba murmushi ba
giranta taya ta d'aga masa tare da daura dan yatsan ta daya akan lefin ta tana masa alaman kiss afak'aice
Agrif wani irin ajiyar zuciya ya sauk'e me sauti wando kowa awajen sai da yajuya ya kalleshi ita ko Nasrim da saurin ta dauki kofin ta kai bakin ta kamar ba ita ba sai de Hajja tana hankalce dasu tes message ne yashigo wayan Agrif har zai kai abinci bakin sa wani yasake shigowa ajiye cokalin yayi ya zaro wayan acikin aljihun sa Nasir ne ga abinda yasa
_aikin kane kasa ta taci abinci dan sabo da naga cin abincin yaro na na zauna kuma ba abinda taci_
sai dayan da yasa
_sab'awa hakan tamkar sab'awa umarnin Nasir ne kuma kasan me zai biyo bayan sab'awa umarnin Nasir_
Agrif d'aga kansa yayi yana k'arewa mutane wajen kallo ba Nasir aciki juyawa yayi ya ganshi harde akan kujera acikin parlour yana operation din wayan sa kamar ma bai San da mutane ba
kwafa Agrif yayi yi ya goge message din saboda dan sa ido Kamal
Hajja tabe baki tayi tace'' me zaka sa mutane agaba kana tsak'i kana kwafa idan matar kace ai aikin gama ya gama daga nan gar ku sake shiga kowane ban gare direct kuwuce
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Chapter 40
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 10 Chapter of 40