mike ya maidata ta koma ta zauna ya zube agabanta yana runtse tsunammun idanunshi yana sake jin shaukinta, matsota yayi sosai ya shige tsakanin cinyoyin yana shafa fuskarta har k'araso qirjinta ya shiga kissing din saman brest dinta, take yanayin kukanta ya sauya taji gabadaya babu abinda take buƙata a halin da take ciki sai shi ,sai dai taki barin ya fahimci halin da take ciki taja baya da sauri tana sauke ajiyar zuciya matsowa yayi ya haura katifar yana binta sa mayataccen kallo ba tace masa uffan ba har sanda ya kamota gabadaya ya matsota ya kai hannusa cikin rigarta yana shafa albarkatun qirjinta a hankali yana lumshe ido wani iri ta dinga ji asansar jikinta ta kasa daurewa abinda take ji dan haka ta sake rushe masa da kuka tana furta "wayyohlly Allah nah ina jin wani iri ajikina ka barni haka "nima ki barni nayi abinda nake so ta shiga girgiza masa kai, ta fixge da karfi ta zagayo ta bayan gadon zata duro ya fizgota da karfi ya sake maidaita saman katifa ta saki ƙara mai haɗe da sautin kuka ..
aunty dake zaune a parloun tayi saurin kallon kofar d'akin "kai wannan yaro ba dai jaraba ba dan kwana arba'in din da zatayi ne bazai iya hakuri ba ,ita kuma da shegen rakin tsiya ko meye sabon abu agurinta ?
Taja saki ta cigaba da kallonta , cikin wani irin yanayi yake kallonta "ke meye haka kike ihu ?
"Ban sani ba ka rabu dani dan Allah ta karasa mgn tana dukan kirjinshi "kina hauka ne ko wasa nake dake ?
"Bansani ba amman dai ka rabu dani plz ya zauna tare da manneta a kirjinsa yana shafa qirjinta zuwa kan nipples dinta "ki kwantar da hankalinki babu abinda zan miki nafi bukatar soyayyarki akan komai ,nafi son ki nuna min so kamar yadda nake nuna miki a yanzu ta lumshe ido , shima lumshe idanunsa yayi yana jin tudun cikakkakun brest dinta "ko nima loser ne kamar sauran samari kanku ?
Yayi magana yana juyo daita suka fuskantar juna hade da kai hannusa yana zagaye bakinta dashi idanunsa na yawo a ilahirin jikinta "idan dai har zan soki fatlion kema tabbas nasan kina sona idan kuma baki sona ki tsaya karki motsa daga haka, ya cireta ajikinshi ta tsaya bisa kafafunta tayi shiru shima shiru yayi batare daya cire hannuwansa a jikinta ba ya runtse idanunshi yana tunanin abinda ke ransa can ya soma magana yana tafiya da hannunsa a jikinta har ya zuge zip din gaban rigarta "karki motsa fa tace "uhmmmmm tana dauke numfashi jin yadda hannunsa suka yiwa qirjinta diran makiya tace wayyo Allah tsigar jikinta "cool down Ina son gano zahirin wani abu ne karki sake motsawa har sai nace ,tayi shiru jikinta na wani irin rawa cikin natsuwa ya soma murza kan nipple's tayi wata irin zabura tamakar wace akana jonata da wuta ciza lip's d'insa yayi kamar bai ga abinda tayi ba gabanta yayi mugun faduwa jin ya kai bakinsa kan nipples dinta ta bude idanunta da sauri tana kallonsa da kallon yadda yake sucking din nipples dinta kamar ya samu sweet ,ahankali ta soma ja baya yana biyota har sai data kurewa bango yana cigaba da abinda yake a qalla sai daya ɗauki sama da minti talatin yana lugwi gwita mata na shanunta sannan ya sauke ajiyar zuciya yana cire bakinsa akansu ya bar hannunsa ,ya kai fuskarsa daidai nata still hannunsa na kan na shanunta "yaya kika ji yarinya da hannuna yayi shawagi a nipples dinki ? "Ban ji komai ba dan ban saka ba wai me yasa kake son damun zuciyata ne ?ya haɗeta da qirjinsa "ai fa nasan waskewa zakiyi bazaki fadi abinda ke ranki ba"kwarai kuwa bazan faɗa ba tunda bana jin abinda kake son na faɗa ,ya tsura mata ido sannan ya saketa a hankali ya danyi shiru idanunsa a runtse
" wannan shiru da yayi ne ya bata damar kwasa aguje ta fito tana haki kafin ta fito tayi saurin gyara zaman dukiyar fulaninta tayi zipping din gaban rigarta , makalewa tayi ajikin bango tana kallon aunty dake zaune "ke lafiyar ki ki fito a hargitse haka ?
Hawaye ne suka dan zobo mata tana kallon kofar dakin a lokacin da mahruf ya fito ya tsaya bakin kofar , qirjinta sai bugawa yake ya tsura mata ido aunty ta mike a hankali ta k'araso gareta taji jikinta yayi zafi sosai "me ya sa jikin yayi zafi haka ?
Take ta samu mafaka tace "kaina ke ciwo "kanki ke ciwo shine zaki zauna kina kuka kamar wata karamar yarinya ? sauran kadan dariya ta subuce masa amman ya dake ta kalli inda mah'ruf yake tsaye ya ɗan jingina kafadarsa da abun kofa "kai kuma meye amfaninka tun dazu ka makale yar mutane a daki amman baka san bata da lafiya ?" Na sani mana aunty k'ok'arin bata magani nake ta fito "muje ki sha magani ko kin warke yayi maganar yana kallonta "ni babu wani magani da zan sha kaine matsalata kai ne kake haddasa min ciwon kai ,ya sha mur yana watsa mata harara da nayi miki me ?"Oho tayi magana muryarta a sanyaye ya kai hannu zai cafkota aunty tace "dakata malam banason borin kunya ....
Daskarewa yayi tsaye yana kallon aunty , maganar aunty ta bashi dariya matuka yace "me nayi kuma ?
"Ko ban kyauta ba da nace tazo tasha magana ?
"A'a ka kyauta kamata yayi ka kamata ta karfin tsiya ka maida ita dakin ka sake dubata , mara kunya kawai ya kyalkyale da dariyar da yake faman dannewa ,ita kuwa ummita sunkuyar da kanta tayi ta matsa can nesa dashi ta sake makalewa jikin bango bai sake cewa komai ba ya sa kai ya wuce yana murmushi .
"Ki samu guri ki zauna sai wani zazzare idanu kike ,mijin naki kike gudu saboda baki da wayo ?
ko wani abu ba zai shiga tsakaninku ba bai dace ki dinga gudunsa ba ina ganinki kamar mai yawo ashe zero ce "aunty bazaki gane abinda yasa.. "yi min shiru ki wuce ga hadin garin gumba can dana sa akawo muku daga nijar ke da su meenal idan jidda ta shigo ki tuna min na dibar mata nata ,na Aysha daman ta gurinta aka kawo nasan ta dibi nata ki maida hankali had'in magani nada matukar kyau ..Sulalewa tayi ta nufi kitchen ta d'auko cup da spoon ta fito ta dibi magani "da me zan sha aunty ?
"Damashi zaki da kauri sai ki zuba madara tace "to tare da shigewa d'akinta.
*******
Ummita zaune a dakinta a gaban mirrow sanye da doguwar riga mai hannun hamles mai budadden wuya wanda ya bayyana dukiyar fulaninta tayi shiru tana tunanin shan maganin da aunty ta matsa mata , duk cikin magungunan tafi son zuma taja tsaki a daidai lokacin da ma'hruf ya shigo d'akin bakinsa ɗauke da sallama ta amsa tare da mikewa tsaye tana kokarin ɗaukar cup din hannunta "sannu da zuwa "yauwa fatlion ya gida ?
Sai data ja tsaki a ranta sannan tace "lafiya atakaice ta ajiye cup ta zagayeshi ta isa gaban wordrob dinta ya bita da wani shuumin kallo, kayan yayi bala'in mata kyau uwa uba yadda ya bayyana abinda yafi so da kauna ajikinta , a hankali ya had'iye abinda yaji ya tsaya masa a makoshi yana kallonta ta d'auko wata riga mai dogon hannu ta zuge zip din rigar tana ƙoƙarin daurawa akan hamles din jikinta , ya k'araso cike da sanyin jiki ya juyo daita suna fuskantar juna sannan ya amshi rigar ya soma ƙoƙarin sanya mata yana kallon qirjinta ya tsura mata ido "yana ga duk kin rame a gidan mahruf dinki ,ko ramar kin dade baki amshi girki bane ?"Ko zaki amsa yau ta harareshi "idanunka ke ganin haka amman ni babu wani rama dana yi ko dazu da meenal tazo cewa tayi nayi kiba ,yawo ya soma yi da hannunsa a sansar jikinta yana wasa dana shanunta yana magana cikin haka wayarsa ta dauki kara yayi shiru yana wasa da brest dinta da take jin tamkar yana zarar ranta ne"ka ɗauki kiran mana tayi mgnr da kyar numfashinta na sama da kasa ya harareta "banason disturb ne zaro wayar tayi daga gaban aljihunsa tana duba screen din wayar "mama ce fa "da sauri ya fixge wayar a hannuta ya kara a kunnenshi suka soma magana tayi murmushi tana sauke numfashi ta ɗauki cup din maganinta ta fito ta barshi ..
TWO FRIEND'S BSBS
💗💗💗💗💗💗
WANNAN CE
QADDARARMU
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~TRUE LIFE STORY~
FREE NOVEL
AL'QALUMAN
*AYSHA A BAGUDO*
*FAIZA HAMMADU*
*SUBSCRIBE TO MY YOU TUBE CHANNEL HAUSA BAKWAI*
Bismillahirrahmanirrahim
PAGE 59
Basu sake had'uwa ba sai washegari da rana ta fito daga part dinta ,ita da himaya da wasu kawayenta da bai san su ba ,shi kuma a lokacin yana tsaye tare da jafar, ransa yayi mugun ɓaci sakamakon babu mayafi ajikinta daga ita sai riga da siket na tamfa " ganinsa yasa ta juya da sauri tana musu sallama , ya ja tsaki a bayyane yana zance zuci "da baya gurin kenan har bakin get zata kai su da wannan shigar "jafar ya zunguresa "ya'akayi ne mutumina naga ka ɗauke wuta ?"Kai kuma sarkin sa ido ba meye naka da baka gani ba kayi magana ba ? kazo ka wuce ma na sallameka "ai kuwa baka isa ba dan ubanka sai na gama abinda ya kawoni idan kayi wasa ma sai dare zan wuce naga ta tsiya ya furzar da iska mai zafi suka cigaba da magana mah'ruf na ciccin magani da 'bata rai .
Ummita kuwa tana shiga part dinta ta nufi kitchen inda aunty take ƙoƙarin gyara musu abinda zasu girka da daddre ta kai hannu zata amshi wukar dake rike a hannunta "aunty kawo na tayaki "okay tayani ma zakiyi ?"Bari randa na tattara ta koma gidana zaki gane kurenki "kai aunty ai sai kinyi min wata biyu ko uku ni wallahi kamar ma karki wuce "Ai kuwa bazai yiwu ba tafiya dole nima dan tsohona yayi missing dina .
Ummita ta kwashe da dariya "kai aunty ,"Kai aunty ko gaskiya rana da kika cika 40 days ranar zan tattara na kama gabana kije ki d'aura mana ruwan zafin da za'a tafasa eforiro tukunan sannan ki dawo ki k'arasa yanka efo din , ta k'arasa ta bude cabinet ta d'auko yar madaidaiciya tukunya ta wanke ta zuba ruwa ta kunna gas ta d'aura ta dawo ta tsaya kusa da aunty ta amshi wuka a hannunta ta soma gyara efo tana gamawa ta koma kan nama suna aiki suna hira wayar aunty ta ɗauki kara ta k'arasa ta wanke hannunta ta ɗauki wayar ta nufi parloun .
Ummita na tsaka da aiki taji mayataccen kamshin turarensa ya buwayi hancinta take gabanta ya shiga faduwa , bata juyo ba saboda jikinta ya bata mah'ruf ne tsaye a bakin kofar ta cigaba da aikinta, yayinda jikinta ya ɗauki rawa jin shiru har kusan minti biyar bata ji ya kira sunanta ba , zuciyarta ta fahimtar daita ya wuce duk da har lokacin tana jiyo kamshin turarensa , ta juyo a hankali aiko take idanunsu ya tsarki cikin juna .
take ta wayance kamar bata san da tsuyuwarsa a gurin ba "la yaya yaushe ka shigo? tayi maganar cikin salon jan hankali ,mah'ruf ya kasa magana ya cigaba da kallonta rungume da hannunwansa duka a qirji sai daya ɗauki sama da minti biyar sannan ya buɗe bakinsa da kyar ya fara magana cikin faɗa yana karasowa inda take "wato dan wulakaci haka kike fita babu mayafi babu hijab har conpaund din gidan nan kina kada jiki kina washewa mutane baki ? tayi shiru tana kallonsa hankalinta a matukar tashe ganin fuskarshi tattare da tashin hankali da matsanancin kishi ta juya a sanyaye ta cigaba da aikinta "
" banaso karki sake min irin wannan gangancin, karki sake fita haka ya faɗa a fusace yana matsowa kusa daita sosai, jikinta ya sake daukar rawa "bakinta na rawa tace "ka..kayi hakuri ban ... "Baki san me ba ya fad'i a fusace yana watsa mata harara garin ta juyo ta sake bashi hakuri sabuwar wukar dake rike hannuta ta yanketa ,wata razananniyar ƙara ta saki da karfi tare da kiran "washhhhh hannuna ..........
mah'ruf ya sake matsota cikin zafin nama ya riko yatsan tare da haɗe fuska,tsoro ya sake mamaye zuciyar ummita ganin bai saki fuska ba duk da yaga halin da take ciki, ko'ina ajikinta rawa yake kamar mazari saboda azabar rad'ad'in da take ji runtse idanunta tayi gam sakamakon yatsan hannunta da taji a bakinsa yana tsotsan jinin dake fitowa ta d'aure amman duk da haka sai data fara hawaye ita kadai tasan zafin da take ji a hankali ta soma yin kasa zuciyarta na harbawa, shima ya bita yana jin ciwo da rad'ad'in abinda tayi masa , ya rikota sosai yana Kallon kwayar idanunta yana cigaba da tsotsan yatsanta ,ta runtse idanunta sosai sai ga wasu sabbin hawaye sharrrrrrr sun samu nasarar zubowa , suna cikin wannan yanayi aunty ta dawo kitchen din turus tayi tana kallonsu kafin daga baya tace "me ye haka ka sata gaba kana kallonta kamar yau ka fara ganinta ? Atare suka d'ago , ummita ta kalli kofar shigowa kasancewar tana facin din kofar ,shi kuma ya juyo yana lumshe idanushi yace "wai taimaka mata nake "Shine duk kabi ka tsorata yar mutane dan ubanka har da sakata kuka ya kyalkyale da dariya "aunty ba zaki gane yadda take tsoratani ba "karya kake kane zata tsorata dan ka raini ni ?Aunty tayi magana tana nuna shi ya d'age mata giransa daya yana sake lumshe mata ido alamun "eh "ban yarda ba wallahi kai ne dai kake gara min yarinya .
"wallahi aunty itace ke garani Kinga yadda nake a gabanta kamar wa Ni ma.....sai kuma Yayi shiru ya kasa karasa maganar yana sosa keya ya
kamo hannunta .
"Me ka mata take kuka ?"yan kewa tayi garin rawar kai , shine nake taimaka mata ummita ta kalleshi kawai batace uffan ba a ranta tace "itace ma ke rawar kai "kina kallona ko karya nayi ? tayi saurin girgiza masa kai tana matso hawaye dan har lokacin tana jin zafi da rad'ad'in ciwo,take yanayinta ya bashi tausayi ta jikinsa yayi sanyi ...
Muryarsa a kasanlance ya soma ƙoƙarin mikar daita "sorry dear "taso muje daga ciki na sake duba miki hannunki aunty tayi shiru tana kallonsu sannan tace "kai baba ba dai hakuri kake bayarwa ba, kai da kace bazaka iya bawa mace hakuri ba bazaka iya rarrashinta ba ?
"bari aunty wannan zance da ne ,ni yanzu komai ma zan iya yi "
"dan burouba waya faɗa maka gaskiya ? Yayi murmushi yana karasa mikar da ummita ya makaleta a gefen jikinsa suka bar parloun'n " a gabana kake rungumarta idan baka ji kunyata ta Kanwar ubanka ba kaji kunyata ta surukarka ,kai yaron nan da alamun ka gaji dani a gidan nan bari nazo na tattara inawa inawa na bar muku gidan "no no aunty kiyi zamanki wallahi muna jin dadin zamanki ko fatlion?ya faɗa a daidai lokacin da zasu fice daga kitchen ,tayi murmushi kawai tana girgiza kai "yaran zamani sai addu'a ta cigaba da aikin .
*******
Da daddare ya shigo part din ummita sanye cikin kananan kaya farar t shirt da wandon blue , kafafusan sanye da farar safa da takalmin fari, Sai kamshi yake zubawa, yayinda t
Ummita ke zaune tana kallo tare da aunty dake cin shikafa da miyar efo riro aunty na ganin shigowarsa tayi mata alamar taje garesa "maza tashi kije ga mijinki can .
ta mike tana rausaya tamkar fure ta k'araso garesa cike da kulawa "sannu da zuwa yaya ya riko hannunta cikin nashi tace "washhhhh ciwona "ya lumshe idanunshi yana dafe goshinsa "am so.....
"ai fa ka dawo kenan zaka fara damun mutane ta faɗa tun bata jira taji abinda zai ce ba a fusace ya kalleta "ni da gidana kike faɗa min haka ?"aunty kiji min yarinyar nan da wata maganar banza wato ma bata son Ina shigowa ""Babu ruwana kunfi kusa ta kawar da kanta tana kai lomar abinci bakinta ita kuma ummita ta juya zata koma ta cigaba da kallonta ya fizgota da karfi ya buga bayanta da bango batare da ya so faruwan haka ba ,yayi mata wata irin muguwar matsa wanda yasa tayi saurin cewa" am sorry wallahi wasa nake maka kwalla na zubo mata saboda azabar matsa ,ya tsura mata ido ya kallon fuskarta sannan ya sausauta rungumar da yayi mata ya saketa a natse yana dan ja baya ,zata gudu ya riko hannunta cikin zafin Bama "muje ki zuba min abinda kuka da fada ta kalleshi tana rausayar da idanunta cikin nashi "kaje gurin matarka mana ba can kake kwana ba "Kina kishi da matata ne ? ta turo masa karamin baki ,ta bude baki zata yi magana yayi saurin d'aura hannunta a bakinta"shiiiiiiiiiii kiyi min shiru , ki bari zuwa sanda kika san dadin mahruf tukuna kice haka yayi maganar atsakaninsu ta yadda aunty ba zataji ba .
"bangane nufinka ba?tayi masa tana tambayar tana karyar da wuya "zaki gane idan lokaci yayi ,muje ya sata gaba " nan gidana ne kuma ina da right din da zanci abinci a duk inda naga dama, so bana son salo muje kawai , kai tsaye ta nufi dining shima ya biyota ta tsaya sai daya k'araso taja masa kujera ya zauna yana kallonta kwaliyarta ta tafi dashi sosai doguwar riga ce dikin six piece daga saman rigar ta matseta sai dai ba irin matsewar da mutun zai kasa nunfashi ba, tayi d'aurin manya mata , yana son kamshin turarenta akan nashi ,ahankali sha'awarta ke taso masa yana bin sansar jikinsa ,har ta gama zuba masa abinci bai sani ba hankalinsa na can gurin tunanin yadda zai sarrafata idan tazo hannunsa ,ta turo masa plet din abinci gabansa "ga abincin ta juya zata wuce yace "dawo ki zauna kallon da kike yi ya fini ko me?Ba tace masa uffan ba ta tsaya tana kallonsa "ke me yasa baki iya kula da miji ba ? wallahi kina bani tausayi idan kika bari matata ta fahimceki zaki gane baki da wayo "kai komai sai sako matarka tayi magabar tare da zama opposite d'insa ta zuba tagumi zuciyarta na zafi a cikin ranta tace "nafi matarka komai kawai dai ina jiran lokaci ne " nan zaki dawo ya nuna mata kusa dashi ta mike tsaye qirjinta taba kad'a masa qirji , yayi saurin hadeye wani wahalallen miyo ta dawo kusa dashi ta zauna ya dibo abinci ya kai bakinta ta girgiza masa kai "nifa a koshe nake " tayi magana tana yi masa fari da ido ,ya watsamata wani kallon love ta lumshe masa idanunta tana sauke naunayen ajiyar zuciya "ki matso sosai ki ci tun muna girma da arziki ko na kamoki na matseki yanzu nayi miki dura ..
Da sauri ta matso saboda tasan halinsa duk abinda ya faɗa zai iya aikatawa.
a hankali yake bata yana janta da hira wayarsa tayi ƙara suhaima ce ta fado masa yasan tana can ta cika dan bata wasa dashi ,gashi shi kuma gabadaya ta gundiresa ya gaji daita Allah Allah yake ummita ta amshesa a goben da ya yiwa kanshi tanadin ruwa da iska bai isa ya hanashi aiwatar da abinda zuciyarsa take so ba da muradi ba, yaki ɗauka wayar ya cigaba da cin abinci, ganin wayar na ringing ta kasa hakuri ta dauka tana duba screen din wayar s h m ta gani a rubuce ,take gabanta ya fadi ta soma ƙoƙarin ɗauka "wacece wannan s h m ta furta tana tsareshi da fararen idanunta yayi saurin bata fuska yana miko mata hannunsa "miko min wayata , babu mutsu ta mika masa tana yatsina fuska "hello sweetie ......
Wani irin kallo ummita tayi masa yayi saurin lumshe idanunshi "habibi kana ina ne ?"Ina cikin gida Ina part din fatlion yanzu zan shigo, take zuciyarta da jikinta ya kama rawa "shi wani irin mutun ne kowa sai fad'awa wannan sunan ranta yayi mugun ɓaci ya saci kallonta yaga yadda tayi bala'in haɗe rai .
Bangaren suhaima kuwa cewa tayi ",ok ka gaisheta "za taji "sai dai ai kasan ka shiga hakina, yau shiganka part dinta nawa you not even care about me Koda yaushe kana like a part dinta nayi magana kace saboda me ..
A fusace yace "banson hauka suhaima ki kama kanki da kyau ina ruwanki da ko sau dari zan shiga ke da nake kwana tare da kullum ita bata da bakin magana ne ko ance miki kin fita sona ne ? " Nasan haka zaka ce ai tunda tana bukatarka sai araba kwanan kowa yasan matsayinsa ba wai ... ya ja tsaki yana katse kiran batare daya tsaya ya ji abinda zata ce ba ummita ta yatsina fuska tana sauke numfashi sai lokacin ta ɗan samu natsuwar zuciya tare da zance zuci "bari na shafa wa kaina lafiya itama kenan da ya ɗauki shekara uku yana sonta ina ga ita da watan daya gabata ne aka furta mata ana sonta , shi yasa har lokacin ta kasa sakin jikinta dashi dan babu ruwansa da yana sonka muddin kayi masa abu rufe ido zai yi ya zabga maka rashin mutunci dan haka Idan yazo welcome idan bai zo ba bye bye I no go kill my self ya kalleta tana turo dankwalinta gaban goshi daurin da hausawa ke cewa ture kaga tsira tare da shan mur tana kawar da kanta gefe kusan minti goma bai ce mata komai ba ,ba tace masa ba har ya kammala ta tattara plet ta shige kitchen ta wanke ta fito tana goge hannuta da towel ta wuce shi ta shige d'akinta shima ya mike ya biyota tana ƙoƙarin zama ya shigo ya maida kofar ya rufe sannan ya k'araso gareta ya tsura mata ido na minti biyu ganin ta kawar da kanta gefe yace"ke juyo ki fuskanceni me aka miki kike wani cika kina neman batsewa ?
Tace "babu "babu fa kika ce shine ɗan iskanci zaki wani haɗe rai kina ciccin magani ko dan na yi magana da suhaima ?Ta fashe masa da kuka "ni kaji na ce maka haka ne?" dan Allah ka barni bana son tashin hankali karewar waya ma ka cinyeta babu ruwana tana sake jin haushin fatlion din daya kirata dashi abun yayi mata zafi sosai kamar bai san sunanta ba ..
Juyawa yayi ya fice ya bar dakin ta sake fashewa da wani kuka ..
Ta zube akan gado ta kwanta ruf da ciki tana kuka "sai yaushe zai daina kirana da wannan suna nan ? "bana so !bana so !! stop calling me fatlion I don't like kuka take sosai da shesheka daga karshe bacci ya ɗauketa ...
Washegari da bakin rai ta tashi tunda ta fito suka gaisa da aunty bata sake fitowa ba aunty na ganin hk tace "yan halin sun motsa bata bi ta kanta ba , shima mah'ruf daya shigo yaga yadda ta bala'in haɗe rai bai saurareta ba yayi abinda zai yi ya fita yana murmushin mugunta dan ya fahimci zallar kishi ne kawai ke d'awainiyya daita , koda ya dawo part dinta ya soma shiga yana ƙoƙarin shiga d'akinsa tana ƙoƙarin fitowa suka ci karo dashi tayi baya zata fadi ya taro bayanta da saurin bakinsa ya sauka a kan bakinta aiko ya cafki lip's dinta sai daya tsotsa son ranshi sannan yace "ina zaki haka ?Ya dagota ya nufi kan katifa ta sowa ƙoƙarin zare hannunta "ke wai har yanzu fushi kike dani ina shirin ango cewa? "da wa kenan zaka angoce ? ya nuna qirjinta yana shafo saman dukiyar fulaninta ," kana sani jin kunya wallahi ,bama haka ba ka cigaba da kwana gurin suhaima har aunty ta wuce jibi "baki isa ba wallahi addini yace sai an kai wa kwana arba'in tukun na kusanceki ? " umarnin aunty ne kuma dole abi "babu dole tunda ba
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Chapter 40
Chapter 41
Chapter 42
Chapter 43
Chapter 44
Chapter 45
Chapter 46
Chapter 47
Chapter 48
Chapter 49
Chapter 50
Chapter 51
Chapter 52
Chapter 53
Chapter 54
Chapter 55
Chapter 56
Chapter 57
Chapter 58
Chapter 59
Chapter 60
Chapter 61
Chapter 62
Chapter 63
Chapter 64
Chapter 65
Chapter 66
Chapter 67
Chapter 68
Chapter 69
Chapter 70
Chapter 71
Chapter 72
Chapter 73
Chapter 74
Chapter 75
Chapter 76
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 61 Chapter of 76