tashi a banza ba , sannan ki daina kuka dan babu rabuwa atsakaninmu har abada muna tare a gidan duniya har ma aljanna kece shugaban matana aljanna ,maryam ina girmamaki ,kina da kima da daraja a idanun Ibrahim ke din yar aljanna ce , Allah ne gatana dake bazan iya rabuwa da me gatantani ba muddin ni zan d'aga miki kafa ki shiga aljanna na daga miki maryam daga yau sunanki yar aljanna kalamai masu sanyi da kwantar da hankali abba ya dinga furtawa mama wanda ya kwantar mata da hankali har yayi nasarar yaye mummunar damuwar data kama zuciyarta ..
A can parloun'n kuwa tashi ummita tayi ta shigewarta d'akinta yana dawowa bai ganta ba dan haka ya biyota dakin ya zauna kusa daita "ki daina kukan nan haka zai iya haifar miki da wani ciwo ya riko hannunta cikin nashi ya tsarke waje ɗaya yana kallonta ,a hankali ya dinga ji wani maganaɗisu sonta na shigar shi yayinda sha'awarta ke bijiro masa, bakinsa ya kai cikin kunnenta yana busa mata iskar bakinsa yana sakin numfashi "ki tashi mu wuce gidanmu mu fara sabuwar rayuwar ta fahimta .
"kayi tafiyarka dan babu inda zani bai san lokacin daya birkitota saman ruwan cikinsa
ta kwanto a saman fad'ad'd'en qirjinshi dukiyar fulaninta suka sauka a fuskarshi a hankali ta furta ashiiiiiiiiiiii...
bakinsa ya kai saman dukiyar fulaninta ya manna musu kiss take tsigar jikinta suka mike ya ɗauki minti goma yana kissing brest d'inta yana goga mata kusaunbar fuskarshi ya karshe ya kamkameta a jikinsa ya haɗe bakinsu guri daya ya shiga tsotsa da kyar ta samu ta fixge bakinta da yake aikin sarrafawa ta sakar masa kuka "ni ka kyaleni banaso abinda kake min "dole ki so yarinya yanzu ma kikayi register..
"Ki ko yarda ko karki yarda ina sonki fatlion cikin kuka tace "you no tru love me sam bazan yarda da hakan ba duk bakin daya ki ko ya dawo yace yana so ba abun yarda bane ,"common listing to me fatlion sheshekar Kuka kawai take .......ki fahimceni fatlion ni kome zaki ce sai dai ki faɗa amman bazan taba yarda ba ,zuciyata bazata taba yarda da bakya son mah'ruf ba in dai zuciyar mah'ruf zata soki dole kema ki soshi i will not let you down idan ma har da gaske bakya sona shijenan nima na hakura ..
Jikin ummita yayi mugun sanyi kunji ba ai daman tasan ba son tsakanin da Allah bane ,soyayyar karya ce taya ma zata yarda dashi ? tashi yayi ya zauna yana shafa cikinta "bari na kawo miki abinci kici nasan ke da babyna kuna jin yunwa tayi shiru tana jin maganarsa tamkar a mafarki ta ɗan mintsi kanta dan tabbatar da shi din ne ko kuwa mafarki ne jin zafi ya ratsa jikinta ta tabbatar da gaske ne ya cigaba da shafa cikinta "ki kwantar da hankalinki muyi zamanmu lafiya ko dan kwantar da hankalin iyayenmu ba dole sai mun so juna ba amman musan mahimmanci juna ya k'arasa maganar yana kai wa gefen wuyanta kiss ta soma ƙoƙarin janye jikinta ya sake janyota "ki dana fizge jikinki ajikina kinsan ....
Shiru yayi sakamakon turo kofar d'akin da akayi meenal ce ta shigo sai dai da sauri ta juya "meenal ya kira sunanta da sauri ta amsa da na'am tana sake dawowa d'akin ta tsaya "ina yini yaya ?
Bai amsa gaisuwarta ba ya sauko daga kan gadon "ki kular min daita plz taci abinci dan bana son wani abu ya taɓa lafiyar babyn jikinta zanje na dawo sauran kaɗan dariya ta subuce mata tace "tam yaya ko dai naje na dibo abinci ne ka bata da kanka ?
Ya watsa mata wani mugun harara "abinda na sakaki kenan dan ubanki da zaki miki wata irin tambaya ?
tayi saurin sunkuyar da kanta "to ai nima ba dadewa zanyi ba yanzu zamu wuce da Abdulshakur "wuce kije dan ubanki kai tsaye kuwa ta wucewarta tana murgud'a masa baki "kaji min yaya haka kawai zaka wuce akaina kai me yasa bazaka tsaya ka kula daita ni nayi mata cikin ?
Yana fitowa idanun mutanen gidan yayi masa caaaa dan duk sun dawo parloun'n daga rakiyar baba sarki ya bala'in sha mur ya wuce d'akin mama nan ma tare da mama rukkaya ya gansu juyawa yayi zai fita mama ta kirashi "baba ya juyo batare daya shigo ba "kana bukatar wani abu ne ?ya girgiza mata kanshi "kaje ka sake bawa inna hakuri kai da ummita yace "naji atakaice ya sake juyawa ..
Kai tsaye kitchen ya nufa ya ɗauki plet da spoon ya buɗe kula ,ya zuba jollofy din shimkafa wanda taji naman rago ya diba ya dauki ruwan roba ya nufi d'akin tana zaune har lokacin ,menal na zaune kusa daita tana tambayar yadda abun ya faru ,yana k'arasa shigowa ya tsareta da idanunsa yana watsawa menal kallon banza ,sannan yace "dan ubanki ba tafiya kika ce zakiyi ba zaman uban me kike wa mutane ?"ummm ammmm "yi min shiru stupid daman gulma ne ya kawoki oya maza kafin na kirga uku ki kama gabanki tsimi tsimi ta mike ta fice tana gunguni ,ya k'araso har kan gadon ya zauna ya ajiye roban ruwan akan bedside d'inta yana kallonta yana mata magana gabadayan jin maganar tashi take wani iri ,ta saita zuciyarta sosai tana son amincewa zuciyarta abinda yake faɗa mata gaskiya ne , amman wani bangaren na zuciyarta yana karyata haka saukar muryarsa tayi a cikin dodon kunnenshi "bude bakinki kici abinci yayi maganar yana tsare gira kamar wanda bai taɓa dariya ba , ganin haka yasa ta motsa labbanta a hankali "na koshi ,"ban gane kin koshi ba me kika ci ? yayi maganar a fusace "bake da kike d'auke da ciki ba ko ni yunwa nake ji common ki bud'ewa mutane baki kafin raina ya ɓaci ,kin bude bakin tayi har sai daya kai spoon bakinta sannan ta buɗe tana yatsina fuska a hankali ya dinga feeding d'inta tana amsa har sai daya tabbatar data koshi sannan ya barta ya bata ruwa ta sha yana kallonta yana qarasa cinye sauran abincin bayan ya gama ya rike plet da hannu daya, dayan hannunsa ya riko hannunta "oya muje mu bawa hajiya inna hakuri "hakuri kuma ?ta faɗa kamar zata yi kuka "eh haka mama ta bukata kuma kinsan dole a cika umarninta shiru tayi batare da tace komai ba ta sauko ta biyo bayansa...
Da sallama suka shiga d'akin inna , shiru babu alamun motsin kowa dan haka ya sake sallama yana tsayuwa a tsakiyar d'akin idanunshi an kan ummita , gunjin kukan hajiya inna daya ji ne ya tabbatar masa da inda take hankalinsa a tashe yace "ki tsaya anan bari na fara shiga, shiru tayi masa tare da lumshe masa idanunta ya kutsa cikin uwar d'akan inna tana zaune akan gado ta jingina bayanta da abun gadon , kafarta ɗaya a kan ɗaya tana girgizawa, hannunwata duka suna kan katifa tana kallon celling d'akin kuka take sosai kamar wacce aka sheidawa mutuwarta a lokacin ,ya k'araso ya zauna kusa daita ya riko hannunta "why hajiya inna kukan me kike yi? " komai ya rigada ya wuce yanzu ma zuwa muka yi mu baki hakuri dan Allah kiyi hakuri ki yafe mana ya sake matsota "muna matukar sonki ,shi yasa muke kyamatar wannan qabilancin dake damun zuciyarki dan idan kika cigaba Allah zai hukuntaki akan haka ,ta sake rushewa da wani kuka "akan maryam Ibrahim ke neman mutuwa ya barni kenan yafi sonta akaina ?"a'a inna ita fa matarsa ce ,ke kuma mahaifiyarsa ce bama za'a hada ba , muhallin uwa daban na mata daban ,zai iya rabuwa da mama ke fa kuna tare muddin rai kuma ina da tabbacin abba yafi sonki akan mama kinsan wani abu ?
Ta girgiza masa kai "idan ana zaman lafiya zaki fahimci abba yafi sonki akan komai dake cikin duniya ki duba yadda yake gudun ɓacin ranki ,duk abinda kika ce shi yake yi wannan kawai ya isa ki fahimci tasirinki garesa dan Allah kiyi hakuri kinji inna ki daina kin mama ...ta numfasawa tana sauke ajiyar zuciya ya tashi ya dawo parloun inda ummita ke tsaye " shiga ki bata hakuri ,ta yatsina fuska alamun bata son shiga "bana son mutsu ko gardama kiyi abinda na saki "kai baka bata hakuri ba ?"kina hauka ne ina baki umarni kina tambayata ?
Hanyar dakin ta nufa ta shiga tayi sallama a ciki inna dake zaune tana ganinta ta ɗauke kanta ta tsaya daidai saitin kafafunta jiki a sanyaye ta kai hannunta zata taɓa kafafunta tayi saurin janye kafarta shiru ummita tayi tana dubanta cikin haka mah'ruf ya dawo d'akin ya tsaya a bayanta tare da riko hannunta ya daura kan kafafun inna "kiyi hakuri dan girman Allah , muna sonki kiyiwa daraja annabi ki sawa aurenmu albarka kamar yadda kika sawa kowa naunayen ajiyar zuciya ta sauke "Allah yasanya albarka "ameen ya cire hannunsa ya dawo kusa daita ya zauna "na gode inna Allah ya qara miki lafiya da nisan kwana ummita ta juya cike da sarewa ta koma d'akinta ta rafka tagumi "inna fa har yanzu batayi na'am daita ba ,me ye abun yi ?ta yiwa kanta tambayar sama da mintuna hamsin tana zaune tana tunani shi kuwa mah'ruf daga bangaren inna gida ya wuce saboda baba sarki ya tabbar masa da kada ya kuskura ummita ta kwana a gidan ..
Jin ance a daren za'a raka ummita gidanta yasa meenal fasa wucewa ta dawo gurin Ummita tana kwashewa da dariya "wannan love haka daman nasan sai kun haukacewa juna "Ummita ta ta'be baki "a ina kenan ake wani love ?
"kin dai kasa fahimta ne ni da yayanki babu wannan a tsakaninmu "na dai ji adai tausaya ma yayana dan naga ya rufta da yawa karki wahalar min dashi wannan rud'ewar da aka faɗa min yayi akan za'a rabaku ya ..
"Dan Allah meenal ta daga mata hannu ,"nayi shiru oganinya kuma uwar gidan mahruuuuuuu...
Bari na kirawo wacce zata cancara miki kwaliya ummita taja tsaki .
Tun akan hanya ya kira suhaima yace "ta tattara komai data sanin nata dake bangarensa ta maida part dinta ,dan nan bangarensa Ummita zata zauna kafin a gyara part dinta , hankalinta ya sake bala'i tashi amman ta danne tace "to sai ka k'araso .
Karfe shida daidai mama ta kira ma'hruf ,ya zo cikin farin yadi mai sharara tamkar wani sabon ango ya zauna kasa a gaban mama cike da girmamawa hannunsa d'aure da agogon fata baki ,ummita mama ta kira sunanta ta fito daga uwar d'akanta sanye cikin wata had'ad'd'en shadda gezner mai ruwan kasa cikin jikinta daya ɗan taso ya sake kara mata kyau ainun , hannunta d'aure da farin agogon magnet mai bakin fuska mama ta nuna mata kusa dashi da hannunta ta zauna jikinta na fidda wani kamshin mai sanya natsuwa da kwantar da hankali ,a hankali mama ta soma musu nasiha tana sake tunatar da junansu hakkin kansu daya rataya a wuyansu sosai ummita take kuka " Ummita ga amanar d'ana na baki kada ki curta min d'a , kaima baba ga Ummita nan ka riketa amana kada kaga yar'uwarka ce ka nemi take hakin suhaima akanta Allah ba zai barka ba ,ta sake duban ummita bana son azo min da wani matsala idan naji matsala kece kuma ki kuka da kanki dan nasan halin mahruf haka nasan halin suhaima, cikin kuka tace "inshaallahu zan kiyayya "Allah yayi muku albarka kana iya wucewa "a'a mama bari kawai na wuce daita yanzu banason wani hayani ,da yake tasan halinsa ba tace masa komai ba har sanda ya sanyata gaba suka fito zasu wuce mutane suka masa caaaa aikuwa yace "babu wanda zai biyosa baya son hayaniya a zo daga baya kamar wani biki za'a wani kwashi jiki ,haka mutanen gidan na kallonsa ya wuce daita tun tana kuka yana jinta har kukan ya tsaya ya kasance hawaye ne kawai ke fita ya wuce daita part d'insa ya kwanta ya daura kanshi a kan pillow ya janyota jikinshi "wai ba zaki daina sheshekar kukan nan ba sai na canza miki ?
Tayi masa bazan kiran jafar ne ya shigo wayarsa yana ɗauka yace "dan ubanka a she komai ya daidaita tsakaninka da matarka shine ko labari babu ?
"A ina kaji ?
"Yanzu nazo gida sakina ke faɗa min "ai kuwa zan sake canza mata .
"Dan girman Allah ka rufa min asiri ni ne na tambayeta ummita shine take faɗa min abinda ya faru karka ballo min ruwa dan kulawar da nake samu adaina bani tsaki mah'ruf ya ja "aikin banza kai yanzu har canzawarta zai dameka ?
"Sosai kuwa abinci wani guban wani ni ita nake so .. kit ya katse kiran bai ce mata komai ba ya janyeta a jikinsa ya fice daga dakin bata kara ganinsa ba sai dare ya shigo yace tazo taci abinci babu mutsu ta mike dan fuskarsa babu alamun wasa
Ko gurin cin abinci Ummita bata kalli inda ma'hruf yake ba, mamakita a cunkushe a zuciyarsa ya d'ago ya sanya kwayar idanunshi cikin nata cike da jin haushi taki cin abinci, suhaima na kallonsu dadi ya cikata ganin ba wani alamun tana farinciki da tarewarta .
Muryarta cike da kissa tace "haba ki saki jikinki kici abinci karki takura babynmu tunda sai kinci sannan shima zai samu yaci ummita ta galla mata harara "meye matsalarki dani karki dameni cikinki ko nawa ? Ta faɗa a fusace tana watsa mata harara ..
"Shiiiiiiiiiii karki zageta daga abun arziki ko sa'arki ce ? mah'ruf yayi magana yana tsareta da manya idanunshi "idan kika sake faɗa mata bakar magana zan..
"No habibi ka barta nifa banji komai ba kasan lamarin masu ciki sai a hankali "nata har da iskanci ki soma cin abinci tun raina bai gama ɓaci dake ba, batace komai ba ta maida hankalinta ga plet din gabanta daga ma'hruf har ummita babu wanda yaci abincin karki sai tsakura da sukayi, bata wani ci abincin ba ta mike ta bar gurin ta dawo part dinta ,kwanciya kawai tayi tana juyi bacci ya kauracewa idanunta, tunaninta duk yana kan ma'hruf data baro tare da suhaima a hankali nadihar mama ta shiga dawo mata ..
Suhaima kuwa kamar ta zuba ruwa a kasa ta sha dan dadi musamman ta bugawa Hajiya rahma waya ta fada mata komai, dadi ya cikata tace "kin gani ko makirci ma kawai ya isheki da haka zamuyi nasara akan shegiya daga karshe ki fitar daita ,wani irin ihun dadi suhaima ta saki sakamakon wata mugun kirsa da hajiya rahma ta faɗa mata "kai yayarmu Allah ya bar min ke ai kuwa zanyi tunda asiri yaki cin tsinannu ai mayi maganinsu ta hanyar makirci nan suka cigaba da hirarsu ta mugunta ....
*****
Tsawon sati guda Ummita bata wani sakewa da mahruf zai shigo d'akinta ya kwanta idan ranar kwanta ne ranar da ba kwanta ba zai shigo ya duba lafiyar jikinta amman har lokacin zuciyarta bata gama amincewa dashi ba duk abinda yake mata da ido kawai take binshi shima bangarensa bai damu haka bai matsa ba yana son ta fahimci sonta yake ba wai jikinta yake bukata ba ..
Ranar asabar da misalin karfe tara na safe yana zaune akan kujera mai zaman biyu system ne a gabansa yana aikin tura sakonin yayinda ummita ke tsaye a bakin dres mirrow sanye da dogon wando da riga iya gwiwa tana gyara gashin kanta daya zubo bayanta tana ƙoƙarin bude kwalbar kwallacca murfin ya caki farcenta ta saka ƙara tana yarfan da hannunta ,ya d'ago a gigice ya tashi jikinsa na rawa ya k'araso gareta ya rike hannuta yana kallon yadda gurin yayi ja "sorry ya saki hannu da sauri ya nufi inda man zafi yake ya d'auko ya dawo gareta ya lakato zai shafa mata tayi saurin ɗauke hannunta .
"Karka damu ba wani abu bane fa zanyi manage ,ta wuce shi yayi shiru tare da cilla da man akan gado yana jan tsaki ,ya koma gurin zamansa zuciyarsa na dokawa da matsanancin karfin gaske ..
yana tsaka da aiki ya soma tarin karya da sauri ta dawo kusa da shi ta zauna " sannu me ya same ka bari na kawo maka ruwa tayi saurin mikewa jikinta na wani irin rawa sauran kaɗan ta tunsura ta tsiyayo ruwa a cikin glass cup ta miko masa ya kalleta yana girgiza mata "karki damu ba sai na sha ba zanyi manage tayi shiru tare da tsura masa fararen idanunta tana kallonsa kirjinta na wani irin mahaukacin bugu .. "wannan kawai alama ce ta muna tsananin son juna , idan ma za'a iya bincikar zuciyarki za'a iya samun soyayyarki ta dara tawa yana gama maganar ya dauke kanshi ya cigaba da aikinsa .
Jikinta a sanyaye ta fice daga d'akin gabadaya tana sauke numfashi "wayyo Allah nah Allah ka taimakeni bana son ya fahimci irin son da nake masa ranar menal ta kawo mata ziyara sun dade a parlou suna hira har sanda mah'ruf ya fito ta gaishe cike da girmamawa ya amsa atakaice ya wucesu suka koma daki suka cigaba da hirarsu a hankali suhaima tazo ta la'be tana nad'e abinda suke cewa .....
Ranar monday da misalin karfe shida na yamma Ummita ta fito daga d'akinta tana sha'awar cin indomi gabad'aya jikinta a mace yake taku daya biyu tayi akan step kawai taji tayi kasa gabad'aya an hantsilata take ta saki wani razananniyar ƙara ta soma mulmula daidai lokacin da ma'hruf ya shigo yana ƙoƙarin kulle motarsa ya jiyo 'kararta ya shigo gidan aguje hangota yayi kwance a karshen matattakala dafe da cikinta da mararta ya saki wata gigitaccen ƙara tare da kiran sunanta a matukar firgice" fatlion karar da yayi yasa suhaima fahimtar ya dawo gidan .
ta fito a gigice ta tarar dashi ya daura hannunsa duka a saman kanshi tsabar rudewar jinin daya gani a kasa ,ta karasa inda ummita take jujjuya kai , wani irin azaɓaɓɓen dadi ne ya kamata ,aranta tace" magana takare Allah kasa cikin ya zube daga nan ita da samun wani cikin sai dai taga ana yi dan duk abinda zatayi zatayi amman bazata yarda har ta samu cikin da zata haifa ba ita tana zaune ,amman dan tsanani makirci sai tayi kan Ummita da sauri ta dagota ta rungumeta ajikinta tana kiran sunanta" Ummita Ummita garin yaya haka ta faru? idan ma wani abu kike so ai sai ki faɗa min Inna lillahi wa Inna ilaihi rajiun, sannan ta waigo tana kallon inda ma'hruf yake ga mamakinta sai taga hawaye yake zubarwa haushi da takaicinsa ya kamata, zuciyarta ta dinga tuttukin bakincikin mara misaltuwa amman haka ta waske tace "habibi ka taimaka mu kaita hospital tun wani abu bai samu cikin ba.
hankalinsa a tashe ya k'araso ya ɗauketa ajikinsa ya rungume yana kallon fuskarta "shikena na rasa babyna "sakacinki ya janyo zanyi hasarar babyna ya sanyata a bayan mota har lokacin idanunta na runtse sai dai bakinta bai daina salati ba da sauri suhaima ta shige bayan motar ta zauna tare da daga kan Ummita ta daura saman cinyarta tana Mata sannu .
gudu kawai yake akan titi ita kuma suhaima tana yadda zata dannewa ummita makoshi ta rabata da rayuwarta gbdy ikon Allah ne kawai ke tafe dashi dan bai san inda yake wulla motar ba har suka kawo asibiti ..
Nan da nan aka dauko gadon marasa lafiya aka daurata aka shiga daita ciki ya biyosu agigice shi da suhaima gaba-daya ya gama sadaukarwa dansa ko yarsa ya zama tarihi ,qirjinsa har dagawa yaje tsabar tashin hankali da yake ciki ya kasa zaune ya kasa tsaye sai safa da marwa yake a tsakanin dakin daaka shiga daita yayinda suhaima ta zauna akan jerin kujerun dake ajiye agurin tayi tagumi munafurci,cikin ranta tana addu'ar Allah yasa cikin ya zube ..
Tsawon lokaci babu wanda ya cewa d'an'uwansa komai kowa da kalar tunanin da yake, zuwa lokacin zuciyarsa ta shiga sake sake da faduwarta, sama da awa daya doctor husain ya fito suka rufeshi da tambaya "yaya dai doctor cikin ya zube ne ?
Tausayinsa ya kama doctor ganin yadda ya dawo yace "ana bukatar jini amman dai zai fi kyau ...
"cikin jikinta fa ? mahruf yayi saurin katseshi ta hanyar fadar haka "bamu gama gano matsayinsa ba tukun jini dai muka fi bukata kafin mu karasa bincikenmu amman ka kwantar da hankalinka ...
TWO FRIEND'S BSBS
💗💗💗💗💗💗
WANNAN CE
QADDARARMU
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~TRUE LIFE STORY~
FREE NOVEL
AL'QALUMAN
*AYSHA A BAGUDO*
*FAIZA HAMMADU*
~DEDICATED TO~
*NURATU IBRAHIM YAURI YAR KWANA NAYI MISSING DINKI*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
PAGE 56
"Inshallahu babu wata matsala , jikinsa duk a sanyaye ya rufawa likita baya zuwa wani d'aki inda za'a ɗibi jininsa , cikin kankanin lokaci aka gwada jinin ,koda likita ya faɗa masa jininsu ɗaya da ummita bai yi mamaki ba ,dan a yadda kamanninsu yake zai wuya hakan bata kasance ba .
ya kwanta akan wani madaidaicin gado aka dibi jininsa leda biyu ana gama diba likita yace " ka huta bayan ya bashi maltina likita, yayi shiru a kwance yana tunanin ummita da cikinsa , zuciyarsa cike take da matsanancin fargaban game da halin da cikinsa yake ciki , ya lumshe idanunshi tamkar mai bacci alhalin ba baccin yake ba, a hankali gefen kansa ya dinga sarawa dan shi kanshi jin jikinsa yake tamkar mara lafiya saboda tashin hankali da yake ciki ,suhaiman ta shigo in da yake kwance zuciyarta fal da bakinciki adalilin jininsa da yayi daidai dana ummita , taso a sha wahala gurin samu jinin ko kafin a dawo ta karasa barzahu .
ta zauna kusa dashi ta riko hannunsa cikin nata tana taya shi jimami tare da kwantar masa da hankali yayinda a zahiri kuma addu'a take Allah yasa cikin ya bare ..
Kusan awa biyu likitoci na tsaye akan ummita sannan doctor husain ya dawo d'akin suhaima na ganinsa ta mike tsaye daga zaunen da take a gaban mahruf ya zauna akan kujerar data mike ya fuskanci mahruf yana mai tausaya masa ganin yadda hankalinsa ya tashi , cike da rawar jiki mahruf ya mike zaune yana duban doctor "Yaya take doctor ya cikin jikinta ?
"Bana son mu rasa cikin nan , wannan cikin sanyi idaniyan mama ne dani kaina , tunda mama tasan da cikin nan farincikinta ya karu , bama ita ba duk wani masoyinta yana farinciki da tayata murna dan Allah karka faɗa min cewar mun rasa babynmu .......
"mahruf doctor husain ya kirashi bai amsa ba illa idanu daya bishi dashi "mu muslimai ne masu imani , sannan imaninmu bazai cika ba har sai mun yarda da kaddara mai kyau ko akasin haka, take wani sanyi ya lullu'be mahruf sai dai hankalinsa ya sake kololuwar tashi "shikenan da alamun na rasa cikina yayi maganar a kasan zuciyarsa .
Dor'ctor husain ya cigaba da magana bayan ya sauke naunayen ajiyar zuciya "mama mai ilimi ce bazata ji babu dadi aranta ba sannan ba zataji haushi bisa hukunci ubangijita ba.
Allah kan jarabi bawansa da kaddara na bakincikin dana farinciki domin ya jaraba imaninsa ya gani ko bawansa zai amshi jarabawarsa da hannu biyu biyu ,ina son ka ɗauki abinda zan faɗa maka amatsayin kaddararku yayi saurin cewa "karka ce na rasa babyna na wata biyar going to sex mouth dake jikin ummita ......?
Doctor husain ya tsura masa ido yana had'iye wani miyau daya tsaya masa a makoshi Karo na farko kenan da doctor Husain yaji mah'ruf ya ambaci sunan ummita a hankali ya d'aga masa kanshi alamun "eh yana kallonsa "cikin jikinta ya fita ko ince tayi nakuda ta haifi abinda ke cikinta wanda ya kasance twins Kuma duk maza , wani irin ƙara mahruf ya saki yana ƙoƙarin durowa daga kan gadon a gigice suhaima tayi saurin dafe kafadarsa tana bashi hakuri gaba-daya ya dimauce jin maza har biyu yayi hasara "kayi hakuri habibi, haka Allah ya kaddaro mana wallahi ummita ce bata jin magana ,tana da d'aurin kai tunda ta dawo kullum sai nayi mata magana akan tsalle tsallen da take da cikin gashi ta janyo munyi hasarar baby har biyu ta k'arasa maganar tana kuka wanda da gani na munafurci ne .
"kayi hakuri ka kwantar hankalinka ka mika lamurranka ga Allah sai ya sake bamu wasu
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Chapter 40
Chapter 41
Chapter 42
Chapter 43
Chapter 44
Chapter 45
Chapter 46
Chapter 47
Chapter 48
Chapter 49
Chapter 50
Chapter 51
Chapter 52
Chapter 53
Chapter 54
Chapter 55
Chapter 56
Chapter 57
Chapter 58
Chapter 59
Chapter 60
Chapter 61
Chapter 62
Chapter 63
Chapter 64
Chapter 65
Chapter 66
Chapter 67
Chapter 68
Chapter 69
Chapter 70
Chapter 71
Chapter 72
Chapter 73
Chapter 74
Chapter 75
Chapter 76
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 58 Chapter of 76