bugawa da karfin gaske haɗe da gyara zaman zaren styly din dake d'aure a kafad'arta wanda idan kagani zaka iya dauka gyalene nan styly din ne haka , har ta k'araso tsakiyar fili idanun tarin mutane dake zaune na kanta saboda wani irin azaɓaɓɓen kyau da tayi ko amarya sai dai ta nuna mata ita din amarya ce suhaimai kuwa tsabar gigicewa kasa tantanceta tayi bancin sunanta data ji MC ya ambata da bazata fahimci ko wacece ba ...
Kamar a mafarki Mah'ruf dake zaune kusa da jafar ya hangota tana bada step tamkar wacce ta fito gasar sarauniya kyau tana tafiya tamkar wacce kwai ya fashewa a cikin , da sauri ya runtse idanunshi yana girgiza kanshi sannan ya sake ware idanunshi tarrrrrr akanta "jafar idanuna ne ko kuwa , kamar fat lion dina nake kallo a tsakiyar fili can ?
"Itace mana wani abu ne ?
Ya bashi amsa batare daya kalleshi ba ko nuna wata damuwa " mah'ruf ya zuba mata ido kawai yana kallonta yana jin zallar 'bacin rai na ratsashi ji yayi a duniya ta gama wulakantashi da tozartashi , har lokacin imagine din ganinta haka yake ba kamar yadda ya bata umarni ba, har sanda ta amshi lasifika a hannun mc idanunshi na kanta yana mamakin karfin hali irin nata da rashin ɗaukar aurensa da daraja da tayi .
"masha Allah gaskiya ummita tayi kyau sosai kalli kaga yadda gabadaya mutanen dake cikin hall din suka maida hankalinsu gareta ,wani dogon tsaki mah'ruf ya ja ,cikin wani irin tashin hankali ya zabura ya mike tsaye jikinsa na kyarma , jafar yayi saurin kamoshi " ina kuma zaka ?
"dan girman Allah ka zauna karka hargitsa mana taro ga abu ya d'auko sugar ya karasa maganar haɗe da zaunar dashi akan kujerar daya tashi .
muryarsa a matukar fusace yace " kutumar uban taron dan me zaka hanani zuwa kalli fa yadda ake min wasa da aurena?
"Auren da kai kanka baka d'aukeshi da daraja ba dan me zaka damu kanka common my friend is better ka .......
"karka fada min maganar banza jafar ,sannan karka ɗauka ko kishin ina sonta nake no kishin aurena da cikina dake jikinta nake wa kar aje ayi min gangancin da zan rashi ya dafe goshinsa yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa " yarinyar nan tana ɗauke da cikina har na tsawon wata uku da wani abu ta yaya hankalina ba zai tashi ba kalli takalmin data saka mai tsini idan akayi kuskure ta fadi a irin wannan tafiyar shikenan zan iya rasa cikin jikinta yayi maganar cikin d'acin rai da tsananin bakinciki bai san subul da baka yayi ba sai daya ga irin kallon mamakin da jafar ya dinga binsa dashi kafin daga baya yace " what are you try to say mah'ruf ?
" ciki kayi mata na haihuwa ko me ?
"Idan ciki kayi mata a ina kayi mata yarinyar da bata tare a gidanka ba ?
"ban sani ba, kuma karka sake min wannan banzar tambayar irin ta mahaukata ,nida matata kake wani tsareni da idanu kana min folish question's "gud bazan sake ba, wannan kawai ya tabbatar min da kana matsanamcin son yarinya "aboki ka natsu ka sanyaya zuciyarka sannan ka godewa Allah daya azurtaki da samu mata kamar ummita arayuwarka , ka sauke wannan girman kan dake tattare da ƙwaƙwalwarka , ka lalla'ba matarka ku sasanta tsakaninku domin samun irinta da wuya .
" matarka tana da kyau na ɗaukar hankali matuka, ka duba ka gani duk fadin gurin nan sama da kasa mata ne kala daban daban amman kalli yadda ake kallon matarka .
Mah'ruf yayi shiru rungume hannuwanshi duka a qirjinshi idanunsa na kanta tana jujjuya jikinta gabadaya fuskarshi babu annuri ko kaɗan .
Ummita bata kalli inda yake zaune ba tayi sallama sannan ta soma bada tarihin amarya kamar yadda babban abokin ango ya bayar dana ango cikin tsadadden turancinta
"Ina kowa fatan alkhairi sakamakon halartar wannan taron na yar'uwarta masha Allah guri yayi guri alhamdullahi wannan amarya Kamar yadda kuka sani yar'uwace ta jini kuma babbar aminiya ce gareni , kamar yadda kuke gani amarya ce kyakkyawa son kowa kin wanda ya rasa ....
raf raf hall ya sake d'aukar tafi "ita wannan amarya ta kware gurin iya girki sosai ga kuma kwalliya uwa uba riko da addini da tsananin hakuri a zahirin gaskiya ango ina maka albishir ka dace da mace ta gari , ina kowa fatan alheri , sosai idanun mutane suka saidu akanta waɗan da suka santa nan suka shiga bada nata tarihin da irin ilimin da take dashi baka jin sautin komai acikin hall din sai tafi raf raf yayinda masu daukar hoto da video suka yi caaaa akanta suna aikinsu cike da kwarewa mah'ruf kuwa ya cika yayi fam jira yake jafar ya sake yin magana ya ɗauke shi da wani mahaukacin mari , Cikin Sa'a ta kallo inda yake tana rausayar da kwayar idanunta..
Wata ƙatuwar harara ya galla mata yana mata alama ta bar gurin da idanunshi amman ko gezau batayi ba hasalima nunawa tayi tamkar bata sanshi ba, mutane kuwa sai mamakin tarin iliminta suke a dan kananan shekarunta da basu wuce shatakwas a duniya ba.
bata mikawa mc lasifika ba har sai data kai inda take da niyyar tsayawa sannan ta mikawa mc speaker zata wuce, mc yayi saurin tsaidaita yana bawa mai hoto umarnin d'aukarsu, aiko ta gyara tsayuwarta a yangance tana sakar masa tsadadden murmushinta dake sake bayyanar da ainihin sihirtaccen kyawunta ..
take jikin mah'ruf ya dauki rawa ai bai san sanda ya mike tsaye ba sai gashi a tsakiyar fili agabansu yana raba idanu haɗe da ture mai ɗaukar hoto tun bai kai ga ɗaukar su ba "karka soma gangancin ɗaukar matata hoto da wani katon banza katon wofi yana gama fadar haka ya cafki tsintsiyar hannunta gam cikin nashi ya soma tafiya daita nan hankalin mutane ya dawo kansu menal ta cika da farinciki sannan ta sake gasganta zarginta akan yayanta shi kuwa jafar dariya har da rike ciki .
"Wai me ye haka ne plz ka barni nayi farinciki cikin mutane meye na wani katse min jin dadi ?
bai tsaya a koina ba sai a harabar gurin ya tsaya tare fuskantarta yana wurga mata wata ƙatuwar hararar data kad'a mata kayan ciki , batare da yace komai ba ya buɗe bayan motarsa ya nuna mata alamun ta shiga , dole ta shiga saboda ganin yadda fuskarshi tayi murtik , daga jikinta har kafafunta da zuciyarta rawa suke tsabar tashin hankali data tsinci kanta alokacin , ya shiga gidan baya inda ta zauna ya zauna yana sauke numfashi da karki sannan ya soma magana a fusace "lallai sai yau na yarda kin tabbata mahaukaciya wato da nace karki fito sai da hijab shine kika nuna ban isa dake ba ko?" kyace duk na gama haukana tsirara ma zaki fito duk abinda zanyi nayi ko ?
Tayi shiru taki cewa komai "shi kuma wanacan dan iskan banza kato da bai san ciwon kanshi ba sai wani lilleke miki yake kamar cingam kema da yake shasha ce da bakisan mutuncin aurenki ba har da wani gyara tsayuwar ɗaukar hoto ko?
A hankali ta furzar da iska tana juya masa keya alamun bata sauraronsa , matsota yayi sosai kamar zai shige jikinta dan har suna iya jiyo dumin juna, ya kai hannuwansa duka ya juyo da fuskarta gareshi "ga dan iska dole ki juya min keya , nan ma tayi masa banza taki cewa komai "ki koma gaba na mai dake gida kin gama naki biki..
Wani irin kallo ta watsa masa mai hade da harara sannan tace "kasan Allah wallahi babu wani gida da zan koma a yanzu ina tsaka da jin dadina , kai dan Allah malam ka sawwake min auranka da yake kaina ko dole sai nayi rayuwa da kai ?
"Haba duk kabi ka tauyeni ka hanani rawan gaban hantsi ,ka hanani na sakata na wala na gaji na gaji da auranka ka sakeni daga nan kowa yasan matsayinsa ....
hankalinsa yayi bala'in tashi bai taba tsintar kanshi cikin tashin hankali irin wannan lokacin akan furucinta na yau ba , muryarsa na rawa yace "haba fatlion kina cikin hankalinki kuwa kike wannan maganar ?
Ta kalleshi shekeke ,
sosai ta hango tsagwaron kishinta acikin kwayar idanunshi fiyye dana sauran lokutan baya , ko ba'a faɗa mata ba ta tabbacin soyayya ce ba kishin aurensa dake kanta ne yakewa ba .
Sai data sauke naunayen ajiyar zuciya sannan tace "kwarai kuwa ina cikin hankalina domin kuwa bazan iya cigaba da zama da kai ba ,kana zagina da cin zarafina da rashin d'aukata da daraja , kai biyayya fa ba hauka bane ni dai na gaji kawai ka sawwake min ....
Tsurawa ƙaramin bakinta ido yayi saboda ganin yadda take faɗar duk abinda ya fito bakinta batare da wata shakka ko fargaba ba ,hankalinsa ya sake tashi matuka duk yadda yayi kokarin shawo kanta ta koma gaban mota su tafi gida suyi magana a can taki ....
Ciki hall kuwa tuni aka soma ciye ciye da shaye shaye da rawa .
"kina ji ...."
"Ina jin me ? Ta katse masa hanzari tana yatsina fuska
"Babu abinda zanji daga bakinka dan duk abinda zaka faɗa ba saurararka zanyi ba ni dai ka barni nayi life dina ,ka sakeni na aure wanda nake so yake sona ta karasa maganar kamar zatayi kuka tana fidda numfashi da kyar tana jin wani irin abu akan shi da bata taɓa jin irinsa ba " tabbas tasan maganar meenal gaskiya ne ta kamu da matsanancin soyayyarsa , tana dai ƙaryata hakan ne domin bata son ta bawa hakan mahaimaci a rayuwarta , duk abinda take ji akanshi zata d'aure zatayi rayuwarta babu shi .
Shi kuwa wani irin gumi ne ya rufeshi sharkaf ta ko'ina ajikinshi dafe yake da saitin zuciyarsa tunda ta soma magana ya kasa ɗauke idanunshi akanta yana jin zafi acikin zuciyarsa , ya tsani yaji tace bata son shi ,bare aje ga batun saki.
a zuciyarsa yake aiyana muddin yayi sakacin rabuwa daita kanshi ya cuta , wani naunayen ajiyar zuciya ya sauke a hankali ya kai duka hannuwansa bisa kuncinta ya tsuwara kyaukyawar fuskar idanunshi yana kallonta, ba wai yana mamakin dukkan maganganun da ta fada masa ba ne "a’a ya san ummita zata iya faɗin abinda ya fi haka akanshi ,sai dai kuma a halin yanzu yana mamakin kanshi da ya kasa ɗaukar mataki akan ta ,a hankali zantuttukan abokin shi jafar suke dawo masa cikin kwakwalwarsa ,jafar ya bashi tabbacin lallai yana son ummita ...
Shima dai ya rasa gane kanshi yanzu sonta yake ko kuwa kishin aurensa dake kanta yake ? ya rasa gane wane mataki zai ɗauka aciki soyayyarta ko kishin aurensa yake?
Take wani bangare na zuciyarsa yace kishinta kake mana , kyakkyawar zuciyarsa kuwa cewa tayi "kai malam duk inda kishi yake so na nan daskare ka yarda ko karka yarda kana son fatlion , haka itama tana sonka jikinsa a sanyaye ya kusanto da fuskarshi daidai fuskarta hancinsa akan hancinta sannan bakinta daidai bakinsa idanunshi na kallon cikin kwayar idanunta yayinda a hankali ya dinga shafa fuskarta da hannayensa duka wani irin shock da shauki ta ji ya ziyarci ilahirin jikinta tamkar wacce aka jona jikinta da wutar lantarki.
duk abinda ummita ke ji a sansar jikinta haka shima ma’aruf yake ji a jikinshi fiyye da koda yaushe bata ankara ba kawai ta ji ya hade bakinsu guri daya ya farawa bakinta wani irin tsotsa na fitar hankalin , ya rike fuskarta gam Yana shafawa saboda kokarin cire bakinta da take son yi , take jikinsu ya dauki rawa da shiga wani yanayi mai tafiyar da ruhi ,mah’ar ya ɗauki tsawon lokaci yana shan bakinta batare da gajiyawa ba , sannan ya Sakar mata bakin suka dinga sauke ajiyar zuciya a tare, fuskarta cike da shagwa'ba ta kaiwa kirji shi duka sannan ta fashe da kukan shagwa'ba "akan wani dalili zaka sha min baki bayan ba sona kake ba ?
" ba ka sona haka nima bana sonka saboda haka kar sake min irin wannan gangancin dan bana son irin wannan mu’amular na shiga tsakanin mu . ....
a hankali ma’hruf ya sauke hannun shi daya a kasan mararta yana shafawa ahankali yana kallonta yana jin wani irin feeling din dan’shi ko yar’shi dake kwance agurin "idan zan soki zaki soni fat lion ........?
Yayi mata tambayar yana cigaba da shafa mararta wanda hakan ke sake haddasa mata wani shaukinsa ajikinta 'sarai ta fahimci wayo yake son mata dan ya fahimci feeling's dinta akanshi , yatsina fuska tayi sannan ta cire hannunsa dake maranta "kai ma kasan abinda bazai taɓa faru ba kenan atsakaninmu ka soni ko ni na soka har abada it can .....
"Shiiiiiiiiiii karya ne fat lion kina sona kiyi tunanin abinda ya faru a kwanakin baya da kika hanani zuwa gurin matata ......, taja tsaki a zuciyarta "Kana tunanin abinda nayi a wancan ranar duk cikin soyayya ne?" nup kama daina wannan tunani domin kuwa nayi ne ba dan wata aba soyayya ba, nayi ne dan kawai na kuntatawa waccan dakikiyar matar taka mai kwakwaluwar kifi ,
dan haka ka daina wannan tunanin dan bazan taba sonka ba ?
Ya kashe mata idonsa ɗaya yana busa mata iskar bakinsa ta cigaba da magana " "alhamdullahi Allah yasa nayi nasara kuntata mata bisa zagina datayi na nuna mata ita din karamar ........
"shiiiiiiiiiii ya katseta "karki sake zagin matata agabana ina sonta ina ganin mutuncinta sannan tana da daraja acikin zuciyata ta ja tsaki a kasan ranta "kama hadiyeta idan zaka iya karewar soyayya tana gama zancen zuci ta juya zata buɗe murfin motar ya cakumota gabadaya ya matse ajikinshi yana sakin numfashi "bafa zan yarda ki koma ba, matukar na barki kika koma zan.......
Shiru yayi ya kasa maganar yana sauke numfashi itama numfashin ta sauke mai zafi ....
A galla sun ɗauki tsawon minti goma sannan ya sausauta rikon da yayi mata ya zira harshensa cikin kunnenta tayi shiru ta natsu saboda ta ɗauka magana zai yi mata amman sai taji yana tsotsar cikin kunnenta yana hura mata iskan bakinsa ,take tsigar jikinta suka mike tsaye ta dinga jin zirrrrrrrr ... zirrrrrrrr ajikinta ..
"Shike nan mu hakura da son juna ,tunda daman bamu taso akan haka ba , amman at least fat lion mu mutunta aurenmu ,wannan shigar da kikayi sam bata dace ba sai Allah ya tambayeni akan yadda na baki kulawa , ki taimakeni ki suturarta kanki kada wutar Allah ta cini jikinta na rawa ta goce kunnenta a daidai saitin bakinsa "naji ..
"Zaki yi min wannan taimakon ?
"Nace naji dan Allah ka sakar min jiki nasan anan can ana nemana .
"ai ni da wannan shigar ne banason ki koma cikin hall din ,wallahi da nasan shigar da zakiyi kenan da ni da kaina zanzo na daukeki ..
"amatsayina na wa kenan da zaka zo ka daukeni ?
"A matsayinki na matata mai sona ya bata amsa yana d'age mata girarsa "na faɗa maka ka daina tunanin subai'a zata soka "Ki kalli cikin kwayar idanuna ki sake furta min abinda kika faɗa yanzu ,yayi maganar yana shafa fuskarta tayi saurin runtse idanunta gam zuciyarta na matsanamcin bugawsa "bazaki iya fada ba ,kenan karya kika faɗa min cewar baki sona ?
Ta sake runtse idanunta gam saboda wani shauki dake dibarta zuciyarta na budewa soyayyarsa na samun masauki na musamman..
"komai zaki faɗa zuciyar mah'ruf ba zata ta'ba amincewa ba , saboda dukkanin alamomi son sun gama nunawa a tare dake kina son mah'ruf......
" Mahruf yana cikin nan ya nuna daidai saitin zuciyarta " ko kallon fuskarki akayi za'a tabbatar dan haka ki daina waskewa .. ...
Dan takaicin abinda yace bata san sanda ta fashe masa da kuka ba, sake matsowa yayi sosai jikinsa na kad'awa "plz karki min haka ta d'ago idanunta da suka cicciko da ruwan hawaye tana dubansa " karki yi kukan nan saboda bana son ki bata kwaliyar fuskarki mamakinsa ya sake mamaye zuciyarta tana kallonsa ya ciro hanky a gaban aljihun gaban rigarsa ya shiga ɗauke mata hawaye
" karki yi kukan nan saboda bana son ki bata kwaliyar fuskarki
ta sake maimaita abinda ya faɗa shiru sukayi suna kallon juna kwankwasa glas din motar da akayi da karfi ya dawo dasu haiyacinsu mahruf yayi warning yaga jafar ne tsaye dan haka ya soma ƙoƙarin fitowa yana cewa "karki ki fito haka .
"Lafiya malam ?
"Itace ta kawo haka kazo ka takure yarinyar mutane kana rage zafi daita idan anyi magana kace baka sonta . "uhmmmm ance ba'a sonta kuma baza'a sota ba meye matsalarka ?
"Karya ne wallahi kana sonta tunda ka iya dirka mata ciki dan girman Allah ka faɗa min a ina kayi mata ciki kuma tasan da zamansa ?
yayi masa banza tare da ciro wayarsa ya soma neman layin suhaima, kira biyar yayi mata sannan ta ɗauka tana magana da kyar ,dan ranta a mutukar 'bace yake saboda duk abinda ya faru akan idanunta da y'an'uwanta ya faru hajiya rahma ce tayita bata baki, if not taso ta biyoshi ta sauke musu hauka ,"ina kika ajiye wayar ?
"Tana cikin Jakata "okay fito mu wuce gida "okay kawai tace ta katse kiran hajiya rahma ta kalleta "mah'ruf ne ?
Ta gyada mata kai alamun eh "me yace miki ?
"Wai na fito mu wuce tayi shiru bayan kmr minti biyar tace "ki saki ranki ki tashi kibishi karki sake ki nuna masa komai da sannu zamuyi maganinsa ta mike tsaye ta suri jakarta ta fito harabar hall din kai tsaye inda taga su mah'ruf ta nufa tana cika tana batsewa jafar yayi murmushi "yau fa kana da aiki agabanki ga gimbiyarka sai cika take tana batsewa kasan fa akan idanunta komai ya faru "to ina ruwana ta fashe ma karewar cika tun kafin takaraso ya buɗe mota ya zira jikinsa ciki, ummita na zaune hawaye ya cika mata ido wani irin kallo ya bita dashi da tsantsar mamaki a fuskarsa a ransa yaja tsaki "ki tashi ki koma gaba ki bawa matata guri ,kuma bance ki fito waje batare da kin lullu'be jikinki ba, "da me zan rufe jikin nawa da "ban sani ba .
Ya faɗa yana bude murfin motar haɗe da kareta da jikinshi har ta koma gidan gaba ta zauna duk jafar na hankalce dashi ..
a matukar haukace suhaima ta karaso jikin motar ko kallonsa shi da jafar batayi ba ta bude gidan baya ta shiga ta zauna tana huci ,
Mah'ruf ya dawo gurin jafar "da wannan iskancin da guest in kayi daita ai ,mah'ruf yayi murmushi idanunshi na kallon bangaren da take zaune "kai dan Allah ban son iskanci idan ma ina bukata ba sai ka ankarar dani ba nasan yadda zanyi ..
ummita tayi shiru tana kallonsa , glss din motar bai hanata kare masa kallon tsab ba, yana magana da jafar da gani hira tayi musu dadi dan har sun tsarke hannunwansu cikin juna , take kwakwaluwarta ta shiga lissafin komai daya gabata tsakaninsu ,"ka soma zuwa hannu ya mah'ruf , zan tafiyar da akalar soyayyata acikin zuciyarka daki daki to the extended Sai ka furta abinda ke cikin zuciyarka, sai na tabbatar da na ruguza zuciyarka da komai naka da soyayyata hatta wannan ɗan iskan girman kan da kake ji dashi sai na sauke maka shi ...
Sun dade zaune acikin motar basu yi auni ba suka ga mutane suna ta wucewa kafin kace me mutane sun fara yashewa a harabar gurin , can sai gashi ya shigo motar bai ce musu kala ba yaja mota ya bar gurin a daidai bakin kofar gida Alhaji Ibrahim ya tsayar da mota mai gadi ya buɗe masa tangamemen get din gidan ya shiga tun kafin ya daidaita parking ummita tayi wani irin zabura har dukiyar fulaninta na kad'awa da niyyar fitowa" malama kibi a hankali mana ,ta dawo ta zauna sosai tana kallonsa fuskarta dauke da murmushi ya tsura mata idanunshi yana cizan lip's d'insa sannan yana daidaita tsayuwar motar cigaba da kallonsa tayi daga karshe ta riko hannunsa daya cikin nata tana murzawa alhankali tare da langwa'bar da kanta gefe kamar wata abar tausayi "me kuma nayi a hankali fa zan fita ?
"karka damu zan kular maka da kaina kaji mijina.....
sake tsareta da idanunshi yayi cike da mamakin kissa irin nata, yarinya ƙarama daita amman ta kware a iya kissa haka ......
A tsanake ya lumshe idanunshi da niyyar yi magana tayi saurin d'aura yatsanta akan lip's d'insa "plz ka kular min da kanka kamar yadda zan kular maka da kaina i love you more than you know sannan ta kai wa tafin hannunsa hot kiss da lip's d'insa Sannan ta buɗe motar ta fito sauran kaɗan ta kifa saboda abinda tayi masa .
bude idanunshi yayi yana hangota "ina ma wannan memont din ya zamo gaskiya ya tsinci zuciyarsa da faɗar haka kafin yayi wani abu tuni ta 'bacewa ganinsa ,ya furzar da iska ya juya baya inda suhaima take zaune zuciyarta na daf da tarwatsewa "ki dawo gaba .
"muje kawai "ban gane muje kawai ba direba zaki maidani ko me ?
"Dan Allah Malama ki dawo gaba banson shirmen kishin banza da wofi ,babu yadda ta iya ta dawo gaba tana zuba masa ruwan bala'i "saboda baka da zuciya sai wani biyewa yarinyar da bata sonka kake ,kana wani biyota abaya acikin mutune Sai kace bunsuru ko kunya bakaji ba , yarinyar sai kace wata diyar gwana ..
"da wannan iskanci da kuke ai gara ka kawota gidanka gabadaya .....
ilahirin jikinsa rawa ya kamayi saboda jin maganarta dole ya gangara gefen titi ya juyo a matukar fusace yana daka mata tsawa tare da cewa " idan ni bunsuru ne ke kuma me zaki kira kanki dashi ?
Yayi mata tambayar yana kallonta tayi shiru tana jan tsaki " okay tsaki ma zaki yi min tunkiya mara mutunci har ni zaki kalla ki cewa bunsuru akan matata ta sunah ....?
Yayi maganar yana figar motar da gudun gaske bai ko ganin sosai cikin tsananin 'bacin rai da bakinciki da takaici abinda tayi masa , bai tsaya a koina ba sai a kofar gidansu yana isa yaja wani wawan birki "oya fitar min a motata...
"haba habibi daga wannan maganar zai zama tashin hankali ........?
bai tsaya sauraronta ba ya fito daga cikin motar ya zagayo inda take ya bude yana ƙoƙarin fito daita "ka tsaya na fita da kaina ,kin tsayawa yayi, ya fito daita daga cikin motar tana rusa kuka a rikice ta karaso garesa tana rokonsa "kayi hakuri dan girman Allah na tuba bazan sake ba "Allah ya tsinewa uwar wanda bai sake ba , zaki san kin kirani da wannan kalmar " kije na sakeki saki daya ..... .
hankalinta ya tashi muryarta na rawa tace "haba habibi kana cikin hankalinka kuwa kake cewa ka sakeni "okya bari na kara miki wani sakin sai ki fahimci a wani yanayi nake ciki, ya buɗe bakinsa da sauri ta kai hannuta duka ta rufe masa baki .. ........
TWO FRIENDS BSBS
💗💗💗💗💗💗
WANNAN CE
QADDARARMU
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~TRUE LIFE STORY~
FREE NOVEL
AL'QALUMAN
*AYSHA A BAGUDO*
*FAIZA HAMMADU*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
*k'ayarki balama ,tinkiya guzuma , nonsense what a disgusting lady you are? who are called princess or whatever I don't fucking care ,who the hell you are? " anyway I want to warn you to stay within your limits stop blabbering rubbish about what you no nothing about, saboda ba kowace writer bace shasha irinki dan haka ina gargardinki ki gyara maganarki akan cewar duk writer da Atk ke yiwa posting yar iska ce over 3yrs now da Atk ke min posting ban sanshi da makamancin haka ba, bare dakikiyar kwawaluwarki ta karanto miki wannan haukan writer's din da'akewa posting haka suke yi yar iskar yarinya da batasan ciwon kanta ba dan da kinsa abinda wannan haukan naki zai iya janyowa dayawa daga cikin writer's da dakikiyar kwawaluwarki bata karanto miki wannan jakancin ba*
PAGE 51
.....Gabad'aya jikinta rawa yake tsabar tashin hankalin data tsinci kanta ciki adalilin sakin da mah'ruf ya furta mata , bakinta na rawa ta soma magana cikin muryar kuka "dan girman Allah kayi shiru habibi karka sake furta kalmar sake gareni zuciyata zata tarwatse zan mutu habibi ,ina sonka mijina ,ina
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Chapter 40
Chapter 41
Chapter 42
Chapter 43
Chapter 44
Chapter 45
Chapter 46
Chapter 47
Chapter 48
Chapter 49
Chapter 50
Chapter 51
Chapter 52
Chapter 53
Chapter 54
Chapter 55
Chapter 56
Chapter 57
Chapter 58
Chapter 59
Chapter 60
Chapter 61
Chapter 62
Chapter 63
Chapter 64
Chapter 65
Chapter 66
Chapter 67
Chapter 68
Chapter 69
Chapter 70
Chapter 71
Chapter 72
Chapter 73
Chapter 74
Chapter 75
Chapter 76
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 52 Chapter of 76