, aunty Aysha ta kalli ummita tace "kema fa da kin tare da za'a iya cewa kina da ciki dan gbdy yanayinki ya sauya "ummita tayi murmushi "kai aunty cikin lafiya wallahi zazzabin dare ne yasani gaba zata sake yin magana hajiya inna ta buɗe kofa da karfi ta shigo sai da suka firgita tare da canza hira zuwa wata , ta kallesu shekeke "ina fatima ?
"Ta tafi koyon sallama... Ummita ta bata amsa da haka tana kallon wani bangaren cike da jin haushi sam ba zaka ce maganar daga bakinta ta fito ba .
"a gidan uwarki da ubanki zanje koyon sallama shegiya mara kunya kawai duk nan ba mutane bane , basu da baki sai ke tattaciyar mara kunya ta kai hannu zata bugewa ummita baki ,ta kawar da fuskarta "ki daina zagin iyayena dan iyaye basu fi iyaye ba ,kika sake zagina zan rama ta karasa maganar tana hura hanci .....
"An zagi Iyayen naki sunci uwarsu da ubansu ki rama idan kin isa tattaciya yau kiga yadda zan sa babana ya ci min kaniyarki , ummita ta bude baki zata sake magana aunty Aysha ta take mata kafa alamun karta yi ,tayi shiru zuciyarta na tuttukin bakincikin hanata magana da aunty Aysha tayi , cikin haka mah'ruf ya shigo bakinsa ɗauke da sallama .
Gaba-daya suka haɗa baki gurin amsawa ban da ummita data amsa a ciki batare data kalli inda yake ba ya ɗan saci kallonta sannan ya maida hankalinsa ga hajiya inna dake cewa " yauwa babana naji dadin zuwanka taimaka ka gyara min zaman yarinyar nan "
"Akan wani dalili kenan zaki zo da rigimarki na rashin gaskiya "babu wani rashin gaskiya agaban takwara akayi komai ko karya ne bata zageni ba? tayi maganar tana kallon aunty Aysha dake zaune , da sauri ta girgiza kai can kuma ta kada kai ganin hajiya inna ta zaro mata ido "to kaji gaskiya yar albarka bata karya, amman ai ke karya kika yi aunty Aysha ta fadi haka a zuciyarta.
Ganin mah'ruf yaki cewa komai yasa hajiya inna ta fara zuba sambatu da zage zage , sai dai jin maganarta yake kamar shirmen saboda rashin ɗaukarsa da mahimmanci hajiya ummah dake sallah tayi sauri ta idar ta fito "menene hajiya ke dawa? me aka miki ? "Ni da wannan shugaban marasa kunyar ce, nace a mata hukunci an yi banza dani.
"kiyi hakuri su waye suka yi banza dake "waye banda wannan mai busheshen jikin shima mara mutunci dan uwanta ta nuna inda mah'ruf yake ya ɗan kalleta ta kasan idanunsa yana jan tsaki ,hajiya umma tace "Allah ya bawa mammamu hakuri zan sa ya hukunta miki ita da kaina idan ta sake "dakata ban son dogon turanci shiga ki amso min eirpiece dina da wacan bakar munafukar ta ɗauke min ,ko kuma kira min ita idan tana ciki , Hajiya umma ta kwallawa menal kira ta fito da sauri "ina eirpiece din hajiya ? Menal ta kalli hajiya inna "shine kika biyoni saboda eirpiece to ban gama amfani dashi ba idan na gama zan kawo miki..
"Kinsan Allah yanzu zaki bani dan lokacin kukan kurya ya kusa ..
mahruf ya d'ago ya watsa mata wani kallo mai haɗe da harara, da sauri ta koma ta dauko ta mika mata "gashi shikenan ko da wani abu ?"tambayi uwarki ta juya ta fice daga d'akin gaba-dayansu babu wanda bai sauke ajiyar zuciya ba ..
Ummita ta mike akan doguwar kujera ta kwanta tana jan tsaki sannu a hankali bacci yayi awon gaba daita har aunty Aysha ta wuce bata sani ba ,har gurin karfe hudu tana kwance mahruf yaje yayi Sallah ya dawa tana kwance lokacin babu kowa a parlou'n ya karasa inda take ya tsaya akanta yana kallonta yana cewa "iya rigima idan bakiyi tsokana ba bakya jin dadi ,ya ɗan rankwafo ya shafa fuskarta wani irin zafi ya ratsa tafin hannunsa yayi shiru "daman bata da lafiya ne ?yayiwa kansa tambayar idanunshi na kanta bakinsa ya kai cikin kunneta ya soma busa iska a ciki yana shafa gashin kanta daya bayyana adalilin zamewa da dankwalinta yayi .
hankali ta bude kyawawan idanunta tsigar jikinta na mikewa yrrrrrrrrrrrrr ganin ta bude idanunta ya motsa bakinsa "ki tashi lokacin sallah yayi ta mike zaune da kyar tana yatsina fuska "baki da lafiya ne naji jikinki yayi zafi ?"lafiyata lau haka temperature din jikina yake ,"tunda yau na saba jin dumin jikinki da zaki faɗa min haka ?tayi masa wani irin kallo mai tsayawa arai "kije kiyi sallah an jima doctor husain zai zo ya dubaki ...
Da misalin karfe takwas na dare doctor husain yazo tare suka shiga d'akinta da mah'ruf ya duba jikinta ya d'ago yana yiwa mah'ruf dake tsaye rungume da hannunsa magana " "lafiyarta lau tana dai bukatar hutu ne, babu abinda ke damunta da cikin jikinta da zarar anyi mata allura ta sha magunguna zata dawo daidai "cikin jikin wa ....?
"shiiiiiiiiiii ki kwanta ki huta docto yi mata allura doctor husain yayi mata allura ya rubuta magani mah'ruf yace " muje ko ,doctor husain ya mike zuciyarsa cike da wasi wasi "me tambayar ummita yake nufi ?"batasan tana dauke da ciki bane ko me ? mahruf ya mika masa hannu a daidai bakin kofar fita parloun suka yi sallama ya dawo d'akinta har lokacin fuskarta kunshe da mamaki "dazu aunty Aysha tace gabad'aya yanayinta ya sauya yanzu kuma ga abinda likita yace ,"to meye gaskiyar lamari ?
Ya d'auko kujera ya zauna tare da haɗe hannuwansa guri daya yana dubanta "menene duk kika wani firgice ?
Muryarta na rawa tace " naji doctor yayi batun ciki shine.... "ki share kuskure ne ,cikin jidda yake son fada dan dazu taje gurinsa ko baki san tana da ciki bane kike wa mutane wani kallo ?
tayi shiru tana daga kai "kin ci abinci ta daga masa kawai yana nan zaune har kusan awa guda , lokacin tuni bacci ya d'auketa ya mike ya daga rigarta ya sum'baci cikinta sannan ya lullu'beta da blanket ya wuce ..
a hankali aka soma shirye shiryen bikin meenal, kullum meenal sai taja ummita da maryarm rakiya tsiyayya batare da sanin Mah'ruf ba aganinta ko ya sani bazai hana ba tunda yasan hidimar bikinta ne , itama ummita batayi ƙoƙarin sanar masa ba , mutumin da ya furta baya sonka da rashin ɗaukar aurenka ba abakin komai ba hakan shine daidai dashi itama bazata damu da sai ta faɗa masa ba idan yaji haushi ya ɗauki mataki .
abinda bata sani ba abun na bala'in taba zuciyarsa duk sanda ya shigo bangaren mama bai ganta ba ko yaji ance sun fita , wanda yake da tabbacin duk waɗan da suke fita tare babu wacce ta kaita komai sai yaji kmr ya kashe kansa .
a yammacin ranar Litinin wanda yayi daidai da sauran sati daya bikin meenal ya rutsata a d'akinta dawowarsu kenan daga oshodi market tana daure da farin towel tana kokarin shiga wanka, tana ganinsa gabanta ya fadi saboda yadda ya haɗe fuska murtik ,sai dai taki nuna masa ta tsorata da ganinsa ta nufi bayi tana shiga ya biyo bayanta a fusace "dan wulakanci shine zaki shige bathroom ki barni bayan kinsan gurinki nazo ?
ta kallashe na second biyu sannan tace "muje to ka faɗa min abinda zan maka ta nufi kofar fita hannuta daya dafe da towel .
ya riko damtsen hannunta ya dawo daita gabanshi jikinta na taɓa bangon bayin yayinda towel din ke kokarin fad'uwa ta sake damkeshi da kyau "baki isa ba tunda kika bari na shigo nan, anan zanyi maganar ,numfashi ta sauke tana dubansa ya soma magana cikin zafi rai "da alamun kina son ganin fushina da baki taɓa gani irinsa ba ?
" ke ko ba kiji islamiyya ba dakikkiyar kwakwaluwarki ba zata fahimtar dake meye aure ba, yayi magana yana matsota sosai yana taɓa tsaitin brain d'insa tayi saurin ja da baya tana kamkame towel kirjinta na bugawa.
ya sake matsota sosai yana busa mata numfashinsa " duk abinda za'a yi a bikin nan karki kuskura na ga kafarki kinje ko'ina koda kuwa kofar gidan nan ne, ke har dinner kad'a naga kafarki , "karka min haka meenal baza taji dadi ba kasan matsayinta gareni bikinta guda ka hanani zuwa impossible zani ,saboda shi auren naka da kake takama dashi ,shi da babu duk daya ne agurina "okya bari kiga .... ya Kai hannunshi jikin towel din jikinta ta zaro ido waje tana sake rikewa a gigice "wai meye haka ?
"nuna miki mahaimacinsa
zanyi ya ja towel din kasa take saman dukiyar fulaninta suka bayyana , ta sake rikewa jikinta na rawa fixga daya yayiwa towel din sai ga towel din a hannusa sai ga boobs dinta dake tsaye sun bayyana saurin durkushewa kasa tayi agurin ta fashe masa da wani matsanancin kuka yayi tsaki a zuciyarsa yace " me ye sabo agurina na sha ganinsu har ma da ajiyata ?
Mikar daita tsaye yayi taki tsayawa bisa kafafunta tana ƙoƙarin boye jikinta ajikinshi wata irin razananniyar tsawa ya buga mata "ke ki tsaya mana ,take ta makale da bango jikinta na rawa tare da runtse idanunta gam , ya tsura mata ido na second biyu sannan ya kai hannunsa kan dukiyar fulaninta ya dinga zagaye nipples dinta da fingers d'insa "haka kike so ko ?
Tayi saurin girgiza masa kanta ,numfashinta na fita da kyar " karya kike abinda kika dade kina kwad'ayi kenan shiyasa kike jin haushin matata dan kinga ita kullun muna tare "
Ta buge masa hannun "I don't like what you doing to me "you must like it fatlion dan abinda nake hangowa atattare dake kenan ya cigaba da wasa da dukiyar fulaninta numfashi take fitarwa da kyar tana amsar sakoninsa masu wuyar misaltuwa jikinta na rawa "stop it plz zan mutu tayi maganar muryata na fitowa sosai yayi saurin toshe mata baki "ke meye haka kina hauka ne kike daga murya ?
Ta buge masa hannun ta kama handile din kofa zata fita ya janyota jikinshi "haka zaki fita dan baki da hankali ?
"To ka bani towel ka kama gabaka bazani koina ba ...
"Gud kin taimaki kanki ya duka ya dauko towel ya yafa mata aiko ta damke sosai ajikinta wani abu na ratsa sansar jikinta da zuciyarta ..
Tana jin motsin fitarshi ta dannawa kofar key shiru tayi tsaye tana kallon yatsun kafafunta komai nashi na daban ne tunda ya soma daura hannunsa ajikinta take jin sauyi daban daban amman na yau yafi na ko wani lokaci duk abinda zaiyi cike da jarumta yake yin shi ,har gurin sarrafa mace ba'a barshi abaya ba ,kullun sake kusanci yake samu da zuciyarta ,tunaninsa moment din da suke gudanarwa a duk lokacin da sautsayi ya gitta, nuna tsananin kishinta har zuwa abinda ya faru yanzu kasa ta soma yi tana sake damke towel " duk wannan abinda yake yi min amman yace ba so bane ?
"Idan ba so bane menene ?
Ta karasa zubewa kasa "to me yasa bazai soni ba , ko kuwa ban kai macen da zai so a duniya bane ?
"Yaso suhaima ma bare ni da nake da tabbacin nafi suhaima komai da komai , da kyar ta samu ta mike tsaye tayi wanka ta fito ta shirya ta zauna a gefen gado zuciyarta na tsananta tunaninsa da duk abubuwan daya sha shiga tsakaninsu ..
Washegari meenal ta shigo part dinsu saboda ummita zata rakata amso dinkunanta agurin manu saira , kwance ta sameta sai dai idanunta biyu tunanin Mah'ruf take , meenal ta kalleta "ya na ganki kwance baki shirya ba ko kin manta da zamuje shigon manu saira amso dinkunamu?
"Ban manta ba but kije kawai ko ki biya Maryam ta rakaki dan ni ya mah'ruf ya hanani fita ko'ina "
"Ya hanaki fita ko'ina fa kika ce ?
Ta daga mata kai "ke kuma sai kika biye masa ke da zaki tsokanoshi ta haka ne zaki dinga fahimtar felling d'insa akanki,tunda dai yace bai sonki .
"kar na farantawa na kuntata masa kinsan halinsa ke dai kawai gara nayi abinda yake so " da kyau kam gara ki dinga biye masa, shi yana can kullun makale da matasar bai ma san da rayuwarki ba shine har zaki fara bin dokarsa.
Ummita tayi shiru tare da mikewa ta zauna sosai "to yaya kike son nayi meenal har fa dinner yace Kar naje "ai kuwa rashin zuwanki dinner ni zai shafa domin ana mutane zasu fahimci rashin daukata da daraja da bakiyi ba kuma.......
"karki ce haka meenal kinsan ina sonki amman ki duba lamarin kar naje shima zaije da matarsa ya disgani cikin mutane ta k'arasa maganar kmr zatayi kuka "na yarda da batunki nasan zai aikata amma dan Allah ki taimaka kije zuwan naki ma yana da mahimmanci kawo kunnenki kiji ta mika mata tayi mata magana , a matukar firgice ummita take kallonta "kai meenal ki rufa min asiri karki sa yayi min wulakanci "dan Allah kiyi abinda nace dan so nake ki tsokanoshi , ki tsokono feeling's d'insa akanki , dan mugunta shi zaije da matarsa ke sai ya hanaki wallahi sai kinje kima shirya zuwa idan ya hanaki fita ko'ina banda dinner din bikina tana gama maganar ta mike ta bar d'akin ..
An daura auren meenal da abdulshakur lafiya aka zarce da biki
yayinda mah'ruf ke d'akinsa na gida da matarsa tun bayan dawowarsa daga daurin auren abinda ya sake sanyaya zuciyar suhaima kenan domin dinner din ma cewa yayi bazashi ba ,can ta kalleshi a firgice jin itama ya hanata zuwa, ta soma rarrashin cikin haka kiran hajiya ummah ya shigo wayarsa yana ɗauka ta rufeshi da bala'i ta inda take shiga bata nan take fita ba " ka bar yarinyar mutane tayi farinciki cikin yanuwata ka kirata yanzu ka bata umarnin zuwa idan ma baka bata izinin ba ni zan bata, idan taje dan Allah ka yankata , shasha kawai da bai san mutunci ba, ka dai cigaba da wasa da damar da Allah ya baka kaji "
Ranshi ya ɓaci sosai saboda yasan ummita ce ta had'ashi da Hajiya suhaima ta bugaci yayi mata karin bayani domin taso taji fadan hajiya dan yana kusa daita yayi mata banza , tsowon lokaci yana zaune yana juya wayar hannunsa "ka gani ko ,bansan me yasa zaka hanamu zuwa gurin dinner din nan ba , yanzu dai sai ka fara bin umarnin hajiya ta fadi haka tana kama bakinta dan kar tayi subul da baka ,mah'ruf ya kalleta yace"tashi muje gida ki shirya daga can sai mu wuce "ummita fa ?
"Tabi su suje taji dadi maganarsa sai wani shishige masa take suna zuwa gida tare suka faɗa wanka duk ransa babu dadi ita kuwa murna kamar me suna fitowa, shi ta soma shiryawa tana masa kallon soyayya sai da suka gama shirinsu tsaf sannan ya kira ummita ta ɗauka gabanta na faduwa "ki shirya kije , zaro ido tayi da saurin tana girgiza kai kamar bataji dadi abinda yace ba "wannan maganar ai mun ga mata kai ne fa kace babu inda zani ,ya fito yana waya suhaima na binshi abaya "ke ban son iskanci bayan kin fad'awa hajiya shine zakiyi wani pretending "nifa babu inda zani ku dai kuje kawai amman ni na hakura .
"kinsan Allah idan baki shirya kinje ba zaki ga rashin mutuncin da zan miki , ta sake zaro ido cikin mamaki meenal dake kusa daita ana mata daurin d'ankwali ta tambayeta da hannuta da hannu tayi mata alamar tana zuwa "kiyi shigar mutunci ba anyhow ba ki saka hijab sauran kizo yadda kika ga dama yana gama fadar haka ya kashe kiran tayi wani irin tsalle "yeeeeeeee ya yarda meenal ,Allah ya amince naje suka sa dariya har maryam da aslamiyya "ke ba dole ba ai hajiya na fad'awa suka sake sa dariya a gurguje taje tayi wanka ta fito akayi mata make up ta dauko anko dinta zata saka meenal tace "tsaya uwar gidan miskilili wani purple les mai shegen kyau ta dauko mata "wannan zaki saka ai bazaki saka kaya irin na wancar matar tasa ba ,dan shishigi itama anko family tayi kisa wannan ta rungume meenal ajikinta tana farincikin ta sanya kayan tasa English gold hannu da wuya tayi kyau sosai kowa a dakin kallonta yake takalmin ta da jakar kalar less din jikinta ne ta d'auko mayafi zata yafa meenal tace "no haka zaki zai gane kurensa ki saki jikinki kada kiji tsoronsa dan naga a dan watanin kin dawo matsoraciya ki sake ki zage ki shiga mutane kar ma ki nuna kina da aure akwai abinda nake son gani kece zaki riki hannuna zuwa mota idan muje holl still Kece zaki kai ni mazaunina , ta damka hannunta cikin nata suka fito kawayen amarya na biye dasu abaya kai tsaye harabar gidan suka nufa inda motar da zata dauki amarya take ummita tayi shiru tana wasa da yatsun hannunta ita kadai tasan yadda zuciyarta ke dokawa gabadaya wani irin tsoro ne ke tattare da zuciyarta har ma da gangar jikinta ....
Koda suka isa harabar the orange gurin ya cika da jama'a .....
TWO FRIENDS BSBD
💗💗💗💗💗💗
WANNAN CE
QADDARARMU
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~TRUE LIFE STORY~
FREE NOVEL NOT FOR SELL
AL'QALUMAN
*AYSHA A BAGUDO*
*FAIZA HAMMADU*
~DEDICATED TO~
*AUNTY BILKISU*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
PAGE 50
....tun da suka shigo harabar the orenge palace qirjin ummita ke dokawa da matsanancin karfin gaske meenal dake tsaye kusa da Abdulshakur ta waigo inda take tsaye a bayanta , kallo ɗaya tayi mata ta fahimci halin damuwar da take ciki, ta ɗan matso kusa daita sosai ta kai bakinta daidai saitin kunnenta saboda qarar sautin daya karad'e harabar gurin tace "ki saki jikinki plz yanayinki zai fahimtar da mutane tarin damuwar da kike ciki , gashi idan baki manta ba kece wacce zata bada cikakken tarihin amarya, ki karfafa zuciyarki dan Allah kada ki bari tsoron ya mah'ruf yayi tasiri a zuciyarki ,kiyi kokari kiyi abinda zai hauka zuciyar ya mah'ruf dan ki fahimci tasirinki gareshi , na sanki nasan you can do more than that , ke din ta daban ce acikin mata , matar nuna wa ce sannan ta fita tsara ..
Tunda meenal ta soma magana jikin ummita ke kad'awa kamar mazari qirjinta na cigaba da dokawar da take tun farko "bazan iya ba meenal shi yasa tun farko nace karki zabeni amatsayin wacce zata bada tarihinki"
"Idan ban za'beki ba wa kike expecting na zaba ?
Ummita tayi shiru tana sauke ajiyar zuciya ,
"kece mafi kusanci da rayuwata , kece kika san menal fiyye da kowa a duniya ,kuma nasan zakiyi active mai kyau shiyasa, sannan ina son kiyi active din da zai wargaza zuciyarsa da tunaninsa.
" ummita ...............
ta kira sunanta cike da kulawa ina sonki da ya mah'ruf bana son kina nisanta kanki da shi domin shima mijin nunawa sa'a ne wanda da ana likawa a goshi zaki iya likashi karewar zuciyarki , mijinki mijin da zaki yi tinkaho dashi ne bayan jini na yan'uwantaka kun dace da juna sosai fiyye da sauran ma'auratan duniya ,dukkaninku kuna wasa da zuciyoyinku ne amman batu na soyayya tuni kun kamu da matsanancin son juna babu wanda zai ganku bazai fahimci haka ba .
"wayyo menal ba zaki fahimta ba amman babu wata soyayyarsa a ciki zu.......
" Karki ce haka a ta wannan bangaren ,ko zaki boyewa kowa , bani ya kamata ki boyewa ba sannan ko rantsuwa nayi ba zanyi kaffara ba akan kuna tsananin son juna ke da ya mah'ruf irin taku kalar soyayyar kenan , Ki d'aure yanzu second game zamu fara karki sanya ke ko magana wani yayi miki agurin dinner din nan kiyi masa muga yadda zai nuna feelings dinsa ..
ummita ta buɗe bakinta da niyyar sake yin magana taji an bawa ango da amarya umarni shiga cikin hall dole ta tsuke bakinta .
a hankali suka jero ango sanye da wata dakakkiyar shadda gezner mai ruwan kasa , shaddar ta sha aiki zubi mai kyau har ajikin babbar riga, kanshi sanye da hula wanda ya dace da kayan jikinshi , kafarshi sanye cikin wani had'ad'd'en black shoe sai kyalli yake , haka itama amarya kalar kayan dake jikin ango take sanye dashi har kasa sai dai nata material ne hannunsu sarkefe cikin juna suke ta kowa ahankali domin shigowa inda tarin mutane suke zaune , nan take hankali masu video da masu ɗaukar hoto ya karkata garesu a tsanake suka shiga d'aukarsu , yayinda kawayen amarya na biye dasu abayansu har cikin hall inda sautin kida ke tashi nan take ango ya soma rawa tare da amaryarsa
Masu ɗaukar hoto nayi masu video nayi haka kawayen amarya da abokan ango na d'aukarsu a wayoyinsu da ipad saboda kyawun da sukayi mutane basu bar wayoyinsu sun huta daga ɗaukar amarya da angonta hotuna da video ba har sai da suka zauna a mazaunin da'aka tanada domin su .
Aka fara bude taro da addu'a sannan MC ya bukaci abbas babban abokin ango, ya fito a tsanake ya soma karanto tarihin abdulshakur ,makarantar da yayi tun daga kan kuruciyarsa ta primary da secondary ,har zuwa matakin jami'a daya kammala a ɗan fodio sannan ya da'ura daga inda had'uwar menal da abdulshakur ta samo asali ,abbas na kai wa nan ya juya ya kalli abdulshakur yace "ya naga kayi shiru kai da amaryarka me kuka tuna haka ?
"okay kun tuna ranar had'uwarku farko ko ? "kana tunanin irin harara da tsiwar daka sha agurin yayarta ko ? aka sa dariya ana tafi " ya sake juyowa ya fuskanci tarin jama'ar dake zaune suna kallonsa
" to muna murna muna godiya muna muku fatan alkhairi da kuka halarci wannan biki na babban aminina ..
Mc ya amshi lasifika a hannunsa yana barkwanci kana ya soma neman babbar kawar amarya , tunda sautin sunanta ya karad'e hall din zuciyarta ke rawa hankalinta ke kara tashi ita kaɗai tasan halin da take ciki a lokaci amman cikin taimakon Allah ta sanyawa jikinta jarumta tare da cijewa ta fito, a hankali take bada step zuciyarta na
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Chapter 40
Chapter 41
Chapter 42
Chapter 43
Chapter 44
Chapter 45
Chapter 46
Chapter 47
Chapter 48
Chapter 49
Chapter 50
Chapter 51
Chapter 52
Chapter 53
Chapter 54
Chapter 55
Chapter 56
Chapter 57
Chapter 58
Chapter 59
Chapter 60
Chapter 61
Chapter 62
Chapter 63
Chapter 64
Chapter 65
Chapter 66
Chapter 67
Chapter 68
Chapter 69
Chapter 70
Chapter 71
Chapter 72
Chapter 73
Chapter 74
Chapter 75
Chapter 76
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 51 Chapter of 76