magana ba. Abba yaja numfashi sannan ya cigaba "d'azu mahaifin matarka yazo da batun sulhu ina umartarka da kayi hakuri ka maida matarka d'akinta albarkacin mahaifinta daya tako da kanshi ..
Mah'ruf yayi shiru har sanda Abba ya dasa aya sannan yace "shikenan naji Abba dan bazan iya bujerewa umarnin ka ba amman gaskiya tare da subai'a dan gaskiya ina bukatar matata a gidana "me ?
" ai wallahi baka isa ba makiri ina allonka allonka yana jahannama "oho wato anje ayi maka asirin agumawa shine har da wani zakewa matata......kamar wani sha sha
"ai sai yanzu na fahimci inda abun ya nufa shiyasa ka saki yarinyar mutane ba laifin tsaye bare na zaune "wai inna meye haka ne matata ce fa subai'a me yasa kike son takurawa mutane da shiga rayuwarsu ne ?
" uwarkace karewar mata,kai ku zama kashi awaki ma amman ba zata tare a gidanka ba, kai auren ma zan raba gabadaya na huta da wannan jarabar "wannan ne kuma baki isa ba ,kuma allonki ne a jahannama ba nawa ba , haka kawai kin damu rayuwarki ki damu ta mutane ..
TWO FRIEND'S (BSBS)
💗💗💗💗💗💗
WANNAN CE
QADDARARMU
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~TRUE LIFE STORY~
FREE NOVEL
MY YOU TUBE
CHANNEL
*HAUSA BAKWAI*
AL'QALUMAN
*AYSHA A BAGUDO*
*FAIZA HAMMADU*
~DEDICATED TO~
*SA'ADATU AMINU UWAR GIDAN ƊAN GAYU ,UWAR FADEL DA AMAN DA SAURANIYAR MATAN DUNIYA (KHADEJAT) KAWATA INA KYAWUNKI*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
PAGE 52
"kai kar na sake jin bakinka a nan Inna abokiyar wasanka ce ? Inji cewar abba ya faɗa a matukar fuskance "ka barshi Ibrahim ya ci mutuncina dan ba laifinsa bane, na dade da sanin an rigada an mallake masa zuciya bashi da yadda zai yi sai yadda aka yi dashi , duk abinda yake nasan ba haiyacinsa yake yi ba, shiyasa ma ba zan ji haushinsa ba ,tunda aka kanainayesa da jikar agumawa ai sai yadda Allah yayi , dan ma bai d'and'ani zumarta ba ai nasan da sai ya wankeni da mari ta k'arasa maganar cike da maseefa da tashin hankali tana zabgawa mama ƙatuwar harara .
tsam mama ta mike tana ƙoƙarin barin d'akin , ganin haka yasa hajiya umma ta mike itama suna fita Abba ya rufe mah'ruf da faɗa "ina ganinka da hankali a she abun ba haka bane, a gabanmu kake fad'awa mahaifiyarmu abinda kaga dama ?
Mah'ruf ya sunkuyar da kanshi kasa kamar zai yi kuka ganin ran Abba ya ɓaci jikinsa a sanyaye yace "kayi hakuri Abba "shi kam injiniya kasa cewa komai yayi dan takaici , dan sai da yace kar a sakota cikin zance Abba yace sam dole sai ta sani yanzu ga abinda zuwan nata ya haifar "inna kiyi hakuri dan girman Allah inji cewar abba "babu komai Ibrahim banyi fushi ba dan nasan bayin kansa bane dan yaron nan tun farko ba son ummita yake ba, wannan yarinyar suhaima yake so daga baya aka bi dare aka bi duhu aka neman hauka min shi ..
mah'ruf ya d'ago ya watsa mata harara yana aika mata da mugun kallo "suwa suka bi dare .....?
"I think dukkaninmu umarnin rayhan muka bi "zanci mutuncika mah'ruf idan na sake jin ka furta wani abu "kayi hakuri bazan sake ba yayi maganar yana furzar da iska ..
"karki damu inna yanzu komai zai zo karshe ko cewa kika yi baba babba ya saki ummita a yanzu babu mai cewa a'a cikinmu domin gabadaynmu mallakinki ne sai yadda kika yi damu .
" ban dani dan ina bukatar matata ma'hruf ya fadi haka a kasan zuciyarsa "ka tashi ka wuce gobe inshaallahu matarka zata dawo d'akinta , a matukar zuciye ya mike tsaye zuciyarsa na tafarfasa ya fice .
Shiru ne ya ratsa d'akin Inna bata sake cewa komai ba, injiniya da abba suna zaune a gabanta suna tunani ,har ga Allah abinda mahaifiyarsu keyi yana matukar damunsu ba dan komai ba sai dan suna son tayi kyakkyawan karshe , suna tsoron ta mutu da hakin rayuka dayawa akanta ,babu wanda zai tallafa mata idan hakin mutane ya soma bibiyarta wanda basa fatan hakan ..
A hankali injiniya ya soma magana cikin zafin rai "Inna ki yiwa Allah da manzansa ki daina abinda kike yi ,a kullum maganarki bata wuce ta mairo da diyarta ,idan baki son mairo ita Ummita menene laifinta ?" Ummita fa jininki ce tunda jinin yaya Ibrahim ce me ya sa ba zaki rungumeta ba ,ita fa rayuwa babu tabbas, yadda Allah ya kaddarowa bawa bai isa ya canzawa kansa ba ,idan yaya Ibrahim ba zai iya faɗa miki gaskiya ba ni zan faɗa miki saboda ina son kiyi kyakkyawan karshen dan babu ruwan Allah da cewar mairo matar d'anki ce idan kin zalinceta bazai barki ba "dakata injiniya magana ta kare muyi abinda ke gabanmu "no ka bari mu fadawa mahaifiyarmu gaskiya duk duniya muni muka fi kusanci daita dole mu faɗa mata gaskiya ya kamata ace Inna ..."nace ya Isa abar maganar dan Allah abba ya karasa maganar cike da sarewa "bar shi ibrahim ya faɗa mun magana son ranshi Allah yasa shima ya haifa , shi ba magana zasu faɗa masa duka zasu masa mai goyawa karya baya kawai me nayi ?
"Dole ne sai na so mairo da tsatsonta ko dole sai so auren ummita da baba ?
Injiniya yayi shiru yana duban Inna cikin sarewa da tsantsar mamaki ai ko mutuwa tana jin kunyar mahaifa agaban uban ya ki dinga ikirarin bakya son yar da Allah ya soma bashi a duniya ,jikinsa a sanyaye yace hajiya Inna ..."hajiya Innar ubanka ? " ka min shiru gwanin iya magana da tsara zance , shi Ibrahim din bai da bakin magana ne sai kai uban kankaba kinibabbe ? Abba ya dubeshi yana masa alamar ya bata hakuri ,ya furzar da numfashi sannan yace "kiyi hakuri hajiya Allah ya huci zuciyarki "ka rike hakurinka dan babu abinda zan yi dashi ,
soyayya ce babu dole, bana son mairo yau bana son gobe Kuma banga uban daya isa ya sani na sota ba bare tsatson mairo, bari kaji ko duniya mairo zata haifa wa Ibrahim wallahi bazan so su ba gara na so bare akan ya'yan mairo tun farko nace banason hada iri daita aka fi karfina , to batu na soyayya ba isa a tursasa zuciyata ba "kiyi wa Allah kiyi hakuri hajiya Inna ni kaina ina nadama rashin bin umarnin ki amman babu yadda zanyi tunda hakan qaddara......
"ka min shiru ba da kai nake magana ba , ka bari na gama da wannan uban yan iya tsara maganar tukun abba yaja bakinsa yayi shiru "uban yan iya magana ko zaka iya saka min soyayyarsu a zuciyata ne ?
Shiru injiniya yayi bai ce uffan ba "ba zaka iya ba ,dan haka daga yau idan ina maganata karka sake min maganar mairo da tsatsonta idan kuna kaki zaka haɗu da fushina .......
Ta dubi abba "kai kuma kasan yadda zaka yi matar babana ta dawo gidansa a gobe goben nan tana gama fadar haka ta mike fuuuuuuuuu ta bar d'akin ,hawaye ne ya zubo daga idanun abba yana takaicin irin halaiyan mahaifiyarsa, kallon abba injiniya yayi wanda shi kaɗai ya rage masa a duniya shine mutumin da baya son ganin fushinsa ko ɓacin ransa bare akai ga zubar hawayensa yau shine da kansa yake zubarwa "kayi hakuri yaya bari naje na samu hajiya Inna gaskiya zuciyata bazata ɗauki ganin hawayenka ba abba yayi saurin dakatar dashi "sagir.........
Injiniya ya tsaya yana dubansa " ka rufa mana asiri yanzu ba lokacin yin magana bane bana son wani sabon tashin hankali muyi hakuri irin tamu uwar kenan sai dai muyita addu'a Allah ya canza mana ita, ka dawo ka zauna , a matukar zuciye injiniya ya koma ya zauna sai dai ya kasa furta daidai da kalma daya zuciyarsa na wani irin zafi .
Bayan injiniya ya zauna Abba ya dawo natsuwarsa ya soma yiwa injiniya magana cike da nasiha da rarrashi da kyar ya samu ya kwantar masa da damuwarsa dan Allah yayi injiniya da zuciya ,abba
ya kira mahaifin suhaima ya sanar masa da batun dawiwarta , lokacin da labarin ya iske suhaima har da suman dadi tayi ai kuwa tun daren ta soma haɗa kayanta.
daren rana Abba ya taso keyar injiniya da mah'ruf zuwa bangaren hajiya Inna domin su bata hakuri sai da Abba ya kai ruwa rana kafin inna ta sauko da kyar tace ta yafewa injiniya ,shi kuwa mah'ruf washe baki tayi tace "ai ba'a shiga tsakanina da babana ko an shiga ma kunya za'a ji da kanmu zamu shirya ko babana ? ya watsa mata harara batare da yace mata komai ba ..
Washegari da misalin karfe tara na safe a gidan mahruf yayi su hajiya rahma da zulaihat , mah'ruf na jin motsin shigowarsu, ya fito ya kulle kofarsa ya fita dan bai son su hadu bare su gaisa ,sun gyara mata ko'ina a cikin gidan ban da dakin mahruf sannan suka wuce da daddare still suka sake dawo wa domin rako suhaima ..
Satin suhaima daya kenan da dawo wa gidan ma'hruf amman har lokacin babu abinda ya shiga tsakaninsu ,baya cin abincinta , baya zuwa inda take idan ta shigo d'akinsa yayi kicin kicin da ranshi , yana kwance sanye da farar riga mai budadden gaba da farin wando iya gwiwa ta shigo d'akin cikin kayan bacci masu shara shara babu abinda ya boye na jikinta ga zubabbun dukiyar fulaninta a zahiri ana iya gani , sai dai ko ina ajikinta kamshi yake fiddawa ,ta tsura masa ido tana kallon jikinsa mai matukar kyau kwance da gashi yana fitar da haske ta lumshe idanunta tana bala'in son mijinta , kuma zatayi komai dan taga ta rayu daga ita sai shi sannan ta fitar da wacan yar iskan fatlion din acikin rayuwarsa
Ta hau saman gadon ta kwanta lamo ajikinsa tana sakin numfashi wani irin shaukinsa taji a sansar jikinta lokacin data tsinci kanta kwance a tattausan jikinsa, ga kamshin turaren jikinsa gyaraye dana dakin suna kaiwa zuciyarta farmaki hakan yasa zuciyarta sake macewa akanshi shi din ma'aboci son kamshi ne a koda yaushe ka kusanto inda yake cikin kamshi yake ta tura hannunta cikin rigarsa ta soma shafa gargasan gashin dake kwance a qirjinshi cak ya rike hannunta ya soma ƙoƙarin mikewa ta rigashi tashi ya koma ya kwanta ya juya mata baya ,ta sake kwantowa bayansa tana shige masa ya matsa yana jan tsaki ,ta hau kanshi ya tureta ya ɗauki pillow ya koma kasa ya kwanta ta biyosa ta manne masa "dan Allah kayi hakuri habibi wallahi bazan sake ba duk abinda kake so shi zanyi koda kuwa ganinka nayi tare da Ummita kuna autayya bazan damu ba tunda nasan matarka ce ta sunah zaka iya yin komai daita wancan ranar ma sautsayi ne wallahi na tuba bazan sake ba ya tureta ya mike yana jan tsaki ya koma kan kujeran kushin mai mazan mutun ɗaya dake d'akin ya zauna rigingine idanunshi a runtse yana kallon sama , ta durkusa gabansa tana dubansa cike da sanyin jiki tana rokonsa ,ta kusan minti talatin tana rokonsa sannan ya furzar da numfashi ya soma motsa labbansa "Komai son da nake miki bazan taɓa wulakata Ummita akanki ba, idan kinsa yaudara ce da karya acikin zuciyarki tun wuri ke daina damun rayuwata , idan kuma har yanzu zuciyarki bata amince da rayuwa tare da ummita ba hanya a bud'e take na karasa miki sauran sakinki dan bazan iya zama da matar da ba zata bi dokata ba ,dole kina son zama dani ki girmamani , ki girmama duk wanda nake tare dashi dan bazan lamunci rashin mutuncin ba ya qarasa maganar yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa "naji kayi hakuri nayi nadama a ran shi yace Karki yi ai daidai nake dake da kyar ta samu ta shawo kanshi suka daidaita ,tun daga ranar ladabi da biyyaya kuwa babu wanda bata yi masa haka ma yan'uwansa tana binsu yadda ya kamata barin inna komai ta samu inna da mama .
Karfe ɗaya na rana ummita tana tsaye a kitchen kusa da mama tana kwa'ba fulawa suna hira cikin sanyayyiyar muryarta ta kira sunan mahaifiyarta "mama .....
"na'am mamana ta amsa mata tana sake matsowa kusa daita "da zaki taimaka min mama da kin yi min d'an wake nan dan wallahi idan nayi da kaina bazan iya ci ba, ta k'arasa maganar tana langwa'bar da kanta cike da shagwa'ba.
"a'a bazan yi ba idan kin matsu da ci ki yi da kanki , kukan shagwa'ba ummita ta soma yi yadda kuka san wata ƙaramar yarinya tana yi tana bubbuga kafa tare da riko hannun mama cikin hannunta dake da fulawa "haba mamana , ki taimaka nifa mamarki ce zan sa miki albarka idan kika min.....
mama ta zaro ido waje tana murmushi cike da farinciki "wannan ai wayon shafa min fulawa kike "haba mama wallahi idan nayi bazan iya ci ba mama tayi murmushi tana kallonta " babu abinda zanyi kalli yadda kika 'bata min jiki kika bata naki "to kiyi hakuri mama zan goge miki ta dauko towel din da suke amfani dashi a kitchen ta soma goge mata ..
" Shikenan na hakura amman ki cigaba da aikinki idan kin gama ga girkin dare nan yana jiranki "shikenan mama duk da dai bacci nake ji amman zanyi , naso ina gama cin d'anwaken na kwanta na huta .
a hankali ta cigaba ta abinda take suna hira da mama gwanin sha'awa ,cike da tsananin son juna da kulawa mama tace "ummita ko baki da lafiya ne kika ja bakinki kiyi shiru ..?
Ta waigo inda mama take "me kika gani mama ?
"Gani nayi kin dashe kinyi fari kamar wacce shawara ta kama ,idan kinsan baki da lafiya ki faɗa min ta karasa maganar tana duba idanunta yayi fari "kin gani kalli yadda idanunki yayi fari ya dashe kamar baki da jini "ummita tayi murmushi "lafiyata lau mamana babu abinda ke damuna idan akwai zan faɗa miki dan bani da wacce ta fiki, numfasawa mama tayi tace "shikenan Allah yasa haka suka canza hira zuwa wata daban ..
Har sanda mah'ruf ya shigo basu sani ba , jin motsinsu a kitchen yasa ya tsaya a tsakiyar parlou'n yana kallon saitin kitchen din , bai ga mama ba saboda tana daga gefen ummita ya tsaida idanunshi kyam akan ummita yana kallon sama qirjinta da suka ciko suka sake tsayawa cak dan har yana iya hango saman dukiyar fulaninta , gashi tayi kyau sosai sanye take cikin jallabiyar daya siyo mata yellow wanda akayi adon duwatsu madadin tayi rolling din mayafin kayan sai ta ratayashi a wuyanta gashinta ya zubo bayanta kayan sun mata kyau matuka, domin sun fito da ainihi kyawun fuskarta da sirrin kyawun da Allah yayi mata , tunda ya siyo mata kayan bata taɓa sakawa ba haka nan yau tayi tunanin sakawa dan ta burgeshi ...
qirjinta taji yana dokawa da matsanancin karfi ta dinga jin idanu a jikinta hakan yasa ta fahimci ya shigo dan haka ta d'ago kyawawan idanunta ,take idanunsu ya tsarke cikin juna tsaye ta ganshi yana cigaba da kallonta da narkakkun idanunsa masu narkar mata da zuciya , lumshe idanunta tayi tana sake tsareshi da idanunta ganin ta tsaya taki cibaga da abinda take ta leko ganinsa yasa ta fesar da numfashi sannan tayi kasa da muryata " kawo na saka miki d'anwaken kije , ta waigo inda mama take tsaye tana dubanta sannan ta cire hannunta cikin robar fulawa batare data wanke hannunta ba ta fito a tsanake daga kitchen din ta tsaya gabansa tana kallonsa tana murmushi ,shima har lokacin idanunshi na kanta ya kasa daukesu .
ganin yadda yake binta da mayaattacen kallo kamar zai cinyeta yasa cikin sanyayyiyar muryarta tace "kayan da ka siyo min nasa ....
"na gani you look so beautiful sai dai duk kin 'bata kwaliyarki da fulawa ya faɗa yana kashe mata idonsa ɗaya haɗe da kai hannunsa zai goge mata inda ya ɓaci , qarar turo kofar kitchen din da mama tayi ya katseshi a tare suka kallo kofar kitchen din ,runtse idanunshi yayi yana shafa gaban goshinsa tace "bari naje sama na goge jikina na dawo ta kwasa a guje , bai san sanda ya biyo bayanta aguje ba yana takaicin gudun data yi ,koda ya shiga d'akin har ta shiga bayi ta wanke hannunta tana tsaye a gaban madubi tana goge gashinta da goshinta inda fulawa ya 'bata .
ya rike kugunsa da hannu ɗaya yana ciza lip's d'insa na kasa tare da tsura mata idanunshi bata ji motsin shigowarsa ba , a hankali ya shiga d'aga kafafunsa ya takowa inda take a daidai lokacin ta juyo da niyyar dawowa kasa inda yake , laulausan suman kanta ya sauka akan fuskarsa kaɗan ya rage bai shigar masa ido ba , ware idanunshi yayi yana kallonta yana shafa idonsa "zaki kashe min ido ne ki cuci matata ? "sorry ban ..ban sani ba tayi maganar tana murmushi ya matsota sosai kamar zai shige jikinta wani azaɓaɓɓen kamshi jikinta ke fiddawa mai sanya natsuwa da kwantar da hankali "da alamun yau kina cikin farinciki ko zan iya sanin dalili ?
Ta sake yin murmushi wanda ya bayyana tsantsar kyawunta da dimple dinta "abun dariya na zama ?
"A'a " ke dai faɗa min menene dalilin dariyar ? yayi maganar kamar zai rungumeta a jikinshi ,
"No naga fuskarka ta dawo irin nawa " Kina nufin irin fuskar zaki ?ya tambaya yana sake matsota ?"no no ta faɗa tana ja baya da sauri ya sake matsota yana ƙoƙarin damkota zuwa jikinsa ta gauce zata gudu ,ya kai hannu zai kamota "zo nan sai kin faɗa min gaskiya nasan ba wannan ne dalilin da yasa ki dariya ba "ta fixge tana dariya tana neman hanyar gudu yayi saurin tareta yana son kamota , ta rasa inda zata shiga domin buya kawai ta faɗa bayi ta maida kofar zata rufe yayi saurin tura kofar ya tsaya a bakin kofar rungume da hannuwansa duka a qirji yana shafa lip's d'insa "common Ina Kuma zaki boye anan ?
ta kalleshi a matukar tsorace tana girgiza masa kai a hankali ya dinga takowa har ya shigo cikin bayi ya rungumeta ya zira hannuwansa ta bayanta ya zagaye kugunta dashi , ya daura kanshi kan kafad'arta "na sanki fatlion murmushi ma wahala yake miki bare dariya faɗa min dalili dariyar ina son sani dan nima na
ta yaki .......
lafewa tayi ajikinsa tana sakin numfashi sama sama tana jin wani iri a gaba-daya ilahirin jikinta a lokacin data shaki kamshin turarensa gabadaya kamshin turarensa ya buwayi hancinta ji tayi tamkar su kasance a yadda suke har abada , shiru suka yi a tare suna musayar numfashin juna a hankali ta lumshe idanunta ,shi kuwa tunanin abinda zai mata yake wanda zai sake tsuma zuciyarta da farinciki .
jin yadda yayi shiru ya matseta ajikinsa yasa ta qara taku biyu , ya biyota tana rungumeta a jikinshi suka tsaya daidai saitin shawa "ba zakiyi magana ba ?
tayi shiru tana fixgo numfashi da kyar ya kai bakinsa daidai saitin kunneta "idan ba kiyi magana ba zamu tabbata a haka " ta lumshe idanunta "zan so haka ta faɗa aranta tana jin wani irin shaukinsa from know where yana mamaye jikinta , "Karki 'boye min mana ina son sani yayi maganar yana kissing din cikin kunneta da gashinta ya sake maida bakinsa cikin kunneta take jikinta ya soma rawa sakamakon kissing din kunneta da yake , gashi ya matseta a qirjinsa da kyar nunfashinta yake fita ,jin yanayinsa na sauyawa ta hanyar jin motsin jijiyarsa yasa tsoro mai tsanani ya kamata ta dimauce ta gigice a hankali ta kai hannunta ta kunna shawa
on expecting yaji saukar ruwa a jikinsu a matukar gigice ya sausauta rungumar da yayi mata ,kwawawan idanunshi masu matukar kyau da ɗaukar hankali ya zuba mata yana kare mata kallo , da kyar ya janyo numfashi idanunshi na kanta yayinda ruwa ke cigaba da sauka ajikinsu matsowa yayi sosai ya shige jikinta ya kaiwa wuyanta kiss ya sanya hannunwansa duka ya rungumeta tare da fatan samun saukin zugin da zuciyarsa ke masa akanta tunanin halin da baby'nsa zai shiga da ita kanta a dalilin ruwan dake zuba ajikinsu yasa ya kashe shawan yana haɗe rai kamar tunda aka halittosa a duniya bai taɓa dariya ba ,ta kalleshi taga ya haɗe fuska jikinta ne yayi matukar yin sanyi jikinta a sanyaye ta riko gefen gashin kanta daya sauko kafad'arta tana matsewa zuciyarta na harbawa da kyar ta samu ta sauke kwakwaran ajiyar zuciya da karfi , ya fito da harshensa ya lashi lip's d'insa can kasan makoshi yayi magana "me yasa kike careless da kanki ?tayi shiru taki cewa komai , ya kamota jikinsa ta lafe cikin jikinsa tana jin dadi a ranta lumshe idanunta tayi ta zagaye hannunta a bayanshi tana sauke ajiyar zuciya yayinda a hankali ya dinga hura mata iskan bakinsa ,ya kai bakinsa cikin kunnenta "bana son kina careless da kanki saboda
Ina matukar son kasancewa dake ,ki dinga yi komai a hankali karki sake kuskuren bari ruwan sanyi irin wannan ya taɓa jikinki muje ki sauya wasu kayan zan wuce gida ya karasa maganar yana kissing din wuyanta wayyo Allah ji tayi kamar yana fizgar ranta ne tana jikinshi yana kissing dinta suka fito ,manne masa tayi tana jin idan ya barta bazata iya cigaba da numfashi ba dan wani irin salon yake mata cikin kunneta da wuyanta ....
Zareta yayi ajikinsa ya k'arasa jikin wordrob dinta ya bude, wata jallabiya baka ya fito mata dashi ya dawo inda take tsaye takure da jikinta ya soma ƙoƙarin cire mata kayan jikinta ,taki "bani zan sa da kaina "ban yarda ba da kaina zan canza miki wani dare ne jemage bai gani ba ?
"Daren mutuwarsa ta bashi amsa da haka tana runtse idanunta ya zare rigar yayi filingin dashi ta saura daga ita sai pent da bra "Shima wannan daren na zuwa ko bajima ta kamkame jikinta "gaskiya ni dai ka rufe idanunka to "ya d'age mata girarsa daya yana girgiza mata kai alamu a'a "to ka samun kayan haka bana son ka......tayi shiru ta kasa karasa maganarta "bakya son naga jikinki ?ta daga masa kai ya tabe baki "to ke me zai hana ki rufe naki idanun ,ta sake girgiza masa kai tana juya masa baya tana kallon gaban mirrow batare da tasan nan ta kalla ba , ta miko masa hannunta "bani rigar na sa da kaina , madadin ya mika mata ,sai ya cire wandonsa ya saura daga shi sai rigar jikinsa da boxes ya ƙara taku daya ya ɓalle bra dinta "na rigada nayi niyyar saka miki kaya da kaina ki bari nasa miki na kama gabana "Amman Dan Allah ka rufe idanunka to " naji kema ki rufe idanunki ki tsaya da kyau ,tayi kamar yadda yace , ya zare bra dinta yana kallonta ta cikin mirrow, wani irin dokawa qirjinsa yayi duk da ba wannan ne karo na farko daya soma ganin dukiyar fulaninta ba amman sai da shaukinsu ya debesa yaji jijiyarsa tayi wani irin haniniya ta harba, ya kai hannunsa jikin kugunta yayi kasa da pent dinta yana cigaba da kallon qirjinta zuwa cikinta daya tasa kaɗan jin shiru yayi yawa tace "ka samin plz na soma jin sanyi ya haɗeye abinda yaji ya tsaya masa a makoshi ya kasa sanya mata rigar ya matsota ya zira bakinsa cikin kunneta ya shafa cikinta "kina da jiki mai ɗaukar hankali fatlion wani irin zirrrrrrrrr taji a gaba-daya jikinta tana buɗe idanunta karaf suka faɗa cikin nashi zaro ido tayi tana juyowa da sauri ta fizge rigar hannunsa ta kare jikinta tana bata fuska cike da shagwa'ba tace "me ye haka ne ? "me nayi ?yayi mata tambayar yana tsareta da manya idanunshi ya cire rigarsa ya rataye ajikin handle din kofa yana
takowa inda take ta faɗa saman katifa ta rasa ina zata rufe ajikinta ,kawai ta kai rigar ta rufe kasanta dashi bar qirjinta ya kwanto jikinta ya rankwafo jikinta batare daya danneta
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Chapter 40
Chapter 41
Chapter 42
Chapter 43
Chapter 44
Chapter 45
Chapter 46
Chapter 47
Chapter 48
Chapter 49
Chapter 50
Chapter 51
Chapter 52
Chapter 53
Chapter 54
Chapter 55
Chapter 56
Chapter 57
Chapter 58
Chapter 59
Chapter 60
Chapter 61
Chapter 62
Chapter 63
Chapter 64
Chapter 65
Chapter 66
Chapter 67
Chapter 68
Chapter 69
Chapter 70
Chapter 71
Chapter 72
Chapter 73
Chapter 74
Chapter 75
Chapter 76
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 54 Chapter of 76