You Cannot Download this book untill you login but you can read it .
Login Register
gani bala'in da yake ciki ,a tsanake hajiya umma ta bude idanunta suka yi harba da layu take ta saka salati batayi shiru ba sai data karasa, hankalin hajiya umma yayi matukar tashi jikinta ya ɗauki rawa "wannan wani irin maseefa ne ?" a ina kika samesu naga har da sunan ummita ajiki "anan dakin aka cire, nan dai tayi mata bayanin komai "wai me matan wannan zamanin suke son maida kansu ne ? "duniyar da bata tabbas ,sannan ba tabbata ba ,ba zamu dangwama a cikinta ba har kake nufar d'anuwanka muslimi da sharri ,"da fari na so nayi shiru na binne maganar amman naga hakan bai dace ba gara ki sani ko babu komai ke uwa ce zaki tayasa da addu'a, naunayen ajiyar zuciya ta sauke "zan yi addu'a kuma zanyi magana gaskiya bazan yi shiru ba,ban da maseefarsa ga yarinyar arziki sakina data nuna tana son shi yarinyar da kowa yasan halinta yar dangi da sanin ya kamata amman ya nace lallai shi sai irin maseefa irin asiri me za'a yi da mutune irin su ? "Ke dai ki bi komai a hankali musan yadda za'a yi ba faɗa ba "haka ne aunty faɗa da mai asiri fadan iska ne tun da ba sanin cikin mutun zaka yi ba sai Allah daya haliccesa , yana ji kuma yana gani zamu cigaba da faɗa masa ,"ai wannan yarinyar matsala ce ga rayuwar baba koda yaushe itace ke haifar masa da matsala kinsan ko batun cikin ummita aikin shu'umar yarinyar nan ce ,da har ta haihu a gidan ta janyo masa hasarar ya'ya biyu inji cewar aunty .
"Ai wannan fitowar ciki ba alkhairi bane sai duk abinda zasu yi a banza da sannu ummita zata dinga taka matakin alkhairi ta kowani bangaren inshallahu , a tsanake suka cigaba da tautaunawa har sanda mah'ruf ya dawo ya samesu kasancewar bangaren ummita ne farko,shi yasa idan ya dawo da nan yake farawa , sannan ya shiga part din suhaima ,sai lokacin suhaima tasan hajiya umma tazo gidan a bakinsa , jikinta na rawa ta isa bangaren ummita ta durkusa har kasa kamar mutuniyar arziki ta gaishesu cike da jin tsoro dan wannan karon shine karo na farko data ga hajiya umma ta tako kafa zuwa gidan nasu, a ciki hajiya umma ta amsa tana maida hankalinta kan aunty shiru tayi zaune tana wasa da yatsun hannunta zuciyarta na bugawa haka nan ta tsinci kanta da jin faduwar gaba .
Suna zaune mahruf ya shigo jikinsa Sanye da jallabiya baka yana zuba kamshi tamkar wanda yayi wanka da turare ,ya samu guri ya zauna kusa da suhaima yana sake gaishe dasu, suhaima na ganin haka ta zabura ta mike zata fita domin basu guri hajiya umma tayi saurin dakatar daita da hannunta "koma ki zauna magana zanyi , ta koma ta zauna tana shan jinin jikinta tare da kallon mahruf bai ce mata komai ba ya maida hankalinsa ga mahaifiyarsa dan yasan duk abinda yasa ta tako gidansa abu ne mai mahimmanci ,"nasan zakayi mamakin zuwana gidanka yau ? ya kada mata kanshi yana kallonta da bashi hankalinta "ba wani abu ne ya kawoni ba illa akan maganar layu da'aka cire a bakin kofar dakin ummita take jikin suhaima ya kama rawa gabanta ya cigaba da faduwar da yake ," kasan Allah duk iskanci daza'a a yi ayi amman bazan lamunci asiri a gidan nan ko kuntatawa ummita ba ,suhaima ta bude baki za'a yi magana cikin zafin mama hajiya umma ta dakatar daita da hannunta "dakata kiyi min shiru ina magana da d'ana ba dake ba ki bari na gama dashi na dawo kanki ,ko a gidanku haka kika ga ana yi ?
take suhaima tai shiru ta had'eye abinda taji ya tsaya mata a makoshi tace "kiyi hakuri na yi kuskure ta zuba tagumi cike da jin haushi ,hajiya umma ta ɗauke Idanunta akanta ta maida kan mah'ruf "kai kuma ka shiga hankalinka wallahi bazan lamunce ganin kukan ummita ba matukar kana son zaman lafiyarka dani to ka kiyaye zubar hawayen ummita akan zan iya rufe ido na shuka maka rashin mutunci ...
,"gareki suhaima kina da fada da ummita ne saboda ina son sani kafin komai ? Suhaima tayi tsuru tsuru tana kallon hajiya umma "tambayarki nake kina da matsala ko faɗa da ummita tunda tsakanin yan'uwa ma uwa daya uba daya ana samun matsala haka ma miji wanda shi daman matsalar gidan miji kullum ake samu ta , mafi yawanci rayuwar aure kullum cikin matsala take sai dai a dinga kokarin ana kiyayewa haka abokan zama da kuka d'aukesu a matsayin kishiya, haka kawa duk yadda kuke daita wata rana sai an ji kanku idan ta taɓa miki wani abu ne ki faɗa min ni da kaina zan baki hakuri nayi miki wannan alkwarin tayi shiru tana sauke numfashi jikinta na rawa dan wannan maganar tata tafi kama da siyasa ba nasiha ba .
Jikin suhaima a sanyaye ta girgiza mata kai tare da cewa "wallahi babu komai umma ko wani abu ta min bazan iya nufarta da wani sharri ba bare babu abinda ta min "shine nima abinda na gani dan nasan da wuya har ummita ta miki wani laifi idan dai ba auran baba datayi ba ...
"Ko shima ba matsala bace Allah ya sani gashi nan zaune ki tambayesa, idan ina kin ummita a cikin zuciyata itace ma idan nayi mata magana bata kulani, amman ta bangarena babu wata matsala Allah dai ya bada hakurin zama da juna kawai amman wallahi babu komai umma , "Allah yasa haka ne har a cikin zuciyarki umma ta faɗa tare da cewa tashi ki wuce na gama dake , tsam ta mike kamar daman jira take a sallameta ,
Bayan fitar suhaima faɗa sosai hajiya umma da aunty suka yi masa ,sannan ta kira ummita ta hadusu tayi musu nasihan zaman lafiya daga karshe tace "duk abinda yayi miki karki tsaya hasarar hawayenki ki kirani ki faɗa zaki ga yadda zanyi dashi "na gode umma Allah ya qara yawan rai mai amfani "ameen ta mike tayi musu sallama mahruf ya d'auketa ya maidaita gida ..
Wannan abu da hajiya umma tayi wa suhaima ya kona mata rai matuka ta dinga Zariya a bangarenta tana tunanin inda maganarta da maganar asiri ya samo asali ,yaya akayi hajiya umma tasan tana shiga malamai ? " duk abinda take tsakaninta da y'an'uwanta ne kuma tasan duk runtsi babu wanda zasu fadawa, sosai kwakwaluwarta ke neman mafuta da son sani ta inda hajiya umma tasan halin da take ciki, tana tsaye mah'ruf ya shigo ya tsaya a bayanta haɗe dafa kafad'anta ta juyo a frigice tana dafe kirjinta da sauke numfashi dan taji tsoro saboda bataji motsin shigowarsa ba , idanunta suka cicciko da ruwan hawaye magana take son yi amman ta kasa "lafiya menene kike ƙoƙarin zubar da hawayenki ? Kada ki bari furucin hajiya yayi tasiri a zuciyarki ,idan kin fahimceta daidai tana bukatar zaman lafiya ne a tsakaninku ,"a naka fahimtar ba amman a nawa fahimtar jin furucin nayi kamar guba daga bakinta....
ya zuba mata kyawawan idanunshi kawai yana kallonta cike da mamakin jin abinda tace "maganar mahaifiyarsa ce kamar guba ? ganin yanayinsa ya sauya a lokaci daya ,yasa tayi saurin waskewa " kalmar asirin da ta ambata ya bala'in tsaya min arai har nake jinsa kamar guba a cikin zuciyata "me zai hadani da wani asiri ana zaman qalau ? akan me zan cutar da dan'uwana muslimi ? " me ye ribata idan na aikata haka ? " Babu ya bata amsa yana tsare gira" nasan bazaki taba aikata haka ba saboda tsoron Allahnki ,idan kuma kina aikatawa a boye ki daina ki share maganar kawai dan hajiya tana da nata dalilin da yasa ta fadi haka yana gama fadar haka ya juya zai wuceta tayi saurin riko hannunsa cikin nata "kenan kana zargina akan maganar hajiya ? " ko daya kinji nace kin aikata ? "nace idan kina yi ki daina kukan munafurci ta rushe masa dashi " maganarka tayi kama da zargi, habibi kana zargina na shiga uku wallahi ni bansan komai akan abinda ake magana akai ba ,ta ina ma zan fara yiwa dan'uwana muslimi asiri bare ummita data kasance yar'uwarka ? ta karasa maganar tana zubewa jikinsa ta shiga rera kukan munafurci ,tana rungume ajikinsa ya shiga d'akinsa ya tsaya a tsakiyar dakin "kina da damuwa wallahi ba'a ce kinyi asiri ba magana ake to ke meye na damuwa tunda kinsa bakiyi ba ,kukanki zai iya sa zuciyata ta zargi kina da sa hannu akan komai take ta
shiga girgiza masa kai tana share hawayenta "wallahi ban san komai ba ,"naji bana son kuka da nacin magana yana hassalani ,shiru tayi rungume a faffad'an qirjinshi tana shaƙar kamshin turarensa, sun dade tsaye a haka rungume da juna tana sheshekar kukan gulma yayinda hankalinsa ya rabu gida biyu, daya naga maganar mahaifiyarsa, daya naga suhaima dake manne a qirjinsa ..
****"
da yammacin ranar juma'a wanda yayi daidai da satin ummita uku da rasa yan biyunta mahruf ya shigo bangarenta ya iske aunty na fama daita akan ta ki cin abinci sai kuka take aunty na faman rarrashinta .
tsaye yayi a bakin kofar dakin yana binta da kyawawan idanunshi, yadda take zubar da hawayen yasa hankalinsa tashi ,ya zuba hannuwansa duka ciki aljihunsa yana cigaba da kallonta ,tana ganinsa tayi saurin share hawayen idanunta da sauri tare da sunkuyar da kanta kasa "lafiya aunty kuka me take ?
" akan abinci ne wai ruwan tea kawai zata sha , na rasa yadda zanyi daita kamar wata jinjira kullum sai nayi fama daita kafin ta sanyawa cikinta abinci ya zuba mata manya idanunshi yana kare mata kallo "ina abincin ?Ta bud'e kular dake gabanta shikafa ce da stew wanda yaji naman kaza ta zuba a plet ta ajiye ta mike ta koma parloun ta zauna ..
Ya ɗauki plet din abinci ya mika mata "ki soma ci karki bata min lokaci dan ina da abun yi "bana jin yunwa ne tayi maganar cike da shagwa'ba ...
Ya buɗe bakinsa da niyyar yayi mata bala'i sai yaji ya kasa aiwatar da haka ya zarce da rarrashinta kana ya zauna kusa daita tare da matso da fuskarshi daf da nata sosai har suna shaƙar numfashin juna atare zuciyoyinsu ya dinga bugawa a lokaci daya tare da daura hancinsa akan hancinta yana kallon hawayenta dake tsiyayowa akan kuncinta wasu na sake zubowa daga karshe ya zaro harshensa ya soma lashe hawayen yana narke mata ajiki batare daya ce mata uffan ba ,sai daya gama lashe hawayenta sannan ya rungumota jikinsa yana shafa bayanta muryarsa a raunane yace "plz ki daina kuka haka ko umma batace zata dauki mataki akaina ba bazan iya jurar ganin hawayenki ba ,ko baki da lafiya ne ? Yayi mata tambayar yana shafa gefen wuyanta Ta girgiza masa kai zuciyarta na dokawa.
"to me ke sakaki kuka kullum ?Kawai ta tsinci kanta da furta" ya'yana dana rasa ......Tayi mgnr wasu hawaye Masu zafi da ciwo suka zubo mata ,take zuciyarsa ta shiga shawagi tana hautsinewa sakamakon tunowa da yayi da itace silar rasa ya'yansu "cikin da bakya so ?
"Allah ina son abuna a farko dai ban ji ina bukatarsu arayuwata ba amman dana rasasu abun ya dameni matuka ina sonsu wallahi ..
"bai dameki ba akan yadda ya dameni saboda a yanzu ina miki son da ni kaina ban san adadinsa ba naso ya'yanmu sun rayu muyi rayuwa tare dasu amman kika janyo min hasarar dana rasasu "wani irin tsalle qirjinta da zuciyarta sukayi alokaci daya jikinta ya kama rawa, tsayawa tayi tana kallonsa zuciyarta na cigaba da harbawa.. saboda abinda taji ya faɗa duk da ba wannan ne karo na farko ba daya furta kalmar gareta ba ,sai dai a wannan lokacin yaudara ta ɗauke shi yanzu kuma ta amincewa zuciyarta tabbas yana sonta "ina sonki fatlion fiyye da komai dake cikin duniya
"Kice kina sona Kema zan iya mutuwa akanki, dan girman Allah karki sake min irin wannan gangancin da kika min, cikina bai miki komai ba ,duk abinda na miki ki d'aura laifin akaina zan iya jura komai amman ban da wulakata abinda nayi silar digawa ajikinki ..
tayi shiru tana kallon cikin kwayar idanunshi cike da matsanamcin mamakinsa tamkar a mafarki take jin zanttukansa "Kai da alamun har yanzu mafarki take yi it's not true mah'ruf na furta kalmar so kashi da kashi a gabanta abu kamar almara
A hankali ya kai bakinsa cikin kunnenta ya soma hura mata iskan bakinsa take tsigar jikinta suka mike sannan ya cigaba da magana "its true you're not dreming d'aga ni sai ke a halin yanzu plz tell me what's in ur mind ,a duk sanda jikinmu ya hadu da juna ina jin wani iri bazan iya boye miki feeling's d'inna ba a yanzu let's living together forever look into my eyes fatlion bana jin irin abida nake ji akan kowace mace sai akanki ina sonki ,ki faɗa min kema kina sona kuma zaki karasa rayuwarki tare dani ,ko kin barni fatlion bazan iya barinki ba i love you too much I want you to know how much you mean to me shiyasa nake ta bayyana miki sirrin dake raina
" nasan Kema kina sona ko ince kin dade kina sona acikin zuciyarki dauriyarki ce tafi tawa tasiri but at least ki furta min naji ...."
shiru tayi tana janyo numfashi da kyar tana saukewa saboda abinda yake mata a sansar jikinta "Ki karfafa zuciyarki kaunata ki saurari zuciyarki a kaina ki manta komai muyi rayuwarmu dan a yanzu nafi bukatar rayuwa dake akan komai, da kyar ta fixgo magana cike da in Ina "ni ni .......
Sai kuma tayi shiru
"Ke me talk to me just say it "kice mah'ruf Ina sonka that's all .........
gabad'aya ya susuce ajikinta yana yawo da hannuwansa a sansar jikinta yana taɓa duk inda hannunsa ya sauka ajikinta gbdy ya manta kanshi burinsa kawai ta furta masa tana son shi kamar yadda yake jinta a zuciyarsa da gangar jikinsa , a hankali ta sauke numfashi still taki cewa komai sai jikinta dake rawa ..
" me yasa kike jin tsoron furta kina sona ? ta girgiza masa kai alamun babu komai tana kokarin mikewa daga jikinsa dan yadda yake ta'bata yana haddasawa gangar jikinta jin wani mugun sha'awa , ya sake manneta da jikinsa ya dinga girgiza mata kai yana kallon cikin kwayar idanunta "plz karki min haka kada ki cutar da zuciyata na dade ina boye wannan son tun Ina karyatawa har na gasganta haka , na bayyanashi a gaban kowa ya k'arasa maganar yana ƙoƙarin haɗe bakinsu ta kawar da fuskarta gefe tana fitar da numfashi mai zafi hatta jikinta ya ɗauki zafi .
juyo da fuskarta yayi ya haɗe bakinsu suna shaƙar numfashin juna wani abu yaji yana masa yawo a sansar jikinsa mai kama da shoking wanda yake haddasawa qirjinsa sake bugawa akanta ,a hankali ya dinga goga mata gashin fuskarshi a saman dukiyar fulaninta dake fuskanshi , take yanayinsu ya sake sauyawa jikinsu ya dauki rawa ,ya shiga aika mata da salon wasaninsa masu birkita kwakwaluwa da wuyar mantawa har ya zuge zip din wandonsa tare da ciro brest dinta ta saman rigata ya daura bakinsa akansu yana shishinawa da tsotsan kan nipples dinta yana ƙoƙarin shigarta suka ji ana knowking kofar dakin .
da sauri ummita ta zabura ta mike tana maida brest dinta tare da dafe kirjinta ,yadda gabanta ke faduwa haka shima mah'ruf gabansa ke faduwa sai dai shi jikinsa baya rawa kamar yadda nata ke yi ,a tsanake yayi zipping din wandonsa ya sake maida idanunsa kanta yana nazarinta , tayi saurin juya masa baya saboda kunyarsa data mata diran makiya "wai baba har yanzu abinci ne bata gama ci ba ko me ?
Sautin muryar aunty ta doki kunnensu sai lokacin ya tuna da batun wani abinci ..
TWO FRIEND'S BSBS
💗💗💗💗💗💗
WANNAN CE
QADDARARMU
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~TRUE LIFE STORY~
FREE NOVEL
AL'QALUMAN
*AYSHA A BAGUDO*
*FAIZA HAMMADU*
*SUBSCRIBE TO MY YOU TUBE CHANNEL HAUSA BAKWAI*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
PAGE 58
Tsaye yayi a tsakiyar d'akin rike da kungunsa ya zuba mata kyawawan idanunsa dake tsuma zuciyarta da gangar jikinta, tsuru tayi masa da narkakkun idanunta kamar wacce ta yiwa sarki karya, jikinta na rawa tayi masa alama da hannuta yace abinci yake bata, murmushin gefen baki yayi yana ciza lip's d'insa sannan ya buɗe bakinsa da kyar cikin kasalalliyar muryarsa mai sanyi da kashe jiki yace "abincin nake ƙoƙarin bata .....
aunty ta kasa shiga d'akin saboda jin sautin muryarsa a raunane ,
tayi saurin komawa parloun tana magana " abinci kake bata sama da awa d'aya kai yaran yanzu sai dai abarsu suna kukan basa son juna sai aikin likewa juna ,cike da sanyi jiki da shukin qaunarta ya karasa inda take tsaye tana sauke numfashi da kyar "kizo kici abincin ta gizgiza masa kai "Allah bana jin cin abinci ne "sai me kike so ? ya tambayeta tare da tsayawa a bayanta yana busa mata hucin numfashinsa a daidai saitin wuyanta "ko mahruf kike bukata yayi magana yana mannota da qirjinsa ya zagaye hannuwansa duka a ruwan cikinta bakinsa na gefen wuyanta yana shinshinata haɗe da shaƙar kamshin turaren jikinta "ni dai bance ba.
"zama ki faɗa ne malama tunda kika kasa hakuri da rashin baby's dinmu ,kullum kina kuka akansu nasan wasu kike bukata ,samun wasu baby's din kuma dole sai da mahad'in rayuwarki , a hankalin qirjinta ke dokawa tana fargaban kar ya cigaba da rud'a mata jikinta daga karshe ya kusanceta dan gaba-daya ta lura hatta yanayin maganarsa ya sauya , tafiyar hannunsa taji a kasan mararta ta bude baki zata yi magana yasa hannu ya rufe mata baki
ta cire hannunsa daga bakinta cikin rawar murya tace "ya mah'ruf aunty yayi murmushi "ya kike abu kamar jinjira aunty tasan ni dake mata da miji ne bata da matsala da duk abinda zai faru , ya sake yin kasa da hannunsa ya zira jikinta , yana turawa yaji yanayinta ya sauya jikinta ya soma kawo ruwan sha'awa .
ya saki murmushin jin dadi yace "a she kema kina jin abinda nake ji ,shiru ummita tayi jikinta na sake ɗaukar caji sai lumlumshe idanu take shi kuwa ya cigaba da shafa mararta zuwa jikinta ganin yaki dainawa sai shafa ruwan cikinta yake zuwa mararta ta fezge jikinta ta nufi hanyar fita da niyyar barin dakin , yayi saurin riko laulausan tafin hannunta yana sauke numfashi da kyar , hannunta ɗaya ta kai saman hannunsa tana ƙoƙarin zare hannunta cikin nashi ya fizgota , wata irin juyowa tayi a rud'e ta fado saman fad'ad'd'en qirjinshi dukiyar fulaninta suka sauka a daidai fuskarshi, yayi saurin ɗauke numfashi ya rungumeta tsam ya zagaye kugunta da hannuwansa " baki jin cin abinci bakya bukatar mah'ruf sai me kike bukata ?
Tayi shiru qirjinta na dokawa da matsanancin karfi "kinyi shiru ko na cigaba ne ? tayi saurin girgiza masa kai "ka barni na wuce plz "na barki ki wuce ? ya maimaita abinda tace , ta daga masa kai , girgiza mata kanshi yayi "ina zaki tafi ki bar mah'ruf ɗinkin ? "zani parloun bana son aunty ta d'auka ko ..
"Ta d'auka ko sex muke yi ? Tayi shiru tana kwantar da kanta a jikinshi " meye idan aunty ta sani ?
"Bana jin zata damu ko daukar abun a wani iri hasalima dadi zataji za'a koyar da diyarta darasin rayuwa daga nan ta sake samun wasu kyawawan jikokin ya k'arasa maganar yana manna mata hot kiss "hankalin aunty ya tashi matuka lokacin data ji mun rasa baby's dinmu da zamu sake samu wasu nan kusa nasan zataji dadi fiyye da tunaninki , sosai ya shige jikinta yana yawo da hannuwansa a jikinta tare da shaƙar Kashim turarenta gabad'aya ya hanata sauke wadataccen numfashi yadda ya kamata , shi kansa wani irin numfashi yake saukewa.
"mu koma kan bed tayi saurin girgiza masa kanta tana mamaki yadda yake mata ," wai yau shine yake 'bata lokacin shi akanta haɗe da narkewa ajikinta yana faɗa mata kalamai masu narkar da zuciya mutumin da baya wasa da lokacinsa duk kankabtarshi yana da mahimmanci agurinsa ta lumshe idanunta ta budesu akanshi yana kallonta ,"muje mana ko kin fi son na daukeki da kaina ? Cikin fargaba tace "dan Allah ka barni zuciyata na bukatar hutu "hutun me ?" Me ma akayi tukun da kike bukatar hutu ? ta sake yin shiru tana jin tafiyar hannunsa a jikinta zafafan romance ya dinga aika mata da shi masu wuyar mantawa bashi ya bar part din ba sai daya gama jagwalgwalata sannan ya fice ,lokacin aunty na kitchen tana haɗa musu abinda da zasu ci ....
Daren ranar kasa runtsawa ummita tayi duk inda ta juya saukar hannunsa take ji a sansar jikinta yana kai kawo, ta dade kwance akan gado tana tunanin yadda ya dinga sarrafa dukiyar fulaninta abun nashi ko kunya babu, farkawa aunty tayi domin yin nafilfili tana kunna wutar dakin idanunta suka sauka akanta , idanunta biyu tana mulmula akan gado tana janyo numfashi da kyar , kallo ɗaya tayi mata ta fahimci abinda ke damunta dauke kanta tayi ta nufi bayi tana cewa "da wannan kwanciyar ai gara ki tashi ki dauro alwala kiyi nafila Allah ya sake mallaka miki baba a tafin hannunki ya kuma rabaki da sharrin abokiyar zamanki , ta lumshe ido tana sauke numfashi "nifa ba tunaninsa nake ba ,"ni kinji nace kina tunaninsa ne ?
"Idan tunaninsa kike meye nawa mace da mijinta ?ta kasara shigewa bayi ,tana fitowa itama ta faɗa ta dauro alwala har kusan assalatu suna tsaye bisa kafafunsu sai da suka gabatar da Sallah asuba sannan suka koma suka kwanta, wani bacci mai nauyi ya dauke ummita cike da tunanin mah'ruf dinta .
Washegari ma haka ya shigo ya dinga damunta da rud'a mata sansar jiki yaso ta yarda dashi amman kememe taki yarda ,daga karshe ma ta saka masa kukan shagwa'ba, ya riko hannunta duka cikin nashi yana murzawa a hankali "me yasa bazaki barni nayi abinda ke cikin raina ba am hurry to have another baby plz karki ......
"A koda yaushe idan zakayi magana ka dinga tuna ko da wa kake tare, ka daina magana kai tsaye anyhow haka ka tuna kana tare da wannan fatlion dince wacce babu abun mora ajikinta wacce kake ganin laifi da jin haushin masu bukatarta a rayuwarsu , ya d'age mata girarsa ɗaya yana kallon cikin kwayar idanunta har ya dasa aya , sarai ya fahimci abinda take ƙoƙarin tunatar dashi amman ya share ya sake riko tafin hannunta cikin nashi,ya soma yi mata tafiyar tsutsa da dayan hannunsa "ban mance da matsayin wace ce fatlion ba sai dai kisani waccen fatlion din da muka dauko rayuwarmu har zuwa tsakiya dabam, haka zalika wannan fatlion din dake gabana yanzu matsayinta dabam ,shima mahruf din dake gabanki yanzu dabam abinda ya faru a baya can ba zai dakushe tarraya zuciyata akanki ba , ya cigaba da tafiyar tsutsan da yake mata tun daga tsintsiyar hannunta har zuwa saman qirjinta bai tsaya a iya nan ba ,ya zarce daidai saitin zuciyarta dake dokawa da karfi ,ya kife tafin hannunsa, shima ya kai hannunta ɗaya daidai zuciyarsa "ki natsu ki saurari kokawar zuciyata "kinji bugawar da tawa zuciyar take akanki ?
tayi masa banza tana hura masa hanci da numfashinta , kusan minti biyar sannan ya da'ura hannunta akan hannunsa dake saitin zuciyarta "ya kika ji bugawar taki zuciyar ?
"Ban sani ba ta bashi amsa atakaice tana ciza gefen bakinta "dolenki kisani yarinya , zuciyarki na bugawa akaina fiyye da yadda tawa take bugawa , wanda hakan ke nuni da son da kike min yafi wanda nake miki dan haka ki saukaka wa zuciyarki ki fito da wannan soyayyar ko dan lafiyar zuciyarki yana gama fadar haka hawaye suka gangaro daga idanunta ya kai hannusa ya dangwalo yace " wannan hawayen soyayyar mah'ruf ne kou?ta buge masa hannu tana turo masa karamin bakinta ta yunkura zata
Book Chapters
Chapter 60
Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76