Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
ka furta wannan.ni bazan zama sanadin rabuwarka dayar uwarkaba yara biyar ba wasa bane yaya ali.Allahyamin tsari dashiga wannan tsakanin.kayi haqurikayafemin kullum nayi sallah zanmaka addu'ar fatanalheri yazama sakamakon halaccin dakamin.nagode.jitayi shuuuu!ya kashe wayar karatunda takeji yaci gaba.ta sauqe numfashi bakaiba ya ali ko al'ameen neyadawo yanxu bazan auresaba.ku kyaleni BAKINCIKI Yazamo tarihi a rayuwata.taci gaba da sauraronkaratunta hankalinta na qara kwanciya.da zamandakin ya isheta tafito tasamu anty amina a kicinsukaci gaba da aikin abinci har suka gama aka kira magaruba sukaje sukayi sallah.bayan cin abinci dareda hirarraki kowa yakoma dakinsa.don kwanciya tayizuru tana kallon hoton dake hannunta .Tsawon lokaci ta rufe ido tana kallonsa yana matalabarai ta bude ido a hankali tayi murmushi tana kadakai tamaida hoton cikin jakarta.tagyara kwanciya tayiaddu'oi ba a jima ba bacci yadauketa.bayan kwanabiyu suka samu labarin haihuwar baraka mamatasami zuwa sunan.saboda tasamu takwara harta kwana biyu acanma.inna saude ta matsa tana songaninta don rabonsu da juna tun dawowanta dagamasar.direban dayakawota yasake daukanta sukayifandogari.inna tayi farin cikin ganinta fes kamarbalarabiya yar hutu.daga can tace akaita gida tagaidasu hajiya hajjo.suna gangarowa babban layinsu saiga danliti yana ta hauka afajajan.ya wuce cikin sauriwando a hannu yanata zamulowa tabishi da kallo arazane saidata juya sannan ta nutsu!tana kada kaihawaye suka cika idonta ta matse su tayi sauri tashare tace Allah sarki duniya. Kamar su hadiyetacikin gidan sunata kawo mata cima kala kala.bayan sun gaisa hajiya hajjo tace haba mama.meyasazakice bazakiyi aureba?ga dan uwanki kamar yayihauka akanki.yakamata ki duba. Duk yayi baqin jini gun matarsa dagaji ana maganartahau fishi ba gaira ba dalili,,don Allah mama kiyitunani akai.aliyu yadade yanasonki.ta sunkuyar dakaitace inna ai matarsa tana sonsa,bai kamata yajawoabinda zai tarwatsa gidansaba.ni wlh tawa mai sauqice tunda amina bataso kawai ya haqura..hajiya gaje tace bazai haqura ba.tunda Allah bai haramta masabaki amince masa kisha mamaki.tadan kada kai kudaiyihaquri inna!yaya ali nawa ne ko ban auresaba.kidaiyitunani kinji mama?zamuyi farin ciki idan kin amince!tace to.nan tayi sallar la'asar suka kama hanya dadirebanta.haka suka qara ganin danliti yanata bilayi.tsince tsince kan titi.duniya kenan.babbarmakaranta.suka wuceshi.kafin takwas da rabi na daresuna abuja! Harya zuwa yanxu da mama tayi nisa a zariya ya alibai daina damunta da magiya ba.kusan kullum saiyakirata yagaya mata kalaman dayake ganin zaisatasamu nutsuwa dashi.itakuwa karatunta batawaiwaye.haka bata damu tasan kowaba indai bamaganar karatuba.matar aure sak!kowa yadauketa domin jikin littafanta da hand out duk (mrsal'ameen)tasanya saida tashafe shekara daya batadaqawa ta zama ayi hira.mutane dayawa sun buqacineman aurenta,amma in suka bincika sai a gayamusutana da aure.saboda iya takunta.yanxu suna shekarata biyu kuma suna tare da wata zainab gida daya.amma ko wacce da dakinta Allah yasani duktsawon lokacin zainab na matuqar kaunar mama.dukda cewar tasan ta girmeta saidai rashin samun hadinkan mama yasata cijewa.illa iyaka su gaisa yar asalinkatsina ce tanada kokarin kamun kai.saudayawatanazuwa aron text books.din mama don zumunci ya qullu amma ina!mama bata maida hankaliba.Yau litinin sunada masaniyar zasu (practical)ofishinbabban likita a fannin da suke karantawa.wataucutattukan dasuka shafi kai.duk sun hallara acikinclinic din dake cikin babban asibitin koyarwa nashika.su goma sha biyu ne cif!amma likita bai riga yaisoba.saboda haka mama tace zataje takai wani (assignment) kafin likitan yaxo.zainab tace karki tafikusha bam bam sakeena.kinsan doctors dinnan basuda sauqi.balle wannan bamu taba ganinsaba.tacekarki damu zainab bazan dadeba.kin karba idanlokacin yawuce ta juya ta fita ta wata kofar.kamarhadin baki ya bayyana ta kofar gabansu.ya wuce su zainab yafada ofis din.wannan ya tabbatar musushine DR SAIFULLAHI.Da aka turasu gunsa.nandanan hankalin zainab yatashi gashi batada numbanmama bare taqirata.hakanan tabi ayari suka shige ofisdin sukayi gaisuwa.ya sauqe gilas yaqare musu kallosannunku fa likitoti.duk suka fara murmushi gabansu ya rage faduwa da alama zaiyi sauqin kai.amma dukda haka hankalin zainab tashe yake. Ya miqo musu farar takarda yace musu write urnames here!wato su rubuta sunayensu.nafarko yaamsa yarubuta ya miqa wa dan uwansa amma mamabata dawoba.ya karbi takardar ya duba yana shirinajiyewa zainab tace sorry sir!akwai sauran daya batashigo ba.taje kai assignment sir.yadan tabe baki yace ko?may b assignment yafi mata wannan muhimmancishisa bata damuba.jiki na rawa tace no sir!yanxu zatadawo.mujirata kenan?tadan sunkuyar dakai tace sorrysir! Ya numfasa yace well mu bama jira haka qa'idartake.saboda mu masu ceton raine mai ceton rai kuwabaya jiran kowa kuna iya zama.kowa ya nemi wajen zama suka kewayesa yafara daga (files) kenan mamata murda kofar cikin sanda da tsarguwa tashigo.zainab taruntse ido tace thank god.!ta tako ahankali ta tsaya a gaban tebur din tace morning sir!yadago a hankali ya dubeta.kai!ta maza kawai yayiamma jiyake kamar zai zube a qasa,Ya zura mata ido,,tamkar yadda ta daskare a tsayesai dai iya takun mama yasa tayu kamar bata tabaganinsaba.tayi dan yaqe sorry sir!nakai assignmentne,pls sorry sir!ya wani sauqe numfashi bironsa nacoge bisa kuncinsa yace gaskia ba haka akeyi ba!bahaka akeyiba ni yakamata ki fara gani kafin ki tafi!.tace sorry sir! yace zauna takoma kusa da zainabtazauna tace nagode!sauran students na mamakinabunda yafaru.kalamansa na farko kwarai yabasudariya sai dai ba'ayi wa oga dariya.shiyasa suketayiacikin cikinsu.zainab ta rada mata anfa rubutasunaye.don haka suna miqewa tace sir!ni ban rubuta sunana ba ya zuba mata ido yace nasani ki zaunakawai.ta zauna a sanyaye.aka fara kiran masu ganinlikita kowacce tambaya sai yace makararriya bamuamsa!ya kuwa ji amsa.dan ko ajikinta fes take budebaki ta turance shi.duk yadda yaso ya rikirkitata.har akafara musu dariya.anan suka kai qarfe dayan rana lokacin tafiyansu yayi.Mama tasake fadin sir!my name...yace owk myname? AL'AMEEN SAIFULLAHI LAFAI.Tace sir inanufin bansa sunanaba.yace bazaki rubuta sunankibakinxo latti wannan shine horonki kinxo latti.ya juyakujera yace zaku iya tafiya.duk suka fice zainab tarada mata karta fito ta tsaya ta bashi haquri su gyarota.yasan duk sun fita amma yanaji cikinxuciyarsa tana nan.yasake wawan numfashi ya juyosuka xubawa juna ido..kafin yace mafarki nake kogaske sakina?idanunta suka tara kwalla.damuwa tabayyana qarara a fuskarta.kuma ta rasa yadda zatayikawai saita juya zata fita.ya sanyaya murya ya kirata sakeena?ta tsaya kyan !kafin ta juyo fuskar nan babuannuri.yace zoki rubuta sunanki.ta tako a hankali tatsaya a gaban teburin ta rubuta sannan tafice cikinsauri.ya lalubi kujera a hankali ya zauna fadi yakecikin ransa mafarki ko wasa? yadauko takardarsunayensu.sakeena uwais malami! Ya runtse ido tamau..kirjinsa yaci gaba da dokawainnalillahi wainna ilaihi rajiun.sakeena? yatashi da sauriyabar ofis din ya shiga wani ya murda kofa.da lawalke zaune shi kadai yana rubuce rubuce..ya dubeshi famurmushi kai likita ya akayi ne?ya zauna hankalitashe idanuwa sun kada yace yau naga abun mamaki dr lawal!ya zura masa ido cikin patients da akaturama?yace students aka turamin yau kuma nagasakeena acikinsu! shikansa saida ya girgizasakinarka?ita dr lawal gaba daya na rude ta maxanayi kar yaran su gano ni.amma bakaji bugunxuciyataba .yace dakata!a wani yanayi kaganta?da alamar akwai aure?yace matsalata kenan.bansankoda aurenba.wani abin mamaki yanda ta nunatamkar bata taba ganina ba.dan Allah?yace wlh todaaure kenan.ya yamutsa fuska kadaina gayamin drlawal please!ya zura masa ido baki sake kafin yacekai likita ka nutsu kanada abun yi ne intanada auren? ya dubi zoben alqawarinsu yace zan bincika da alamasa'a ce tadawo dani qasar nan sha Allahu sakeenatadawo gareni.Dr lawal ya numfasa!yace to Allah yasa idan kumatabada aurenta muke wannan maganar astagafurullah! katashi ne?bai amsaba yaga ya miqe yabar ofis dinyabishi da kallo ya xabga tagumi a ransa yace munshiga uku!meya dawo da yarinyar nan zata wargazamana oga?ofis dinsa yakoma tunani ya isheshi.yazanyi da rayuwata yau idan sakeena nadaaure?menene yasa ta nuna min halin ko inkula?hakanyanuna tanada aure?yayi saurin kauda wannantunanin no ba haka bane ai hawaye ya taru a idontame wannan yake nufi? yakada kai gaskia bansani ba aina zansamo gaskiayar lamarin?abufa yarikicewa al'ameen yakasa sukuni gida da ofis.har cikin bacciyake ganin mama gaban teburinsa tana fadin morningsir!kafin sati ya zagayo ya sukurkuce.haka al'amarinyake gun mama.gaba daya nutsuwa ta matatsuntsu.tun aninta yaya zatayi da al'ameen takaudaduk wani alaqa dazata shiga tsakaninsu inbata karatuba? Haka kuma abin na bata mamaki ganin har a ka'abatayi addu'a karya sake hadata dashi gashi sun hadunme hakan ke nufi?tambayar na hanata bacci.hakakota dauko hotonsa take kasa kallo saboda tsoronkarya bata amsa.zainab kanta ta lura sakeenanadauke da wata damuwa.a yan tsakanin nan tana yawan zama shiru cikin mota kafin ta qaraso gida.kocikin aji tarage bada yawan amsoshin da datakebayarwa.abin yadameta sai dai bazata iya tunkararsakeenaba ganin ba fuska.kuma tana kwarjini.kamarko wacce litinin yau ma tazagayo clinic din masufama da larurin kai qananan yara.ranta bace tashigo gun.zainab na lura da ita.tunda suka shigo bata yardasun hada ido da al'ameen ba.dan ko gaisuwardasukayi cikin jam'i bata tankaba.ya tura musutakarda yace kowa yasa hannu wato signing Bayan sun kammala aka fara shigo da masu jinyayariyar sunanta sakeena ahmad file nata na tsakiayasa aka dawo dashi sama albarkan sunan akafarakiranta bayan mahaifiyar yarinyar taqare bayanintaakan ciwon yar(convosion) kasen cewar zuwansuclinic nafarko.sunja tsawon lokaci tana amsa tambayoyi daga dr.tashin farko mama yafara jefawatambaya,sakeena tunda sunanku daya kezaki faracewa wani abu!karo na farko datayi masa duba tadauke kanta.da turanci suke magana.ki bayyanamana me ake nufi da suma? da abinda ke kawota?tayishiru kamar bazata tankaba bawai dan bata saniba sai dan jin haushin fara kiranta da yayi.ganin ya zubamata ido yasa tafara zazzago masa bayanai yadda yakamata.yace bai gamsuba.wazaiyi bayani wandayawuce na mama?ya kallesu daya bayan daya inafatadai da likitoti nake magana?93-duk suka amsa yes sir"banda mama yace to kuyimagana mana kuna nufin kunfi yarda da sakeena?Suka fara sosa keya suna kallon juna ya tabe bakiyace wannan son kai ne'su kayi yar dariya mama takirne zainab ta daga hannu tace sir zan dan kara yacego ahead ta kara wasu yan bayanan masu kama dana mama ya dube ta yace muntafi mun dawo ke nan kunfini gaskiya to bari mu ci gaba kar mu bata lokaci ko?yaci gaba da bayanai da tambayoyi har lokacin tashiya yi karfe daya daidai suka sallame shi tare dayimasa godiya cikin karfin hali ya nuna zainab yace tatsaya yana son ganinta na minti daya kawai duk suka fice suka barta tana yan mazurai gaban ta nafaduwa.sun dan jima shiru yana wasu yan nazari kafinya dubeta yace ke ce zainab tace yes sir yaceuhm...ko kina da alaka da sakeena tace eh sir gidanda muke ma daya ne,94-yace good don Allah ko kin san tana da aure kobata da shi? tace uhmm..toni dai gaskiya ban sankomai game da ita ba amman da alamu tana da auredon jikin littattafan ta ma ni kan ga tana rubutawakoga wannan pharmacology din ma na ta ne"ta mikamasa ya bude shafin farko ya duba "mrs al- amin? Ya tambayi kansa ya dube ta da sauri kin taba ganinsaya zo gunta tace wallhy ban sani ba ta kan sami bakiamma da yake ba wata mu'amala take da kowa bashiya sa ba zan iya tantancewa ba ko yana zuwa yasauke numfashi yace zainab idan bazaki damu ba kigaya min inda kuke ki kuma bar min littafin nan tace shi ke nan sir nan take taba shi adirea ta bar masalittafin ta fice dauke da wasi wasi mai yawa cikinranta,ta tabbata oga ya kamu ne to amma zai shaguduma muddin ya tinkari sakeena fargabar ta dayace karbar littafin nan a hannunta mece ce manufarhakan?Allah yasa ba amfani zai yi dashi ta wata hanyar ba don ya cimma burinsa yasa jawo matabakin jini su daina gaisawa da sakeena babu abindabata sakawa ranta ba. Haka mama ta sha jinin jikintatunda taga. al-ameen ya tsaida zainab sai dai batafargaban komai don ta san zainab bata san kamai baa game da ita ba shi yasa hankalinta kwance ta isa gida tayi fakin motar ta cikin inuwa ta fito ta budebangarenta ta shige ta mayar da kofa ta kulle bayangabatar da sallah ta danci abinci ta maida kai bisa filotana ta sakar zuci game da sake haduwar ta da al-ameen, a haka barci ya sace ta har zuwa uku da rabita farka ta nufi bayi ta fito da alwala ta gabatar da la'asar daga nan ta kawo azkar ta dora kai tsayelittatafanta ta kwaso don yin wasu aiyukan gida daaka basu cikin wayar ta take. Ta birauzin ta yanargizo duk ta kosa ta gama don karfe biyar take dawata lakcar Babu zato taji an kwankwasa kofar ta ta dago kaita dubi kofar tace ana zuwa ta karasa dan rubutun datake yi ta taso ta murda makulli ta bude kofa gaban taya yanke ya fadi tabi mutumin dake tasye da kallo tadafe kirji tace inna-lillahi wa inna ilaihir raju'un tace niya ce ni kuma nace Assalamu alaikum ta hadiye miyau da kyar taamsa sallama dole yace zan iyashigowa? Ta tsaya jim kafin ta koma gefe ta bashiwuri ya shigo ita kuwa tana daga tsaye a bakin kofabata motsa ba shi ma bai zaunaba ya zuba mata idoyace ya karatu tace lafiya yayi dan murmushi yace ".mrs al-ameen ke nan ta kara dubansa a razane amma ta kasa cewa komai ya kara matso ta ya sake fadinkin taba ganin aure babu zoben alkawari? Ya nuna nayatsan sa kinga nawa nan bai taba rabuwa da yatsanan ba saboda muhimmancinsa sannan ban tabaganin inda mata ke gudun mijin bs idan da amana airuwa za zai dafa kifi ba mama ya kamata ki maida zoben ki kafin mu ci gaba da tambayar bayan rabuwa!Ya laluba aljihun sa ya fiddo shi cikin gidan sa yabude ya ciro shi tun daga lokacin. Idanuwan ta sukafara tara kwalla kirjinta kamar zai tsage tana tsayesototo har ya kamo yatsunta da zoben yake ya maidashi mazauninsa shi kan sa kwallan ne cikin idonsa yayi ta maza ya hadiye su yayi murmushi yacegodiya ta tabbata ga Allah daya nuna min wannanrana amma zai fi kyau ki zauna sakeena inji kalamanbakin ki, tace Al-ameen kazo ka tafi yace in tafi waisakeena laifin me nai miki ki ka daina so na ne tacenace ka zo ka tafi yace bazan tafi ba sakeena sai kin gaya min dalilin da yasa ki ke amfani da suna na amatsayin mijinki alhalin ba kya sona ki gaya min inji, ta zuro masa ido kwalla suka fara zuba" ni nayiamfani da sunanka?ya daga littafin dake hannunsashafin farko yace mene ne wannan? Idan kuma kinamusu ki kwaso gaba daya (texs book) din ki dahandout a duba takara razana rashin gaskiyarta yabayyana karara bakinta ya mutu kwalla suka ci gaba da zubo mata ya sanyaya murya yace. Sakeena kinsan ina sonki munyi wa juna alkawurra masu damaban taba tunanin zaki yaudareni ba har kwanan gobekuwa ba na kawo hakan a raina ni na san yanzu kinwarke kin dawo cikin hayyacinki sosai tunda har ki kagane ni ne mijinki,amma me yasa da aurenki ya mutu ba ki nemeni ba ki ka barni ina wahala? Nayi rantsuwako ki duke saboda tsufanki sonki bazai shafezuciyata ba kuma zan karbe ki a matsayin matardana fi so a rayuwata. Dubi. Zoben nan sakeenagirman dana karayi yasa ya yi min kadan ammasaboda ba zan iya rabuwa dashi ba na kai shi aka yanka min na kara bude shi ina sa shi a haka dubenisakeena har yanzu al-ameen dinki ne sak babuabinda ya sauya kar kiji nauyi ko kunya kin kini abaya wallahi ban daukeshi a matsayin laifi ba muddinki ka amince min zan baki mamaki!, Ta goge kwallata ce banyi aure ba al-ameen karuwanci nayi kuma da diro har ciki na haihu cikin dana zubar kuwa ban sanadadinsu ba me za kayi dani me zai sa in ne mekabayan cin amanarka,amanarka kuma ta cini me zakayi da kazama irina? Ni abar kyama ce ni kaina nasan ni najasa ce balle wani,koba ka jin warin.... Ya daka mata tsawa ya isa haka sakeena ta cebai isa ba dole in bayyana maka ko ni wace ce don katabbatar da cewa babu abin sha'awa a tattare danikyan dan maciji gareni idan kai ba ka jin warin danake ji ni na san ina yi kuma....bai san lokacin da yaciro hannunsa ba ya dalla mata mari duk suka dauke wuta ita da shi,tana tallabe da kunci ta zuba masa idoya nuna mata yatsa fuskar nan kaman gobara yace kidaina ci min fuska sakeena....!ya kasa kara komai saiya kama hanya ya fice cikin sauri ta sulale kasa batasan lokaci da ta fasa kuka ba ji tayi an rungumeta tamurya mai sanyi na fadin sakeena! Sakeena mene ne ta cira kai ta dubi mai magana Zainab ce ke tallabe daita ta kasa magana sai kuka takeyi hankalin zainabyayi mummunan tashi don taga shigowa da fitar Dr al-ameen cikin ranta. Tace na shiga uku Allah yasa bani na haddasa wannan fitinar ba hakan yasa ta damukwarai taji musabbabin kukan da mama takeyi, ta kwashi lokaci tana rarrashinta kafin ta shawo kantatayi shiru amma hawaye basu daina sauka basakeena kina cikin damuwa ni tuntuni na san hakaamma Allah ya zuba miki zufin ciki na kasance inamatukar kaunarki sakeena zan si ki gaya min keketsakaninki da Dokta yake neman wasu bayanai da suka shafe ki, Ta goge kwalla ta kadai kai tace ke yatambaya tace gaskiya ni ce amma na gaya masa kinada aure harna bashi littafinki da ki ke rubuta sunanmijinki don ya tabbatar kiyi hakuri in ni na haddasamiki wannan fitinar sakeena banyi zaton zai zoba donna tabbata gaskiya na gaya masa tace bakiyi laifi ba zainab hasalima shi ne al-ameen din....98-Ta kara dubanta a razane what? Nan da nan tagaggauta tuna baya ranar da ta fara shigowa ofishinirin razanar da suka yi na ganin juna da yaddasunanta ya zauna bakin sa haka tabbas ya fadicikakken sunansa sunji, ta sake dubanta tace damaoga ne mijinki sakeena ? Kai amma kinyi sa'a me yasa ki ke gudunsa kuma da alama kun dade rabonkuda juna tace ban aure shi ba zaina amma munyisoyayya ta ban mamaki mishkilar da aka samu ita ceboyayyen labarina wanda ya tilasta min maida kainadodanniya ga kowa musamman da namiji, cikintausayi tace Ayya koda ban sani ba na tausaya maku ta goge hawaye haka idan kika ji baza ki so in rabikowa ba rayuwa ta za tafi min kyau ni kadai dongudun abinda kaje ya dawo" ta kara rungumota tace kidaina kuka sakeena rayuwa ita shirin Allah ce dukyadda ya tsaro maka baka iya tsallakewa yanzu bagashi ya wuce ba? Tace ai ya dawo tunda al-ameen ya dawo rayuwa ta ni kuma bazan iya auren sa ba ke kosabo dame shi ya miki laifin? Ta kada kai bari kiji agurguje take nan ta bayyana mata yadda rayuwarta takasance a baya Tuni zainab ke kuka har da shashekatace sakeena kinga rayuwa Allah ka rabamu dasharrin mutun da aljan tace amin zainab to kin ga ina ni ina aure? ba komai nake gudu ba gori yanzu al- ameen ya daukeni ya hada da matarsa idanbatakwarai bace duk ta yadda zatayi ta binciko asalinazata yi don ta muzguna min ba zai yuwu ba zaina bazan iya jurewa ba dole in nemi. BAKIN CIKI 3***9 yace karki damu zainab duk inda take yau zandawo da ita bazatabar karatunta saboda ni ba!ya juyaya fada mota kai tsaye ya dauki hanyar kaduna yatabbata bata wuce gidan yayanta Abdurrahman ko datambaya zai kai kansa gidan tunda yasan anguwar. Awannan lokacin ita mama ke shiga get din gidan yayi fakin ta fito jaye da jakarta ta kwankwasa kofa akabude takwararta ce tabude nan da nan ta rungumetaanti mama oyoyo tace oyoyo name sake ina su ihsansai gasu sun kwaso a guje suka rungumeta dukkansukayan islamiyyar da suke zuwa ne a jikin su tace haladaga ismaliya kuka dawo yanzu suka amsa eh safiyya ta fito daga kicin ta tarbeta maraba da doktakece haka da almuru ina fatan dai lafiya tace qalaumatar yaya suka wuce da jakarta cikn daki basugama gaisawaba aka kira sallah duk suka tashi yinalwala ta kai raka'a daya ta jiyo muryar yayanta yanafadin naga motar mama a waje ta zone safiyya ta amsa ta zo gab da magariba magariba lafiya tacehaka dai tace wai gobe ma abuja zata wuce yayi danmurmushi yace mama manya kwadayin ganin abbane ya motsa tana ina tace tana sallah ne suka wuceshima yayi alwala yayi sallar ya fito ya samu mama afalo da y'ayanta bayan sun gaisa ya tambayeta babu karatue kika baro school tace eh dan break mukasamu gobe da jibi shine nace bari inje inga Abba yacekin kyauta amma abba ya hanaki ki tuko mata zuwawani gari ko?me yasa baki kira an turo miki direbaba?kuma ance gab da magariba kika iso tace sorryyaya na kosa in taho ne yau din don in kwana biyu a can, 104- yayi yar dariya yace to Allah ya kaimun gobenlafiya sai in nemi mai tuka miki motar muje cin abinciko duk suka nufi tebur inda safiyya ta shirya gara kalakala suna cin abinci suna hira mai gadi yayi sallamaya shigo yace ana sallama da mai gidan babu batalokaci ya aje cokali ya fita yana tsaye jikin motar sa daga wajen gate yaya Abdul rahman yayi sallama yaamsa ya dan zura masa ido kamar ya taba ganinfuskar ka gane ni yayayace kamar na san fuskar dadaewa yayi dan murmushi yace al ameen ne ya kamabaki kana nufin dokta. Ni ne yaya yace ikon AllahAllah bisimillah shigo da motar yace kafin nan yaya ina fatan sakeena na nan gidan? ya numfasa yace tananan shigo,yasa mai gadi yabude get ya shigo da motarsa.ya jagoranceshi zuwafalon gidan.gaba daya suka shigo da sallama.hankalinsu ya koma kan bako.zumbur mama ta miqe dafe daqirji ta zaro masa ido jim! Sannan ta zura da gududaki hawaye na fita.safiya ta cika da mamaki.a haka suka wa baqon sannu da zuwa suka gaisa.yara masuka gaisheshi.suka dauki abincinsu suka wucedakinsu.ita kuwa safiya kicin tashiga ta hado wa bakokayan kusa da baka.yayinda suke gaisawa da yayaabdulrahman.amma mamaki ya ishen fa.wai yaya ne?takenan ya fede masa biri har wutsiya.yayan yace Allah mai girma da daukaka.tsarkakakken sarki maishirya yadda yaso.inbanda abin mama meye na boyemin?zan mata dole ne?saidai in nuna mata abundayakamata idan ta dauka ya yi mata kyau.idan batadauka ba laba'asa.amma zancen tabar karatu mabaitasoba.105.Yace nima abinda nagani kenan.don me zatabarkaratunta? hankalina yatashi dana koma akace tataho.shiyasa nabiyota inbata haquri.ta komamakaranta bazan zama sanadiyyar rasa komainataba.nasan ina matuqar sonta zanci gaba da jurewakuma bazanyi dana sani ba!idan na mutu akan sonta.pls yaya ka kirata na roketa,tazo mukoma kardare yayi.gobe in Allah yakaimu taje lakcasdinta.bana ma so abba yaji.maganarnan .don karya cezai tilasta mata.yaya yayi shiru jim! ya sauqenumfashi ina zuwa.ya miqe ya bita dakin.tana ta rusakuka kamar an aiko mata da mutuwa.duk ta dagawa safiyya hankali ta riqeta tanaso tamata bayani ma yagagara.sai fadi take ni bazan aureshi ba.yazaunagefenta yace to wayace dole ki aureshi?da kikazo nankika rufe min abinda yafaru.kina ganin shinemafitarki?to shima baya biyoki bane donya tilastamiki aurensa!soyake yamai dake makaranta.kici gabada karatunki.saboda haka kitashi kije ki sauraribaya ninsa..idan harkika yarda kika koma makarantanamiki alqawarin ko abba bazaiji maganar nan,Na miki alqawarin ko abba bazaiji maganarba.balleyasan al'ameen na numfashi.tashi kije sharehawayenki.safiya ta goge mata tace dama wannan nematsalar?to ta wuce tunda shima ya haqura.miqe kijekarki barshi zaune.ta yunqura da kyar ta mike sukabita da kallo.yayanta ya numfasa ya dubi safiyya data zabga tagumi yace idan kuwa har mama bata yarda taauri al'ameen ba lalle babu wanda zata aura aduniyarnan!tace ko?yace gaskia safiya yadda mamataso al'ameen banjin antaba soyayya irin tasu.keqarshen abin dubi yanda akemata kallon ta lalaceshibai damuba.zanso su daidaita da al'ameen saboda ina sha'awarsu tare.tace ubangiji ya sa hankalintayadawo jikinta tagane muhimmancin auren da zatayiya amsa da amin.salalau salalau tashiga falon tayitsaye kanta na qasa tana share hawaye.ya zuba mataido jim!kafin yace ki zauna mana. Yace nima abinda nagani kenan.don me zatabarkaratunta?hankalina yatashi dana koma akace tataho.shiyasa nabiyota inbata haquri.ta komamakaranta bazan zama sanadiyyar rasa komainataba.nasan ina matuqar sonta zanci gaba da jurewakuma bazanyi dana sani ba!idan na mutu akan sonta.pls yaya ka kirata na roketa,tazo mukoma kardare yayi.gobe in Allah yakaimu taje lakcasdinta.bana ma so abba yaji.maganarnan.don karya cezai tilasta mata.yaya yayi shiru jim!ya sauqenumfashi ina zuwa.ya miqe ya bita dakin.tana ta rusakuka kamar an aiko mata da mutuwa.duk ta dagawa safiyya hankali ta riqeta tanaso tamata bayani ma yagagara.sai fadi take ni bazan aureshi ba.yazaunagefenta yace to wayace dole ki aureshi?da kikazo nankika rufe min abinda yafaru.kina ganin shinemafitarki?to shima baya biyoki bane donya tilastamiki aurensa!soyake yamai dake makaranta.kici gabada karatunki.saboda haka kitashi kije ki sauraribaya ninsa..idan harkika yarda kika koma makarantanamiki alqawarin ko abba bazaiji maganar nanba.Na miki alqawarin ko abba bazaiji maganarba.balleyasan al'ameen na numfashi.tashi kije sharehawayenki.safiya ta goge mata tace dama wannan nematsalar?to ta wuce tunda shima ya haqura.miqe kijekarki barshi zaune.ta yunqura da kyar ta mike sukabita da kallo.yayanta ya numfasa ya dubi safiyya data zabga tagumi yace idan kuwa har mama bata yarda taauri al'ameen ba lalle babu wanda zata aura aduniyarnan!tace ko?yace gaskia safiya yadda mamataso al'ameen banjin antaba soyayya irin tasu.keqarshen abin dubi yanda akemata kallon ta lalaceshibai damuba.zanso su daidaita da al'ameen saboda ina sha'awarsu tare.tace ubangiji ya sa hankalintayadawo jikinta tagane muhimmancin auren da zatayiya amsa da amin.salalau salalau tashiga falon tayitsaye kanta na qasa tana share hawaye.ya zuba mataido jim!kafin yace ki zauna mana.106-Ta nemi wuri ta zauna ya numfasa ya karamatsowa gareta ya sanyaya murya yace sakeena nasan na tafka kuskuren daukar hannu na mareki inarokonki ki yafe min kuskuren danayi amma ina so kisanu ba laifi na bane miyagun kalaman da ki ke jifarkanki dasu sune kunnuwa na baza su iya ji ba, zuciya ta baza ta iya daukar girman kalaman da bakinki yakefurtawa ba maganganun sunyi muni a ido sakeenadon girman Allah kar ki sake danganta kanki da irinwadannan kalaman don ba su kamace ki ba maganata gaba da nake so ki sani sakeena itace tun farko nine nayi sanadiyyar rushewar komai naki burin ki dana iyayenki shine ki zama likita Amma na cusa miki sona ki ka dauki dukkan ra'ayinaki ka bar wanda su abba suka shirya miki ba ki dawani buri face aure na nayi ruwa nayi tsaki dole kikirani in dawo muyi aure kafin ki fara karatunki ki kaamince min a karshe wani ya sami damar dagulalissafinki ya rushe komai ya lalace ni ne silar rugujewar komai naki sakeena saboda haka a yanzuba zan sake zama sanadiyyar barin karatun ki ba.Ta goge kwalla ta dube shi na yan sakwanni kafintace na amince ya sauke numfashi yace na godeamma ina so in roki alfarma guda biyu bata dainakallonsa ba tace zan amsa maka idan masu yuwuane yace ki amince zaki bar zobe na a yatsanki kiamince zaki ci gaba da amfani da suna na a matayin mijinki da gudu wani hawayen suka zubo bisakuncinta ita kanta bata san dalili ba haka murya takerawa tana fadin suma na amince maka idan har bazaka taba nuna kai ne al-ameen ba da sauri ya amsabazan nuna ba i promise yau babu wanda zai sani drlawal ne kadai. Ya sani kuma zan kwabe shi ya rike min sirri amana,108-tace shike nan", zamu iya tafiya yanzu tace bariin tambayi yaya suka mike tare shi ya zauna a kujeraita ta wuce kiran yaya. Yaya abdul-rahman yaso sukwana da sassafe suyi sammako amma al- ameen yanuna ya fison su tafi saboda haka dole ta bar motar tagoben direbansa zai kawo mata suka kama hanya karfe takwas saura yan mintoci sun jima shiru a motababu wanda ya tanka shi al-ameen bakin ciki ne yacunkushe zuciyarsa yana tunanin yadda zai sarrafarayuwar ba tare da abinda yake so ba alhalin yanaganinta kusa dashi ita kuwa mama tausayinsa ne yahana mata magana harga Allah ta san al-ameen karfin hali yake yi kawai shiyasa bata so sake haduwarsuba sauke numfashin da yayi shi yaja hankalintazuwa gareshi ta dubeshi yana kada kai gwanintausayi jikinta ya kara sanyi tayi shiru tana tunaninme zata ce masa? Ya dan sanyaya ransa jim kadanta sake dubansa tace yaranka nawa kamar daga sama ya ji tambayar don haka ya dan dubeta sukahada ido ta yi dan murmushi shi yasa shima ya daukekansa yana murmusawa kafin yace yarana dozin Ido waje take kallon sa kai dokta dozin fa ka ce ?sunyi yawa ne tayi yar dariya tace naji abin ne kamarna debo su a kasuwa don Allah yaranka nawa yacebiyu ne....ta yi fit ta katse shi Ameer da Ameera ko?Ya dan dubeta ya kadai kai waleed da waleeda tace azatona mafarkinka kullun ka sami ameer da ameera me yasa ka sauya ra'ayi tai masa susan inda yakemasa kaikayi kai tsaye yace kin san yadda mafarkiyake. Ba kasafai yake zama gaskiya ba,109.Ta sunkuyar dakai shiru shima shirun yayi kamarbazai tankaba.sannan yace tun ranar dana daina jinmuryarki a waya na tsinci kaina cikin wani hali dabazan iya misaltawaba sakeena!da taimakon Allah dataimakon mamina nasamu yar nutsuwa.hankalina yadaidaitu akan qaddarar data sauqo min.bayan narasa ki nakoma rasha.can na kwashe

Chapter 24 of 28