Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
a hannunsa..bayanyayi mata gaisuwa yace wai gashi inji mamanfati.tafito ta dauko kwano a kicin ta juye dafadukanshinkafa da manja da bushassen kifi.kace matangd.yafice yana fadin to.tajima bata iya cin abincin ba daga baya ta daure ta tuttura badan yamata dadinciba.haka takasance cikin kadaici da kewar dantakwana uku batare da danliti ya waiwayetaba...saimaman fati ke aiko mata abinci sau biyuarana..shiyasa dubu dayanta bata tababa.waniabunda ke qara mata qarfin zuciya shine tun mutuwar maikudi takoyi addu'a.kuma bakinta ke maimatakalaman maman fatee Allah ya kore shedanin dayakecikin zuciyarta, Ita kanta batasan lokacin da kalamin kezuwabakintaba.fadi kawai takeyi.amma duk da hakamutuwar maikudi yadasa mata ciwo acikinzuciyarta.wanda yake hana mata duk wani kuzari naaikata wasu aikace aikace kamar yaddatasaba.kullum zaune take shiru.a cikin wannan yanayin danliti ya risketa.yau kwana hudu darasuwar.ta zuba masa ido bata tankaba haryaja yarkujera ya zauna.haka shima yayita kallonta kafin yajadogon tsaki.yace ke!bakiga shigowata bane?tadubeshi ido cikin ido tace me kakeso incemaka? Yace gaskiyane,,,da alama haushi kikeji dankiyamutu.to ai bani na kashekiba.ta kalleshi koba kaibane kaine sila..yace saboda kinkirani banxo akanlokaciba? aiba tsoronki nakejiba.tace nidama bancekaji tsoronaba kadai ji tsoron Allah.kasani duk abundayasamemu nida maikudi alhaki nakanka donkai ka ajiyemu. Yadaga mata hannu tare da tsawa.tsaya anan!yadanjima yana kallonta kafin yace da alama wuyanki yaisa yanka.toki tsaya anan tunkafin in hassala inhadamiki zafi biyu.dan zan iya farfasa bakinki.sannankibar gidannan yanxu domin dai bana uban dawakibane,,na buxu mai shayine.kuma axatona bakida gadonsa ko kina dashi?tayi shiru tana kallonsa.yacigabada fadin duk ranarda kika sake gayamin maganamakamanciyar wannan,zaki fuskanci tashin hankalinda harki mutu baxaki mantaba.ya miqe a fusaceyadaga kujerar dayake kai ya makata da qasa takarairaye.ya dubeta ido waje yace sakamakonki daya da wannan kujerar duk ranar da bakinki yayi gigingayamin maganar banxa.yasa kai yafice tamatsekwalla tarasa abinda ke mata dadi,Kullum kuma a rashin jin dadin take tsawon lokacisati uku itake ciyar da kanta.domin dai danliti yaqiwaiwayarta,,tun wancan xuwanda yayi.yankudinhannunta gaba daya sunqare.saboda warar matadaina.tun rasuwar maikudi kuzarinta ya qare.yaukam tura takai bango rabon mama da abinci tundan saura dumamen taliyar hausar jiya da daddare .la'asarta wuce sosai lokacin tafito baki bususu.dun rabontada wanka kwana biyu kenan.balle wanki tayo alwalaamma sallah ta gagareta a tsare jiri ke dibarta.daalama bayan yunwa dayake damunta akwai rashinlafea a tare da ita.da kyar ta idar da sallah ta raarafa katifa takwanta.bata jimaba baccin wuya yakwasheta..jitayi ana bubbugata tayi firgititi ta tashitabishi da kallo.yana zaune kusa da ita ta tashi tazauna jikin bango.taja doguwar hamma hartanakwalla,,sannan tasake kallonsa sannu da xuwa!yacekema sannu kinajin dadinki la'asar sakaliya kina bacci to gani naxo. Tadubeshi da kyau tace yinme?baki sake yakekallonsa kafin yace kinfi kowa sani .takauda kai shirubata tankaba,karki batamin lokaci inada wajenxuwa.takada kai fuska yamutse batare data kallesabagaskia banda lafiya.danliti kuma yunwa nakeji.rabonada abinci tunjiya. Ya mako mata harara me kike nufi? tayi shiru...ya numfasa yace hu'un!lalle nayi sake dayawa ba laifinki bane.tadago ido takalleshi wannanmatsalark ace.Ita kanta batasan lokacin da kalmar tafitobakintaba..saida gabansa yafadi ya qara zaro idoyace mene?me kikace?ta sunkuyar dakai tayi shiruhawayenta suka fara zuba.yasa hannu yazaretakalminsa ya lafta mata aka.yadaka mata tsawa mekikace?nikike gayawa wannan maganar?yasake lafta mata..iye? To saurareni kiji kinshiga uku kinlalace...zaki ci gaba da dandanan axaba a gidannan.tabbas zan nuna miki nidan gidan buxu mai shayine,,,,kwarton nan daya mutu wajen kwartanci.kinmance ko haryanxu tarihin yananan cikin xuciyarki? (kalman da ya jefa mama cikin halin datake ciki kenan inbaku mantaba)taci gaba da kuka bata tankamasaba, Yasa takalmin ya dago habarta,,sakeena kenan maikyau yar asali jikar asali!yanxu ina asalin da gatanyake?dalili daya yasa nake rangwanta miki sabodakina gamsar dani yayi dan murmushi.yakada kaizandawo anjima zankawo miki abunda xakici kitabbatar da kinyi wanka dan wari kawai kike kinji?ta zuba masa ido bata tankaba ya marmari kumatuntada takalmin yasake fadin kiyi wankafa!kinsan bansonhamami.(dan iska).ya mike ya xura takalminsa zaifice.. Tabishi da kallo DANLITI ya tsaya cak.kafin yajuyoya zuba mata ido.ta goge kwalla murya na rawa tacenaji duk abunda kace,,,amma ina rokon Allah idanxaman da muke banida haqqinka ubangiji Allah yayimin sakayya! ya matso ya wanketa da mari yanunatada yasta nikikewa Allah ya isa?gaskia ne tabbas ba laifinki bane,amma xangyara.yasa kai a fusace yabargidan.mama na xuba kuka abun tausayi.a fusace yaisa shago ya nemi wuri kawai ya zauna yana hucikamar mesa, Ayuba ya xura masa ido tsawon lokaci kafin yacelafiya?ya kada kai ido jawir inafa lafiya...ni sakeenakewa Allah ya isa? lalle nayi sakaci ba kadanba.wanidadi ya ratsa zuciyar ayuba cikeda fara'a yace kayisakaci? Ko kuma tafiya ce tayi tafiya?ko kanatsammanin har abada zaluncika zai dore?towlh ka farka barci kasan yanayin da kake ciki.ko kasanwaccan juma'ar danaje masallaci akan zalunci darashin adalci liman yayi huduba.Anan naji cewa addu'ar wanda aka zalunta tamkaryankan wuqa take.kuma batada hijabi daubangiji.anayinta kai tsaye Allah zai amsa.sabodahaka ka kiyaye danliti.kasani shekarunmu sunyinisa.gaba dayanmu yakamata ace munadaiyali.amma muna zaune cikin shagoana mana kallon yan iska..ya watso masa harara yaja dogon tsaki.kaiwannan yadama.Allah ya isan sakena bai isa yaminkomaiba.kuma kasa ido kayi kallo aure kuma ninahanakayi?ni banda ra'yi inkanadashi ga hanya kajekayi man... Yace baka hananiba.amma bakin halinmu ya hanaabani.kana gani har kauyuka bansamuba sabodakowa kanyabada yarsa zaiyi binciki.danliti yaja tsakikaikaso amaka binciken ni dan uban mutum inya isayaxo yamin maganar banxa.yagani idan banyimaganinsaba dagashi har diyarsa.kuma a zatonka sakeena taci banxa ne? wlh bataciba munanan mutukaraba takalmin kaxa.kahada min lissafi kafabundake hannu zanyi tafiya gobe. Yaja tsaki yatashiyashige dakin baccinsu, Mama kuwa na shimfide gafda magruba. Almajirinmaman fati yshigo da kwanon sameera yace injimaman fatin.ta bude kwanon shaqe yake da tuwonmasara miyann ayayo.jikinta na rawa ta tashi tajuye.ta wanke mata kwanon tabashi tanata zubagodiya.tanemi roba tayanki tuwon ta adana sauran. Ta zauna ta cinye tas.tasha ruwa.zufa yaketo mata tayigodiya ga Allah.abincin ya tsirga mata ta tashi tayisallah.tajira isha'i tayi tarufe ko ina ta kwanta.tunaninmaikudi ya lullube zuciyarta,,,,ba tasan lokacin dabacci ya sace taba.dasafe ragowar tuwon ta dumam,ataci tafito ta nufi neman wankau gun maman fati. Shikuwa danliti a wannan lokacin yadade da barinfandogari.ayuba keta hada hadar shagon kamar yaddayasaba.amma zuciyarsa na cike da mamakin danlitiyadda yakasayin nadamar abubuwan dayakeaikatawa.kuma yana mamakin yanda yakasa rabuuwadashi.alhalin yasan cewa halin abokinsa bamai kyaubane.karfe daya da rabi dai dai wata daf tayiparking bakin titi danliti yafito daga cikinta da alamaragajiye yake.saida ya matso kusa akaganefuskarsa.dukta kumbure.musamman gefen bakinsadana idonsa..mai mota yaja yayi gabaabunsa.shikuma ya qaraso shago yana dingishi, Ayuba a tsorace yake tambaya lafiya danliti?baiamsaba harsai da yakwanta akan katifa.yace wlhyanfashi saida naxo daidai buruku.na iske suntarehanya.in gayamaka dagani sai yar wannan wayan natsira sunkwace mai tsadar.ido waje yace kana nufinsun kwace har motar?yace bar maganan ayuba nikaina bakaga yadda suka maida niba?ai mutanennan yan iskane mutum da kayansa..amma suyitaduka kamar Allah ne ya aikosu...Ayuba ya numfasa yace ai amma gode tunda basuharbekaba basu da imani..sannu!ya nxu me za'a sayomaka kasha?yace barin huta sai inje kemisdakaina.yakwanta a hankali yana fadin wash.ayubayadawo cikin shaghon ya qaleshi harbacciyadaukeshi.akwai alamar tambaya acikin wannan lamari.danliti dazai gane daya saduda...ammakash.bazai ganeba.shikadai yaketa saqe saqensacikin ransa.shikuwa danliti cikin baccinsa yayi mafarkisuna ganawa da bokansa.shiyasa bayan la'asar yanafarkawa yakirasa yana shaida masa abundayafaru.sh ikuma yabashi tabbacin ya kwantar da hankalinsa za'aga motar.sakeena kuwa har abadaragamar rayuwarta na hannunsa. Hankalin danliti yakwanta yaci gabada jinya yanashan magungunandaya amso a chemist,,,haka kumabai waiwayi mamaba.danta masalaifi saita kurxu da yunwatukuna.ganinsa dan abunda yakebata shitaketa ci kodayake yasantanashan wahala sosai.sati biyubabu mota ba labarinta.sabodahaka ya qulla a ransa gobe ya tafiwajen bokansa suyi magana gabada gaba.a wannan daren sunkwanta babu wutan nepa. Can cikindare nefa suka kawo wuta maiqarfin gaske.ba hawa ba sauqakawai shagon danliti yakama dawuta.da kyar sukasha shidaayuba.kowannensu dagashi saikayan jikinsa sai yar wayardanlitidake cikin aljihunrigarsa. itama rabon zaifita daitane.yasa yamanta bai cireba Sunata kururuwa wuta!duk jama'asukayo waje.amma duk iyakokarinsu basu iya kashewutanba.sai da ta cinye tas koallura bata bariba.danliti kamarzaiyi hauka.gaba daya ya gigiceyanata zuba sambatu har gari yawaye.kofar shagon yacika dankamda jama'a anata musu jaje,,,dadama na tambaya yaushema akayimasa fashi?mutane na hasashenhalin danliti ne.ba mamaki danmasifa ta afka masa.domin damaabunda mutum yashuka shizaigirba.komai daren dadewa kuwa Suna zaune jugum danliti yayi baqikamar bashine dan kwalisan nanba.mama ta iso wajen fuskasharkaf da hawaye.tayi tsaye tanakallon yadda wuta ya cinyeshagon..tace nashiga uku danlitigarin yaya wannan abu yafaruhaka?ya kauda kai baitankaba.ayuba ne yabataamsa.Allah ne kadai yasani mudaimuna bacci mukaji numfashinmubaya fita imgaya mudai munbudeido ne munga wuta takoina.sannan kwananmu kegababamuda rabon wahala shisa mukafito Taci gaba da tafa hannu tanasalallami.kafin tace nima inanasani?kawai yanxu nashigamakwafta neman wanki shinesukemin jaje.wai ashe abundayafaru kenan? ni wlh cewa ma naketun maganan fashin nan ne....dasauri danliti yadaka mata tsawa danAllah malama kiwa mutaneshiru...bamu san surutu.ta zubamasa ido tace Allah baka haquridanliti.ayuba sai anjima.Allah yamayar da alheri. Yace ameen.tajuya zata tafi danliti yace dama kikwashe komatsanki kibarmin gidanima ciki zandawo. Tadawo ta tsaya cak,,,ta xubamasa ido a marairaice tace inakakeso naje danliti?yace kekikasani wannan ba damuwatabane,,,kawai abunda nasani inasondaganan xuwa dare kibarmingidana.ta goce da kuka ta dubiayuba ina yakeso inje ayuba?donAllah ka rokeshi ya rufamin asiri.Bansan inda zaniba ayuba....yaceko ma gidan babu komai zanyi masamagana.ta goge kwalla ta wuceabun tausayi danliti yahadafuska.duk irin maganganun dadanliti yake masa babu wadda yayarda da ita..shiyasa ma baitankaba.abinda ya ajewa ransa yaukomai dare sai tabar masa gida Saboda haka yaci gaba dabilayinsa,,,bashi kasan wancanbishiya,bashi kofar shagonmutane.sudin nema masu sayamusu abinci suci tare.abin duniyaya jagulewa danliti.BAKIN CIKIKamar ya kashesa.idan ya dubishagonsa.ya tuna dukiyar dakeciki,zuwa la'asar yaga bazai iyajurewa ba shagon okundiri.yajeyaci bashin kati yasawa wayansayakoma gefe ya kirabokansa.yasanar dashi abunda kefaruwa.sunjima suna adawo ya zauna shiru.a qasanwata bishiya.ayuba yafito dagamasallaci yace danliti kaje kayisallah kaga ko asuba bakayiba.yaceina kai kayi?yace nayi mana yace toAllah ya karba.yace kana nufinbazakayiba kenan?fuska yamutse yaamsa dan Allah ka kyaleni ayuba kakyaleni najida abunda nakeji.ayubaya numfasa na kyaleka tundabakason gaskia.yaja tsaki ya tashiyabar wajen. Karfe takwassuka tafi gidan dan basuda wajenzuwa daya wuce candin.mama nazaune a tsakar gida tana tunaninidan danliti ya koreta ina zata?sallamar ayuba tamaidata cikinhankalinta.tayi wuf tamiqe tanaamsaw.inafata kinhada komatsanki?ayuba ya cafe haba danliti asheduk maganar dana maka bakajibakoh?ina kakeso taje adaran nan? yace bansaniba.duk inda taga damataje gida sayar dashi zanyi. Insakebude wani shagon.ko kuwa inadakadara sai inxauna haka saboda gashafaffiya da mai tana zaune agida?to bazai yiwuba!maza kamahanya kisan nayi a durkusa amma kafin tayimagana ayuba ya rigata kayiwagirman Allah ka kyaleta zuwa gobenida kaina zan nema mata wajenzama ko kuma ka bata izini takoma gidan iyayenta,,yace ninahanata zama gidansu?yace kainemana aikasan yanda zakayi takomagidansu......ya katseshi ya ishekahaka ayuba!ko kuma idan zaka iyakamaidata gidan nasu mana.yakada kai yace kasan bazan iya baneshisa.roqonka nakeyi dan turafatakai bango dazaka fahimcihakan.yaja tsaki ya shige dakiabinsa.ayuba ya dubeta miqesakeena ki gyara wancan dakin kikwanta xuwa safiya.koda zai sayarda gidan nasan abinda zanyi a juya ya bishi dakin itakuma tasaaci bal bal ta share daya dakin tasata baxa keson tabalma.ta kwasotsummokaranta ta kulle tayimatashin kai ta kwanta cike datunani.sha biyun dare ta gotalokacin da danliti ya tsinkayi ayubayanata minshari barcin ramako dagajiya ya saceshi.yayi wuf ya tashiya sulale yabar gidan..kamar yaddabokansa ya umarcesa dayayi amfanida akuya a wannan daren kafin gariya waye yasaida gidan sa yasakebude shago zaiga kudi yana zuwakota ina.kai tsaye kasuwan ya nufadan awakin da sukayi batan kaidare yayi musu basa gane gida cansuke kwana Yana zuwa yasamu qatuwar ciki yaturmusheta tareda matsebakinta.kaya kaya harya biyabukatansa (yayi releasing) farin cikayakamasa ashe banan gixo kesakarba.yayi yayi ya rabu da jikinakuyan nan abu ya gagara..tunyanaiya riqe akuya hartafi qarfinsa tazabura aguje tarinqa wasan kuradashi a cikin kasuwa.duk sauranawakan suka watse.can yasamutadan tsaya.zafi da wuya kamar sukasheshi.idanuwansa suka farahawaye ya lalubo waya yana kukaakuya nayi da nufin yagawabokansa ya nemo masamafita.kamar ansake fincikar akuyata zabura wayarta fadi! shikansabaisan inda tayi ba.kai danliti yagawuyar duniya...kafin asuba yayibusu busu da kura..yafitahayyacinsa HAUSA Novels BOOK BAKIN CIKI 3***5 Gaba daya qarfinsa ya qare.duk inda akuyar tayi canzai nufa.suna manne gagam.inda tayi gudu yatafi dagudun inta tsaya ya tsaya.inta baje a qasa shimahaka zai baje a qasan.akuyar kanta ta galabaita harkukanta baya fita sosai.gari yafara shaa zai wayemasu dawowa daga masallaci suka fara ganin wannan abun al'ajabin.domin dai akuya takawo danliti harbakin titi.mutane sukayo caa dan ganin waye maiwannan aika aikar... Motsinsu ya qara firgitar da akuyar nan.ta zabura tafada titi.dai dai wata tirela takawo kai.Allah yasatashin motan kenan.aikuwa nan take ta hankadasukwalbati...kankace kwabo jama'a ancika danqam akacirosu.mutane nata kallo ikon Allah tare da hasashenwai wanene dubunsa ta cika haka?gari ya waye tangaram,ana zubawa danliti ruwa sannan yafarfado,,aka zuba masa ruwa ya wanke fuskansaqurar data wanke masa fuska ta bude.nantakemutane suka shaidashi.wannan ai danliti ne,,,danliti?kowa ya dauka guri ya dauki sallallami.tafdi! muxuraikawai yakeyi.yana kallon jama'ar dake kansa.yansanda suka iso dan ganin meke faruwa.Cikin masu kallo kuwa harda malam qaseem mijininna saude,,,kowa ya tsaya cirko cirko anrasa yaddaza'ayi dashi.shikuwa nunawa yake abashi ruwa.wanidan cuwa cuwa ya bula pure wata yana tsiyaya masarabi a qasa rabi a baki.can saiga ayuba yafito nemandanliti.don tunda yatashi bacci bai gansba.Tun kafin ya qarasa yasamu labarin,,,don haka yakutso ya ganewa idonsa.tamkar zai suma yakeji,,,yatsugunna gabansa ya ce mezan gani dan liti?meyajawo maka wannan aikin?ya kada kai da kyar yaceayuba wlh bantaba ba.alhakin sakeena neyakamani.nina san alhakintane kawai.don nasan na cutar da ita.kuma inason yau kowa yasani.dukabunda sakeena tayi a garin nan sharrinane,,,,asirinayi mata mugun asiri kuwa..wanda ya dabaibayezuciyar kowa bamai ganin aibuna.balle a tuhumeninasa andaure bakin kowa harda naka ayuba tayandazanci karena ba babbaka.. Dafarko ruwan maniyyi na na bayar aka hada min dawasu ayoyi da garin magani wanda idan na turara shiduk inda sakeena take sai taxo.daganan aka baniwani magani na badeshi da nama da hannunta tabawakare yaci duk wulaqancin dazan mata bazata tabarabuwa daniba.kuma baza taji maganan kowaba sai nawa....nayi haka ne kawai dan inci zaarafin sakeenasaboda walaqancin datayimin.haqiqa na wuce makadida rawa kuma ayuba nagayamin.amma banjiba.sai dayanxu nagane duk masifar data samen sakamakonabunda na aikatane.don Allah kuyafen.ayuba kakiramin sakeena na roqi gafararta.insami sauqin masifar danake ciki!sa'a ce malamina yabani bantababin akuyaba,Labari har gidan ubandawaki...don haka suka garzayoakan idonsu danliti ya qarasa labarinsa.kuma yakemagiya akira mama taxo ta yafe masa.tuni wani danmatashin saurayi wanda shekarunsa baxasu wucesha takwas ba ya sheqa da gudu kiran mama,,,bamama kadaiba hatta malam qaseem ya aika a kira masa inna saude.ayuba yarasa abunyi hawaye kawaike zuba.yayinda samari ke cewa abari su kasheshi! jininka ya hallata danliti ayar Allah ka wulaqanta...yansanda suke bakin qoqarinsu don ganin samari basudauki doka a hannuba, Ana cikin wannan hatsaniya akuya tace ga garinkunan.Allah da ikonsa tana mutuwa jikin danliti yafgitadaga duburar akuyar nan.can saiga mama a guje batako ganin inda take jefa qafarta.tana kawo bakin titiwani mai mashin shima yanaso yaxo yaga taron meake...?yayi awon gaba da ita.duk suka watse bakin titi.dai dai lokacin inna saude nakawo kai itama,,yuuwasu jama'a suka koma inda hatsarin yafaru.kowafadi yake sakeena ce,,,,Allah sarki sakeenance.jinhaka inna saude da sauran yan uwan sukayikanta.asume take sai dai babu alamun wani ciwoajikinta....ruwaa aketa zuba mata yayinda yansanda biyu suka wuce da danliti ofishinsu.daya kuma yatsaya a wajen hadarin daya samu mama... Da akaga tajima bata farfadoba,,,,sai akasakata amota da dansanda daya aka wuce da ita asibitinkagara..suka bar mutanen gari da mamakin wannanabu mai kamada almara.shikuwa ayuba sulalewa yayiyasamu babbar mota ya bisu kudu.dauke da nadamamai tarin yawa.tamkar shiya aikata wannan sabon.a babban asibitin kagara kuwa..tuni anbawa mamagado.kuma su alh basiru sunkira waya abuja.,donbasu wannan labari mai ban al'ajabi...ba abujakadaiba.duk yan uwan mama sunsami labari...innasaude ma bata bata lokaciba...ta garzaya gidanbaraka amma bata samu kowaba duk suntafi aiki...domin tuni baraka ta fadada iliminta a fceminna.kuma tasamu koyarwa a l.e.a tana amsaralbashinta ,Yaranta biyar duk suna makaranta....da albashintatasawa inna waya.sai dai yau wayar bata jikinta baretakira baraka da tambaya tagane makarantar dabaraka take koyarwa...ganin innarta yasa gabantayafadi.kwarai da gaske basu ko gaisaba inna ta sanarda ita halin da ake ciki.jikin baraka yadauki rawa idanunta ya kada tace haba!wannan lamari akwaidaure kai.Allah ya isa tsakaninmu dashitambadadde.kotu ce zata rabamu ina zuwa inna.Ta sheqa ofishin shugaban makarantar ta nemi iziniankawo yar uwarta magashiyan asibiti.take aka bataizinin tafiya.suka rankaya da inna saude.baraka tanakallon mama tafara hawaye saida inna tayitararrashinta.tayi shiru.sunanan zaune jugum jugum hartym din sallah yayi dake ranar juma'a ce.duk maza suka dunguma sallar juma'a.basu wani dade sossaida tafiyaba mama ta bude ido tana kallon silin.innazoki gani ta bude ido inji baraka.ta taso da sauri!ta isawajen gadon mama!duk suka kirata.a hankali ta juyoda fuskarta garesu.ta zura musu ido quri babu koqiftawa.wucewar minti uku kafin tace inna! Jiki na rawa tace naam sakeena!kingane wannan yaruwarki ne?ta zura mata ido tace baraka tace naammama.alhmdulillahi mungode Allah.tasake kalle kalletace inna a ina nake?tace asibiti ne mama,,,,tacemeya sameni?tace babu komai taci gaba da kallonjikinta kaya dukun dukun gata cikin tsumma farce kaman na makaniki takara zare ido taceinna.haukacewa nayi koh?ina abba nah?ina ummanaha?tayu wuf zata sauqo duk suka riqeta hawaye naxuba musu.inna tace kwanta mama ba haukakikayiba.ki nitsu!amma inaso ki nutsu cikin hankalinkizaki iya tuna meke tsakaninki da danliti?Idanuwanta suka qara yo waje tace danliti?ta koma takwanta ta runtse ido tamau! komai yana xuwa matakamar a mafarki.zuciyarta ta soma zarya.kirjinta nabugawa dasauri.kafin su ankara ta dirqo daga gadontafita aguje.fadi take inna lillahi wa inna ilaihiraji'un.suka biyo ta suna kira hankalin mutane yadawo kansu daidai lokacin ya ali yake isowa barandar zuwansafandogari kenan.inna fadi take riqe min ita ali.ai kokafin ta qaraso gunsa ta yanki jiki ta fadi..da gudunsaya qaraso ya ciccibeta.ya riqe hannu biyu tamau! tanaqoqarin kwacewa batare datasan ko a hannunwatakeba.shiko fadi yake nitsu ki saurareni dubeni mama!nace ki nitsu,Nitsu ki sauraren,,,dubeni mama dubeni nace! dakyaryasamu ta nutsu tana kallonsa jikinta yaqara sanyi.tazura masa ido murya na rawa tace yaya ali kana kallonadawo haka?tuni hawaye sukafara zuba masa yacekwantar da hankalinki mama! Abunda Allah yaqaddaro babu wanda ya isa ya hanashi...zomuje ki kwanta ki huta...ta kada kai .nibazan komaba.wajenumma na zani.yace mama umma ta dade da rasuwatace nasani dakinta zanje.ku kira min abbainganshi.yace tuni aka kirashi kinsan yana abuja nesuna hanya insha Allahu.kiyi haquri likita yabakisallama tukun. Ta zube nan tace atafau bazata komaba.inna saude tace a jira su alh sufito sallah asan abinyi.ba'a dadeba suka fito sallah suka iskesu waje..mama nata faman kuka baraka na tayata.babu wanda bai tausaya mata.jin kalamin dake fitowa bakinta.suna kallo ta walakanta haka?duk wanda ta kalla irin tambayar take masa.ganin ta kafe bazata zauna a asibitiba yasa alh basiru yanemi sallama.daga asibiti gidan baraka aka wuce da ita.sukuma sukayi fandogari.nanda nan baraka tasa ruwan xafi a hita.kafin wani lokaci yayi zafi.tare suka shiga bayin ta surka mata.ta zuba mata wani abuta..tace idan tagama na sabulu tayi na tsarki, Wasu hawayen suka qara goce mata ta zurawa baraka ido...na tsani kaina baraka.dan Allah ki gayamin wani irin xama mukayi da danliti?ni bangaskata abunda tunani na ke nuna minba.ta dafata tace mama sanin irin xamanku da danliti bazai haifar miki da komaiba sai bakin ciki..ki dangana da qaddara!sannan kiyiwa Allah godiya daya kubutar dake tsawon shekara goma sha uku kina wahala.ta qara zaro ido sha uku?ashe dagaskene?yaron danake gani nina haifeshi dagaske ne ko baraka?Itama ta goce da kuka tana fadin mama kidaina fadi nace?kiyi wanka ki tsaftace jikinki kiyi sallah kiyiwa Allah godiya.kinji?tafita da sauri ta janyo mata kofar.ta kama kai kuknta ya tsananta.amma tana dirza jikinta da soso da sabulu tayi ta dirza saida sabulu guda ya qara...ruwan zafi ya qare ta bude famfo ruwan sanyi.yi take da soso hakanan.tanayi tana kuka.ta figi buta tayi wankan tsarki...ta sake maida soso dirza takeyi sama da awa daya watsa ruwa kawai sukeji shaaa.kamar ana ruwan sama.inna saude tace babu lafiya wannan wanka.ta tashi tabita bayin.tayi biji biji da wuri inna ta kwace soson ta dauraye mata jikin,ta warware sabon zanin da baraka ta bayar aka rufa mata tace daura muje! Ta xubo mata idanu jajur batace komaiba.inna ta qara fadin ai kinfita mama kin wanke duk wani datti.kisani Allah bazai kamakiba,,,karki matsawa kanki.daura zaninki kiyi alwala muje kiyi sallah.ta goge hawaye tadaura zanin tayi alwala.inna ta kamo hannunta suka fito.tace ga sallaya nan.gamai kifara shafawa ki sanya riga.ga hajjabi kihau sallayar kiyi salla.dakai take amsawa duk abinda inna tace.tahau sallaya tafara sallah.kafin ta idar abincinta dana sha suna gefe.Ta daga hannu sama fiye da minti shabiyr tana addu'a tana kai kukanta ga Allah tareda zuba godiya agaresa.hawayenta bai yankeba saida tasauqe hannuwanta qasa baraka tashigo ta matso mata da abincin.tasa hannu ta share mata hawayen tace ga abincinki nan.ki daure kici.hakan shi zai qara nuna godiyarki ga Allah.tace banajin yunwa baraka.bana sha'awar komai naci kosha..bazan gane menake ciba.tace to zankira miki inna......tace a'a baraka bawai kema baki isa kisani cibane kawai banajin cine..na qosa inshiga dakin umma.na qosa inga abba da yayyina.baraka kigayamin kadan daga labarin al'ameen kozan daina jin kuna cikin raina.Baraka ta qara matsowa ta riqe yatsunta mama ban san komaiba game da al'ameen.tun lokacin daya dawo kika qishi.yanaji yana gani ya haqura da aurenki.ance yasake komawa rasha daganan,bansake jin duriyarsaba.amma nasan kakarsa goggo hassu ta rasu.kamar anbude famfo bisa kuncinta....murya na rawa tace wlh baraka banqishiba...al'ameen kadai nakeso ke kinsani..meyasa baki gayawa su abba ba adaura min aure dashi dan dole ba?tace haka abba yaso amma kika kwashe kayanki kuka gudu da danliti.aka nemeki aka rasa. Ido waje tace nidin baraka?ke kuwa mama..sai da kuka kwashe wata uku baku dawoba.....ta toshe kunnuwanta tana fadin.kidaina gayamin baraka!kidaina!tamiqe da sauri tayi falo..taci gaba da maimaitawa baraka ta biyota su inna suka mike.suka tarbeta...ta zube jikin inna kidaina gayamin kidaina gayamin nace.inna ta rungumota me kike gaya mata baraka?don Allah ki dena daga mata hankali.tace inna ita ta tambayeni labarin al'ameen.inna ta numfasa tace ya isa,duk maganar nan abarta taci abinci? bataciba. Jeki dauko mata ta juya tadauko...su hajiya hajjo ba baka sai kunne.tagumi kawai suka doka suna ganin ikon Allah.addu'a suke kar mama taji magana daya acikin wanda suka yayata.inna ta tasa mata abinci tace ci abinci mu wuce kinga yamma tayi.ki kwantar da hankalinki.irin walaqancin da danliti yagani yau.dakin ganshi ke kanki zaki gane Allah ba axxalumin bawa bane.daure ko cokali uku kici.tasa hannu tdauki cokali tafaraci kamar mecin magani ido na zubar da ruwa. ***page 60:sun iso fandogari.la'asar sakaliya golf din da ta kwasosu ta ajesu kofar gida mama ta balle murfin mota.ta tsaya ta qarewa gidan kallo.wasu abubuwa nadawo wa cikin tunaninta.qarara take ganinta ta kwaso a guje alh adamu ya biyota da bulala a guje.takenan ta zube bisa guiwa.ta qara fasa kuka.ciwo zai kamaki mama wannan kuka yayi yawa kiyi haquri mana Inji hajiya hajjo duk maxan gidan suka fito.suka tarbesu.sukaja mama zuwa cikin gida.sunaa isowa kofar sasansu,,taja ta tsaya tace ku budemin inshiga wajen umma na!hajiya hajjo ta ruga daki ta dauko dan makulli.alh basiru ya amsa da kansa yabude.ta shiga suka take mata baya.ta kalli nan takalli can.harya bude qofar falon yace shigo! yajawo hannunta...ta shiga falon.da gudu ta nufi dakin umma ta murda ya bude.cikin sanda take shigowa.tunaninta ya koma baya lokacin da danliti yake gayamata rasuwar umma.da gudun da tayo zuwa gida.haduwarta da yanuwanta suka hanata shiga.jiri ke dibarta...basu luraba.sai ta zube qasa a sume.take nan tasamu taimako ta farfado.ta fasa kuka tana fadin.umma kiyafemin kiyafemin umma! Kai ya ali bazai iya jure ganin mama ba cikin wannan yanayi.don haka yayi waje yana share kwalla.yana zama ya abdul rahman na sawo kai.ali yace sannu da zuwa yaya!yace wai da gaske ne abinda naji?yace gaskia ne yaya tana cikin dakin umma.yayi azama yatafi dakin tun kafin yaqarasa yakejin kukanta.yadannada gudu ya qaraso tana kife kan cinyan inna saude.kowa kukan yakeyi tamkar yau umma ta rasu.yasa hanna ya dagota.tadago kai ta dubeshi haba tuni ta tashi ta rungumesa..wanisabon kukan ya balle.ai shima baisan lokacin danasa yafara zubaba.tsawon lokaci suka kwashe kafin ya dagota ya share mata hawaye.kidaina kuka haka mama!murya na rawa tace yaya kuna kallo aka maidani haka? kuna kallo aka haukatar ni?aka rabani da gatana? Ya rufe bakinta ya girgixa kai.yace ba haka bane mama munyi iya yinmu.amma bamu nasaraba! sabodaAllah ya nufa sai dan liti.yaxamo jarabci agareki.amma bamu gaxaba wajen yimiki addu'a kuma nayi imanin addu'oin ne suka taimaka wajen kwato ki daga hannun mummunan halin da danliti yajefaki.kiyi haquri kinji?kimaida al'amuranki gurin Allah.kiyi masa godiya daya ku buto dake.share hawayen ya isa haka.yaci gaba da share mata.tace wai yaushe su abba zasu xo? yace munyi waya yace min yataso amma abdulkareem sai gobe.kinsan yabar minna anmaidashi legos,,shekara uku dasuka wuce....tace Allah sarki yaya.tagoge kwallan daya digo mata tace...kowa nananko?yara duk sun girma?yace kowa nanan mama.yara kuwa wadanda kika sanima baxaki ganesuba.naso xuwa da nawa saboda mkrnta gobe weekend direba zai kawosu da mamansu. IN CIKI 3***6 Nagodai da adduar ku, bari na dan taba muku kadan idai kunji shuru to exam ne ya rike ni Kai ya ali bazai iya jure ganin mama ba cikin wannan yanayi.don haka yayi waje yana share kwalla.yana zama ya abdul rahman na sawo kai.ali yace sannu da zuwa yaya!yace wai da gaske ne abinda naji?yace gaskia ne yaya tana cikin dakin umma.yayi azama yatafi dakin tun kafin yaqarasa yakejin kukanta.yadannada gudu ya qaraso tana kife kan cinyan inna saude.kowa kukan yakeyi tamkar yau umma ta rasu.yasa hanna ya dagota.tadago kai ta dubeshi haba tuni ta tashi ta rungumesa..wanisabon kukan ya balle.ai shima baisan lokacin danasa yafara zubaba.tsawon lokaci suka kwashe kafin ya dagota ya share mata hawaye.kidaina kuka haka mama!murya na rawa tace yaya kuna kallo aka maidani haka? kuna kallo aka haukatar ni?aka rabani da gatana? Ya rufe bakinta ya girgixa kai.yace ba haka bane mama munyi iya yinmu.amma bamu nasaraba! sabodaAllah ya nufa sai dan liti.yaxamo jarabci agareki.amma bamu gaxaba wajen yimiki addu'a kuma nayi imanin addu'oin ne suka taimaka wajen kwato ki daga hannun mummunan halin da danliti yajefaki.kiyi haquri kinji?kimaida al'amuranki gurin Allah.kiyi masa godiya daya ku buto dake.share hawayen ya isa haka.yaci gaba da share mata.tace wai yaushe su abba zasu xo? yace munyi waya yace min yataso amma abdulkareem sai gobe.kinsan yabar minna anmaidashi legos,,shekara uku dasuka wuce....tace Allah sarki yaya.tagoge kwallan daya digo mata tace...kowa nananko?yara duk sun girma?yace kowa nanan mama.yara kuwa wadanda kika sanima baxaki ganesuba.naso xuwa da nawa saboda mkrnta gobe weekend direba zai kawosu da mamansu. Su nawa ne yaya?yace su uku nee.harda takwararki..itace tafari.ido waje tace kana nufin sakeena sunan yarka ta farko?ya amsa sosai ma abba ne yace asamata.ta runtse ido abba nah kaxo inganka.hawaye shar bisa kuncinta.ganin yayanta kusa da ita yasa ta saki jiki tarinqa tambayar abubuwan dabata saniba,tare da tambayan yanuwanta da bata gansuba..da yawansu suna skul.danlami kuwa yana aiki a sakkwato harda matarsa da yaransa biyu.daganan suka fara amsa sallamar mutanen gari masu zuwa musu murna da jaje,,,ciki kuwa harda maman fati saida tayi kuka dataga mama acikin danginta.meya fi wannan dadi?tajima tana maida abubuwan data sani game da zaman quncin da mama ta fuskanta.sannantatafi itace baquwa ta farko da mama tayiwa rakiya.don baxata mance gudumawar data bataba.anyi sallar isha su hajiya hajo suka gabatar da abinci.mama na kwance lamo kamar mai bacci gefen yayanta.malami suka gani yayi sallama yashigo yazama qaton saurayi yanata karatunsa a n.d.a kaduna. Su suka biya suka daukeshi.duk suka miqe malami kun iso?yace mun iso kawu.ina anty maman?tana zaune jugum takasa motsi jin cewa abbanta ya iso.idanuwanta tuni suka fara tara kwalla.gabanta na faduwa !malam.ta kirashi.yayindaake nuna masa ita.kai ina baiyarda.duk da yafara manta kamanninta yasan anty maman sa.kyakkyawar gaske ce mai kwarjini wanda yake burge manya da yara.dan takaitaccen tarihin da yaji a mota yasa duk tausayinta yamasa bargo.idonsa ya cika da kwalla.ta mike tana fadin kunxo min da abba na? ya kamo hannunta gasu nan a waje.zo muje ki tarboshi.sukabibayan sauran ayarin dasukayi gaba.suna kawo kai zauren farko ana turasa a keke.anan ta qame suka xubawa juna ido.abbanta ne a keke?duk tsufa ya mamayesa? zuciyarta taci gaba da bugawa shiko tasbihi yakewa ubangiji wanda yayi nufin sake hada fuskarsa da diyarsa.shi sauyin kamanninta bai damesaba ganinta yadanne duk abunda ke cikin xuciyarsa Batasan malami najantaba.ita dai ganinta tayi daf da keken abba.muryarsa dataji ya qirata yasa tayi lau zata xube.amma ina yan uwanta.basu bariba.caraf!suka cafketa.yaya soja ya amshe yasa hannu biyu ya girgizata.mama!ke mama!ya ali ya miqo kofin ruwa.ga ruwa yaya.ya zuba masa a hannu ya shafa mata a fuska.tayi ajiyar xuciya..tafara kuka abbana!da dorata jikinsa ya rungumeta.irin kukan datayi sai da tabawa kowa tsoro.domin ji sukayi dif babu rai.daukarta sukayi cak sukayi cikin gida da ita.babu abunda BAKIN CIKI Baya bayarwa.haka zalika FARIN CIKI!dan saiya gigita mutum take nan har ya iya fadawa wani hali.mama kam farin ciki yasa sai da yan uwanta sukayi da gaske ta farfado.tadawo hayyacinta ta bude ido taganta kwance jikin abba.ta zura masa ido yakada kai yace mama ki taima keni kar farin ciki ysa ki sake jefamu a yanayin da muke sallama dashi Ta hadiye miyau da kyar tace har yanxu cikin BAKIN CIKI nake.abba.na kuma tabbata bazan taba fitaba daga cikinsaba.menayiwa danliti ya lalatamin rayuwa?menayi masa dazaya karya dukkan gabobin tatbiya ta da kima ta da asalina...sannan yawargaza dangantaka ta da iyayena,,,ya rabasu da komai najin dadi...har umma tabar gidan duniya?yaya soja kana kallo duk hakan ta kasance?meyasa baka jefani gadi rum ka rufeba?meyasa baka hadani da sojoji sukayi ta dukana harna mutuba?dukknku kuna nan?kun san wanda nakeso kunsan zabi na,,,amma kuka barshi yatafi maimakon ku tilasta inbishi duk. Yaya soja ya rufe bakinta,,mama ya kamata kiyi shiru haka.zuciyarki zata buga.idan kina fadin irin wadannan kalaman.ni yadda nake gani ma ke baki

Chapter 22 of 28