Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
hana sae ta fashe masu da kuka, hkn yasa aka bar ta ta tsaya daga bakin kofa kawae, kuka ssae ta dinga yi ganin wae da gske inteesar ce ke hauka wnn wace irin jaraba ce, kasa komawa kano tayi tayi xamanta nn lgs a asibitin, Abba ma yaxo ya dubata ya koma ransa a dagule, ranar da suka cika kwana hudu a asibitin Aliyu yace "ni fa faruuq am tired ni banga wani improvement ba sae allura suke yi ma yarinya duk bayan mintoci, kuma tana nn yanda take," faruuq yace "to lkci daya dama aka ce maka ake magani Aliyu, ni kuma naga improvement tunda har tana iya xaunawa na awa daya bata yi buge buge ba," Aliyu ya xauna ya dafe kansa yace "wllh na gaji faruuq, ban san me ya sami fateema," kullumshi ke kai mata abinci ya ajiye mata a gaba ya dan xauna nesa da ita, sae don kanta yaga ta matso kusa da abincin snn shimaxae matso ya dauki cokali ya dinga bata a hankali cikin ikon Allah kuma tana karba, idan ya bata sae shima ya ci nn kadae ne yake samun cin abinci idan yaga tana ci don baya iya ci, ko cibi uku baxa su ci ba xata kwabar da shi tayi kaca kaca da shia gun, shi knn kuma cin abincin ranan, wani lkcn sae yaji da ma shi Allah ya daura ma haukan, satinsu daya a lgs Aliyu yace ma faruuq "look ni kawae ku barni na fita da matata waje na gaji da shirmen da ake yi a nn," faruuq yace "haba Aliyu meyasa kke da gajen hakuri ne, wae hka muka kawo inteesar asibitin nn," Aliyu yace "no faruuq ni sbda cikin jikinta ne yasa nace hka, saura fa wata daya da yan kwanaki ta haifesu, a cikin wnn halin? no plss help me persuade my father mu fita daita india," a raunane ya karasa maganar faruuq yyi shiru ya rasa me xae ce masa. Ko da suka yi ma Abba maganar fita da inteesar waje Abba ca yyi a'a idan na asibiti bae yi ba a dawo da ita gida kawae ayi na Hausa, duk wnn abinda ake inna bata san me ke faruwa ba har lkcn, ita dae kullum maganarta a gidan a kai ta gidan inteesar ae ta kusa Haihuwa, sae dae Abba yace mata kar ta damu xa'a kaita, duk momy ta xama wata iri a gidanciwon inteesar ya tsaya mata a rai ta so tace ma Abba a dawo da ita gida kawae a nema mata magani kuma a dage da yi mata addua amma bata son su ga kmr bata gode abinda ake mata bne, ita kam taga alamar ba ciwon asibiti bne amma bata ce komai ba, kullum jiya e yau ciwon inteesar idan kaga ta nutsu to Allura aka dirka mata, sam ita kawae so take ta tafi dae ko ina xata oho, Aliyu duk ya rame kmr yanda bata cin abinci shima hka baya ci, ya kan xauna kusa da ita duk damben da xa'suyi yyi ta tofa mata addu'a ko dago kanta baxata yi ba har ya gama ya fita, su kansu likitocin suna tausayinta sbda halin da take ciki, duk bayan kwanabiyu Abba kan xo ya dubata, kuma idan xae xo ya kan damu momy su xo tare amma sae taki xuwa, faruuq ma yakan koma kano yyi kwana biyu ya dawo, ko Zainab bata san me yake xuwa yi a lgs ba ya dae ce mata aiki yake kaisa, har ta gaji da rokansa ya barta taje gidan inteesar don ca yyi mata sae ta haihuwa xata je, safeena na sane da abinda ke faruwa farin cikinta da na uwarta baya mitsaltuwa ta mayar da gidan Aliyu nata sae yanda tayi da shi ta shigo da wancan ta shigo da wancan, tana da tabbacin inteesar ta kusa shiga duniya kmr yanda aka yi assure din ita da uwarta, shknn Aliyu xae xama nata ita kadae na har abada sae yanda tayi dashi, ta kan kirasa lkci lkci idan yaga dama yana daga wayar sae dae su gaisa tace "wae har ynxu baxa ku dawo daga honey moon din naku ba ko bata haihu bne Aliyu," ya kan katse wayarsa ne don bae taba sanin wae safeena tasan abinda ke faruwa ba. Ranar da suka cika sati uku a asibiti Aliyu yasa abbansa gaba yana hawaye kan cewar yyi hakuri ya bari ya fita da inteesar, Abba yyi shiru shima hankalinsa a tashe yace "to ae Ali wae da mukoma da ita gida a fara yi mata na hausa," da sauri yace "A'a Abba duk bata lkci ne wnn kayi hkuri don Allah mu fita india suna da kwararrun likitoci" Abba yyi shiru ya rasa me xae ce, can dae yace "to shknn Ali, Allah yasa hkn shine mafi Alkhairi kuma yasa a dace a can," da kyar yace "Ameen Abba," ranar aka fara shirye shiryen fita da ita xuwa new delhi, Abba na nn lgs har suka tashi bayan kwana uku tare da Anty Nafeesa, faruuq da Haisam, snn shima ya koma kano. Shi tsoron sanar da inna yake amma dabae ci ace duk wnn abinda ke faruwa inna bata saniba, to innan ce sae a hankali, da ya sanar da momy sun fita india bata ce komai ba sae hawaye, Hajiya ta gaji da rashin ganin Aliyu sati da satittikae ta kama hanyar gidansa da kanta, ba kowa gidan sae mai gadi ya sanar da ita ae matar gidan ba lfya suna asibiti, tace "wacce ciki," yace "me juna biyu ae sun fi wata daya basa gidan nn kmr dae mai hauka ka ta koma, Hajiya ta dafe kirji tace "kai haba inteesar kke nufi," ganin baxata samu information ssae gun sa ba yasa ta kama hanyar gidansu safeena don yace mata daxu ta tafi gida wae, jikintahar rawa yake taje taji gulma, shknn abunsu ya koma masu yau, murna fa cikinta ta shiga gidansu safeena, suna xaune ita da uwarta a falo kmr kawaye sae shewa suke, hajiya ta shigo falon . .Hajiya ta karaso cikinsu ta xauna tana washe baki tace "kuna sha'aninku wllh ina ma nima xainab dina xata yrda mu dinga yin hka tare mu kashe mu rufe, kuna bani sha'awa wllh" safeena tayi dariya hka ma uwarta snn uwar tace "ae ke kika bari aka kwace maki ita tun farko kika kasa yin komai," Hajiya tace "to ya na iya Hajiya salame," safeena tace "daga ina kike hka Hajiya?" Hajiya tace "daga gidanku can nake wllh, naga kwana biyu Aliyu bae xo gida ba nace to ko sun kara basa ya cine don a dauke hankalinsa kaina tunda suka yi ma ubansa ma bare shi, sae kuma naga ba kowa a gidan wae me ke faruwa nesafeena ina suka je?" safeena tayi dariyar keta tace "kina ina Hajiya, ai suna can lgs ta haukace yau kusan wata daya knn canake ma kin sani," Hajiya ta daura hannu a ka ta bude baki alamar mamaki tace "wayyoo Allah mae saka ma bawansa da gaggawa, kice min abun su ya koma kansu, da cikin ta haukace ni Aisha" Safeena tayi dariya tace "kwarrae kuwa," Hajiya ta daga hannu sama cikin murna tace "Alhmdllhi, Alhamdllhi, shiyasa naga uwarta ta koma abun tausayi a gida ashe ashe kaikaiyi ne ya koma kan mashekiya," suka kwashe da dariya Hajiya tace "amma fa ina ga kmr inna bata sani ba ba'a sanar da ita ba, don naga jarabanta sae wanda ta manta, ae kuwa tsaf xanje in daga mata hankali da kaina xan fada mata yau yau din nn" da sauri uwar safeena tace "ke Hajiya Aisha don me xakiyi hka, ae magani xata nema mata ta warke," Hajiya ta hade rae tace "ita likita ce da xata nema matamagani ba kunce suna asibiti a lgs ba," Hajiya safeena tace "to bari kiji Aisha mu ne nn muka haukatar da ita don danki ya koma gunki, don an tabbatar mana da cewa asiri uwarta tayi ma Aliyu ya manne ma yar ta baya jin maganar kowa sae na yar karamar yarinyar nn, ko baki lura bne? Kuma wnn ciki ancemana ba na Allah da annabi bne, ba cikinsa bne so wae suke su ci gadon Aliyu " Hajiya da jikinta yyi sanyi lkci daya ta bude baki tana kallonsa tace "ku kuka Haukatar da ita knn," daga safeenar Har Uwarta suka hada baki "kwarrae kuwa, hkn kadae shine mafita," Hajiya ta danyi murmushi tace "ikon Allah,ina ma nima xan xama kamar ku wllh kuna burgeni, to amma ya xa'ayi dana ya dawo guna, tunda dae ynxu suna can tare kar ma ta shafa masa haukan, shi yasa Aliyu ya daina daga kirana ashe" Hajiyar safeena tayi murmushi tace "kar ki damu Hajiya Aliyu xae dawo gare ki amma fa ba hka nn ba don asirinsu na nn jikinsa," hankalin Hajiya a tashe tace "to ya xa'ayi ya karye," Hajiyar safeena tace "ynxu xuwa xakiyi ki lallaba maigidanki, kawae marairaicewa xaki yi kice ynxu Alhaji ashe abinda ya samu yarinyar nn knn kke boye mani, da fa na kowa ne, kuma dan adam baya wuce kaddararsa, xaki gajikinsa yyi sanyi hka xaki ta jan ra'ayinsa kmr ta kirki nn da nn xaki ga ya baki hkuri, to daga nn sae kice don Allah kina son yabarki kije ki dubota nasan xae bar ki, to kina xuwa can akwae wani magani da xan baki cikin abin sha xaki tabbatar kin sa ma Aliyu in'sha Allahu asirin da suka mashi xae karye,kuma kina xuwa da kwana biyu ki dawo gida, ko sati baxa'ayi ba xakiga ya biyoki shknn shi da ita kuma har abada, danki ya dawo hannunki wa inda suka ga xa su iya jinyarta sae suyi ta fama," Hajiya tayi dariyan jin ddin shawarar Salame tace "shnn salame ngdd ssae, duk yanda kika ce hka xanyi bani maganin na wuce, Hajiya salame ta shiga daki ta dauko mata maganin dake kulle a leda ta bata, tayi mata gdya cike da jin ddi ta masusallama ta bar gidan xuciyarta fal murna shknn Aliyunta xae dawo gareta asirin matsiyatan mutanan can xae karye. Tana fita Safeena da uwarta suka tuntsure da dariya uwar tace"shknn xata je ta dawo maki da Aliyun ki, ya xama naki na har abada don ko ita da ta haifesa mantawa xae yi da ita ke kadae xae dinga gani a duniya," suka dinga dariya suna jin jina ma sakarcin Hajiya da rashin tunaninta. Ita ko Hajiya tana komawa gida tayi yanda suka ce mata da daddare a falon Abba, Abba yyi shiru ya kasa cewa komai amma jikinsa yyi sanyi, ita ko har da dan hawayenta, ganin ta fara cin nasara yasa tace "to shknn Alhaji kila kai kadae kasan dalilinka na rashin son gaya mana, amma kayi hkuri ka barni naje na dubota don Allah don Annabi," yyi shiru na kusan minti biyar snn daga karshe yace "to shkknn kya iya xuwa, suna india amma ynxu hka," ta dafe kirji da alaman jimami tace "ohh ni yar nn, wnn wace irin fitina ce ga ciki" sae kuma ta fashe da kuka Abba yace "ba kuka xakiyi ba, addua'a xakiyi mata, amma bana son maganar nn ya fita daga nn ki bar shi a cikin ki kawae har Allah yasa ta samu lfya," Hajiya na share hawayenta tace "to Alhaji in son samu ne ko xuwa jibi na tafi tunda ina da visa," yace "to shknn," ta mike tace "Allah ya shigemana gaba" snn ta fita daga falon Abba xuciyarta fal murnar xata je ta dawo da danta. Vidyasagar institute of mental health and neuro sciences, shine asibitin da su Aliyu suka sauka a new delhi, babban asibitin mahaukata ne na india, kuma basu samu wata matsala ba aka karbesu . Kwanansu hudu a asibitin Hajiya ta iso, ynxu kam haukan inteesar da sauki tunda ta daina buge buge sae dae kawae ta xauna ta tsura ma abu ido tana kallo, da yamma Hajiya ta shigo asibitin bbu wanda bae yi mmkin ganinta ba barin Aliyu amma bae nuna ba, kuka ta fashe masu da tana jijjiga kai tace"ashe abinda ya samu inteesar knn, bbu dae wanda ya tanka mata ita kuwa inteesar dama bacci take, ganin sae fa tayi da gske yasa ta kama hotel nn indian ynda kowa xae saki jiki da ita yyi xaton jinya ta xo ganin dari dar ake da ita, duk safiyya da yamma take xuwa duba inteesar da kayan fruit, Anty Nafeesa da Aliyu a asibitin suke kwana wajenta, Faruuq da Haisam kuma hotel suka kama, likitocin suka mayar da hankali ssae a kanta sbda cikin da ke jikinta don at an ytym xata iya haifesu, suna xaune da yamma ranan Aliyu na bata abinci tana karba, Faruuq na xaune yana kallonsu Anty Nafeesa taje hutawa a hotel din da su Haisam suke, Hajiya ta shigo rike da ledan fruits dinta da lemo, ta xauna, Aliyu ya gaisheta hka ma Faruuq, ta amsa tana tambayar jikin Inteesar, ta mike ta dauko kofi tayi waje kmr taje daurayewa ta bude maganin da take yawo da kullum a bakin xaninta ta xuba kadan, snn ta koma ciki ta bude juice tacika kofin ta dauka ta mika ma Aliyu tace "dubi yanda ka rame son, nasan baka cin abinci yau ma bn ga alamar kasa komai a cikinka ba ga lemo ka kora kaji son," ya rufe abincin da yake ba inteesar ganin takikarba kuma ya dagata sama yace "ni naci abinci ae," snn ya ja ta suka sauka xuwa kasa don yawanci a kasa suke wuni gun pool ko flowers. Shi kansa Faruuq bae ji ddin abinda Aliyu yyi ma uwartasa ba yace "kawo ni na sha mum," da sauri tayi murmushi tace "A'a bar shi kawae," faruuq ma yyi murmushin jikinsa dae yyi sanyi ya mike ya sauko ya samesu a kasa, bakacewa hauka inteesar take ynxu duk ta nutsu ssae sae in tayi wani abun ne wani lkci xaka gane har lkcn haukan na jikinta, kusa da ruwa ya samesu a xaune, faruuq ma ya xauna yace"gskya she's respondin 2 treatment a nn Aliyu naga improvement," Aliyu ya dan yi shiru snn yace "hka ne, but lkcn haihuwarta ya kusa faruuq a hkn xata haihu bbu hankali tare da ita,"Faruuq yace "muyi ta Addua frnd kila ma haihuwar ne xae yi sanadiyar dawowa da hankalinta," Aliyu bae ce komai ba sae kallonta yake cike da tausayi. Yau suka cika sati daya aIndia, Hajiya kam ta rasa yanda xata yi Aliyu ya sha maganin da su safeena suka bata, ynxu xuwanta xae xamo a bnxa knn tayi, da yamma ne misalin karfe hudu saura Aliyu na xaune da inteesar kusa da babban pool din dake cikin asibitin, ga mahaukata da suka fara warkewa xaxxaune a wajen kowa nata harkan gabansa, tun safe ya lura inteesar bata jin ddi, yasan lkcn Haihuwarta ne ya lura nakuda take duk da bata nuna tana jin komai ba, shima duk hnkalinsa ya tashi faruuq kadae ya gaya ma, faruuq ya fita siyo abubuwan da ya kamata,Anty Nafeesa ta tafi hutawa a hotel, Haisam jiya ya koma Nigeria, Hajiya kuwa ta fita yawon xaga gari xuciyarta fari tas don tana tunanin yau ce xamansu ta karshe ita da Aliyu a indiadon ta lura da abinda yake sha a asibitin wani lemu ne kadae abincinsa ta xuba masa maganin ciki snn ta bude fridge a ward din da inteesar take ta ajiye masa hkn yasa taje xaga garikafin ta tafi anjima idan taga ya sha, xamowa inteesar tayi daga kan kujeran da take ta xauna kasa ya lura duk axaban ciwo ne kesawa tayi hka, shima ya dawo kasan yana kallonta da damuwa yace "ina ke maki ciwo fateema," bata ce komai bata dauke kanta, suna nn xaune a hka har na kusan minti sha biyar ya juya yana kallonta yaga robon ruwan wasu mutane kawae take kallo, ya kamo hannunta yace "xaki sha ruwa ne inteesar" kai ta gyada masa ya koma baya da mamaki yana kallonta, da sauri ya mike yace "ina xuwa bari na kawo maki kinji bata sake cewa komai ba yyi hanyar stairs da sauri yana waiwayota xuciyarsa na bugawa ya haura sama dauko mata ruwa, tsam ta mike ta fara kalle kalle ta bi hanyar da taga mutane na bi, da sauri take tafiyar kmr ana turata, har ta isa gate masu gadi suka bita da kallo don bbu uniform din mahaukata jikinta, ta fice tayi hanyr hagu duk da tafiya ce mai shegen nisa tana ta tafiya har ta daina hango asibitin, Aliyu ya sauko rike da ruwa da kofi a hannu ya ga wajen wayam bbu fateema, kalle kalle ya shiga yi a rude bae ga alamarta ba, ya hango faruuq ya karasa gunsa da sauri yace "fateema fa," faruuq yace "wace fateemar ba nn na bar ku tare ba," ya dafa faruuq ganin kafafuwansa sun kasa daukansa yce "wlh nn na barta naje dauko mta ruwa" cikin tsawa faruuq yce "wat? Don me xaka barta ita kadae" tare suka shiga xaga asibitin suna nemanta ta ko ina amma basu gnta ba sune har gate duk Aliyu ya birkice kmr wani xautattce, sae ga Anty Nafeesa ta shigo asbitin rike da abinci da mamaki ganin yanda suka tara jama'ah tace "me ya faru" faruuq yy karfin halin cewa "bamu ga fateema ba" kmr kar faruq ya fadi hka sukaji Aliyu ya saki wata irin kara ae sae da asibitin ya dauka sae kawae suka ga ya sulale wajen. Hajiya ta shigo asibitin rike da kayan tsarabar da tayo ma yan Nigeria barin safeena da uwarta tana dan rera wakarta, jikin wani ward taga Nafeesa tsaye tana kuka ssae ga wani likita da alamar dan Nigeria ne yana lallashinta, da sauri ta karasa kusa da ita tanakallonta tace "me ya faru Nafeesa," da kyar Anty Nafeesa na girgixa kai tace "bamu ga inteesar ba," Hajiya tayi shiru tana kkrin boye murnar ta, can kmr warce ta tuna abu da sauri tace "Aliyu fa," Anty Nafeesa ta kasa cewa komai sae kuka, Hajiya ta juya a rude tana kallon likitan dake gaban Anty Nafeesa tace "ina da'na," da sauri ta bude ward din da inteesar take mai xata gani, Aliyu yana dambe dalikitocin dake kansa sae Fateema yake kira, hajiya ta fito a guje tayi kan Anty Nafeesa a rude tace "me ya samu Aliyuna," likitan ne ya bata amsa "suma yyiya farfado a hka shima ana ga kmr ya samu matsala a kwakwalwa," Hajiya ta fasa ihu tace"hauka Aliyu yake yi hka," kuka ta fashe da a rude ta ciro wayarta ta shiga danne danne tana gunjin kukasae rawa hannunta yake ta kara a kunne, "hello salame kina jina maxa ku je ku karya asirin nn da kuka yi ma inteesar ya koma kan dana wllh," ta katse kiran a rude tana rusa kuka sae kallonta Anty Nafeesa take da mamaki, cikin kuka tace "wlh Nafeesa safeena ce da uwarta suka haukatar da inteesar su suka haukatar da ita suka gaya min," Anty Nafeesa ta dafe kirji ta kasa cewa komai ta fashe da kuka tayi waje, Hajiya ta bita ita ma tana kukan kmr mahaukaciya, Faruuq ya shigo asibitin a jike don anyi ruwa ssae, bbu inda bae xaga ba a india amma bae ga inteesar ba, ynxu ma daga gidan talabijin da redio yake, duk ya xama kmr wni mara lfya, ganin inda su Anty Nafeesa ke kuka yasa da kyar yace "Aliyu fa," cikin kuka Hajiya tace "wllh ya haukace faruuq ku ceci rayuwar da'na ku nemo inteesar, ina inteesar ta shiga don Allah a nemota," ta fashe da wani matsanancin kuka ta xube wajen, sae kallonsu ake gwanin ban tausayi, faruuq ya dafa bango ya kai minti kusan biyar a hka da kyar ya haura sama ya shiga ward din da inteesar take, duk alluran da suka dinga yi ma Aliyu bae nutsu ba don hauka karara ya dinga gwada masu, duk aka fita aka kulle dakin aka barshi shi daya ya dinga buge buge yana jijjiga kofar abun dae ba ddin ji, likitocin suka hana faruuq shiga ya jingina jikin bango hawaye ya cika idonsa da kyar ya ciro wayarsa ya shiga neman layin Haisam, muryarsa na rawa yace "Haisam abu ya baci Haisam inteesarta fita daga asibitin, Aliyu baya cikin hankalinsa shima brain dinsa ta samu matsala, ka sanar da Abba baxan iya gaya masa ba" bae jira me Haisam xae ce ba ya katse wayar sae hawaye. Inteesar kamnata tafiya abunta sae dae idan taji kmr an mintsileta a mararta ta xauna ta huta snn ta ci gabada tafiya ko ina tabi sae an kalleta, hadari ya hadu garin ssae tana ta tafiya abunta kowa nata kkrin ganin ya isa gidansa, har daga karshe ruwa mai karfi ya sauka ta xauna kan wani dakali ruwan ya dinga dukanta amma bata damu ba, har ruwan ya tsagaita bayan kmr awa biyu, ta mike da kyar ta ci gaba da tafiya tana rawan sanyi, kasa ci gaba datafiyar tayi dae dae wai babban plaza ta dalilin wani mugun ciwo da taji mararta da kugunta nayi a tare da kyar ta ja kafa ta samu wani gefen mota ta durkushe gaban plazan tana rike da kugunta sae rawan sanyi take tana yarfe hannu alamar axaba, indiawa sae kallonta suke suna wuce ta, don su dama basu gaji taimko ba ko a tsakaninsu, kuka ta shiga yi ganin ta kasa daure ciwon Abbanta ta shiga kira tana juye juye jikin motar da take taji an bude motar ta koma baya da sauri, da ganinsu matada miji ne, matar na kallonta da yaran india tace "keme kike yi a nn," kai ta daga tana kallonsu bakaken fata ne kmr ita amma da gani xasu Haifeta, ta mike da kyar tana rike da kugunta xata bar wajen matar tace "amma ke yar Nigeria ce kuma bahaushiya ko,"ko kallon matar bata yi ba taku daya biyu ta xube wajen tana wayyo cikinta, matar ta juya tana kallon mijinta dake tsaye kmr wani tsoko yana kallonsu tace "Abbanmu kalli fa yar uwar mu ce ga kuma alamar bata da lfya mu taimaka mata," bata jira me xae ce ba ta karasa kusa da inteesar da sauri ta dago ta tana kallonta tace "sannu kinji yan mata daga ina kike hka," inteesar bata ce komai ba sae girgixa kai da take don axaba, matar ta dagota da sauri ta saka ta bayan mota ita ma ta shiga tace"mu je Abbanmu," ya shiga motar ya tada suka bar wajen, ihu ta dinga masu a mota duk ta rikice jin axaba na neman kasheta matar na rike da ita tana tofa mata addua, mijin ma duk ya rude yace "asibiti xamu ko," tace "A'a muje gida kawae xan karbi haihuwar," babban gida ne ssae, matar tace "ka taimaka min mu fito da ita Abbanmu," ya xagayo yana kallon inteesar da ta gama fita hayyacinta ciwo ya ci karfinta, tace "help me mana Abbanmu," ya koma baya da sauri har lkcn yana kallon inteesaryace "baxan iya ba, bari na kira maku yan aiki," yyi cikin gidan da sauri sae gashi ya fito da yan aiki suka taimaka mata ta shiga ciki da inteesar . .. Da taimakon matar Inteesar ta Haifo santala santalan yaranta maxa biyu, ba karamin wahala ta ci ba, matar ta tausaya mata ssae, babban likitace don hka tayi mata duk abinda ya kamata snn ta kaita bedroom dinta ta kwantar da ita kan ta hado mata tea har tayi baccin wahala, mai gidanta kuwa kasa xaune yyi har sae da inteesar ta haihu, snn hankalinsa ya kwanta, matar ta gyara yaran ta kaisu gefen uwarsu ta kwantar dasu gashi gaba dayansu basu da lfya, inteesar bata farka ba sae can tsakar dare matar na xaune gefenta rike da dayan yaron dake ta kuka ta kwantar dashi tana mata sannu, kai kawae inteesar ke gyada mata, ta kira yan aiki su kawo mata tea, suka kawo suka ajiye, matar tace maxa ki sha ki basu nono yunwa suke ji kuma duk basa jin ddi, inteesar bata ce komai ba matar ta taimaka mata tamike xaune snn ta mika mata tean ta shiga kurba a hankali, maigidanta ya shigo ya xauna yana kallon inteesar yace "sannu baiwar Allah ya jiki," ta dago kai tayi shiru tana kallonsa, wata yarinya ce da baxata wuce shekara goma sha biyu ba ta bude kofar ta shigo ta karaso kusa da inteesar da harshen hausa tace "Sannu Anty," inteesar tayi murmushi tace "na gode" yarinyar ta xauna tana kallon bbies din, ba karamin kama suke da inteesar ba iyayen sae kallonsu suke, daga karshe Abbanmu ya mike ya bar dakin, inteesar ta ajiye tean hannunta matar tace "har ya isheki," ta gyada mata kai tace "na koshi," matar tace "bari a kawo maki abinci ki ci kinji," inteesar bata ce komai ba matar ta mike ta fita, inteesar na kallon yarinyar tace "ya sunanki," yarinyar tace "sunana Zainab," inteesar tayi murmushi tace "nyc name, wa ya kawo ni gidan nn,"yarinyar tace "mum nd dad ne suka kawo ki daxu," inteesar tace "wani gari ne nn," yarinyar tace"india," inteesar tayi shiru bata ce komai ba gabantana faduwa ranta a dagule, india kuma, me ya kawota india . . Ba karamintashin hankali kowa ya shiga ba rashin ganin Inteesar har na kwana biyu, barin ma Abba don shi ba ma ta Aliyu yake ba, ta yar mutane yake, Hajiya dae ta dage kowa ta gani tace su safeena ne suka yima inteesar asiri ta haukace ita ma dae ta xama kmr mahaukaciyar, idan ta gaji da gantalin don bbu wanda ke kulata kowa abinda ke damunsa yafi karfinsa sae ta dawo ta xauna bakin kofar inda Aliyun yake tayi ta rusa ihu tana kuka har aka fara tunanin ko ita ma haukan xata yi ne, Aliyu kam ya xama abun tausayi ba shi da aikin yi sae na kiran fateema duk ya xama wani iri haukan nasa ma sae yafi nata shi dae a bashi fateemar shi, kullum sae an xubar masa da hawaye don tausayi, gashi kullum su Faruuq sae sun xaga india neman inteesar bayan sanarwar da suka bada gidan talabijin da sauransu, Bbu abinda yafi daga ma Abba hnkli irin ynda xae tunkari momy yace basu gainteesar ba ba a ma maganar inna da ta dage xata xaman jego, hka kowa ya xama kmr mara lfya a asibitin bbu me xama yaci kwakkwaran abinci, inteesar kam na xaune hankali kwance gidan bayin Allahn da suka tsinceta ita da yaranta, sae dae fa yaran duk basu da lfya kusan kullum allura ake masu barin hassan din, duk da rashin lafiyar tasu hkn bae hanasu ci ba kmr me, shegen ci ne dasu ssae basa koshi ko kadan ko da yaushe bakinsu motsi yake, suna mugun takura inteesar gashi ruwan nonon ma bae wani cika ba, hkn yasa matar tasa Abbanmu ya siyo masu madaran jarirae take dama masu ta basu, shknn inteesar ta samu kwanciyar hankali, ko kadan ba ita take rainonsu babarin ma ba iyawa tayi ba, matar ce take masu komai nata kadae ta basu nono, nonon ma ita ta koya mata yanda xata dinga basu, kuma suna sha tana ihu wae xafi take ji, ba karamin dariya take ba matar ba, matar tace "amma ke yar fari ce ko," ranarda suka cika kwana biyar ne Abbanmu da matarsa da suke cema Anty suka sa inteesar gaba suna tambayarta me ya kawota india, inteesar

Chapter 29 of 32