Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
ya ku ka gani....." abba ya juya cike da takaici yana kallon Nafisa da ta kauda kanta, ya mike tsaye rae bace yace "ae saeki bi su to" snn ya shige bedroom dinsa, Nafisa ta mike ba tare da ta kalli uwartata dake nn tsaye kmr gunki baki bude ba ta fice. Momy ta kasa ce da intisaar dake durkushe gabanta tana jiran tata wordof advice din kan xamantakewar aure komai, Nafisa dake kan su a tsaye tace "kiyi magana mana maman ihsaan lkci fa na wuce wa," momy tayi murmushi tace "Allah ya basu xaman lfya, kuma ya albarkaci aurensu, shi knn abinda xan iya cewa knn," anty Nafisa tayi murmushi ta dago intisaar dindake kuka sosae tace "mamanki ta maki addu'a fateemah, kice ameen," . intisaar ta xube jikin uwartata tana kuka sosai tace "momy ni bna son nabarki baxan iya ba, don Allah kice su bar ni, bana son naje ko ina," da kyar Anty nafisa da kawar momy suka fitar da ita daga falon don haukace masu tayi, momy duk iya dauriyarta sae da ta xubdama 'yar tata hawaye don taji tausayinta sosae, kuma sae gashi Allah bae sa tayi dacen miji ba, da har su Anty nafisa xasu kai ta wajen inna tayi mata tata nasihar aka ce masu ae fa inna na can tana ta rusa ihu, ba shiri suka saka intisaar a motar ita da kawayen nata, wato su zainab, Anty nafisa ma ta shiga motar suka kama hanyar gidan Aliyu dake can Hotoro, su Hajiya da umma dama tun da rana suka kulle kofofinsu kmr bbu kowa a ciki, don cikin lodin jama'ar da suka xo bikin bbu dangin hajiya ko daya bare kawayenta hka ma umma.karfe goma da kusan rabi motar da ta taho dasu tayi parkin cikin gidan Aliyu bayan mai gadi yabude gate din, abokinsa ne Mujaheed yyi drivin din, gida ne babba mai kyan gaske ya kawatu da shuke shuke ta ko ina masu daukar hankali, ginin tsarin duplex ne, dakuna uku da bathrooms a ciki each, sae babban falo da bathroom da toilet a ciki daga downstairs don sae ka hau stairs xaka tafi dakunan,kitchen din babba ne sosai sai kuma store dake cikin kitchen din, stairs uku xae yi lead dinka xuwa dinning din da aka xagaye da labule snn akwae kawatattcen garden dake ta bayan gidan, Anty nafisa ta fito da intisaar daga motar fuskarta a lullube suka hau stairs na balconyn, Anty Nafisa ta fadi mata adduar da xata karanta a kunne kafin ta shiga gidan kuma ta tabbatar da kafar damanta ta shiga gidan, sun tar da mutane da dama cikin gidanmasu jiran kawo amarya, har bedroom Anty nafisa da yan rakiyar suka yi ma intisaar jagaro suna guda, ita dae intisaar ji take kamr ba ita ba binsu kawae take kmr wata gunki, Aminiyar inna ta xaunar da ita gefen gadon tana ce ma mutanen da suka shigo suka cika dakin su fita su bata waje xatama intisaar magana, duk sae da ta koresu dakin ya rage daga ita sae Anty nafisa da xainab, maganganun da intisaar bata yi xato ba masu nauyita dinga gaya mata ga anty Nafisa tsaye, xainab dama tsum tsum tayi ta fice daga dakin, ita dae fuskarta a rufe yake, daga karshe ta dada mata nasiha sosai, Anty nafisa na tayata, kuka sosae intisaar ke yi tana tausayin rayuwarta don tana da tabbacin kila farin cikinta ya gama karewa a duniya, . karfe sha daya bakin suka watse gida ya rage daga Anty nafisa sae xainab don har ta kawayen amarya ma sun tafi, su ma suna ta shirin wucewa ne, dama Anty nafisa ta ajiye mata kayan baccin da xa ta saka snn ta nuna mata turarrukan da xata shafa kafin ta kwanta, ta tambayeta tana jin yunwa ne, tace A'a, ta fita kitchen ta hada mata wani tsumi ta bata ta shanye gabanta, lkcin da xasu tafi kuwa intisaar rungume anty nafisa tayi tana kuka sosai wae kar su tafi su barta don Allah tsoro take ji, sae da xainab tayi kuka don tausayin intisaar don gigicemasu tayi, da kyar Anty Nafisa ta lallabata bayan tayi assure dinta cewar yanxu su Aliyu xasu shigo don ta kirasa yace suna hanya da frndx dinsa kuma gobe in'sha Allah xata xo da safe snn ta samu suka bar gidan don mijinta na busstop yana jiranta, gidan ya rage daga intisaar sae halinta, kuka take sosae kamr ranta xae fita, ta kasa xaune ta kasa tsaye don tashin hankali, yau ga ta ga babban makiyinta xasu kwana gida daya, duk tabi ta takure kanta waje daya tana rawan sanyi tsoro. Karfe kusan sha biyu taji shigowar motar Aliyu, xumbur tamike a tsorace ta daura hannu a ka tace "nashiga uku ni fateemah," ta koma ta gefen madubinta ta tsaya jikinta na bari tana hawaye sosae, tana ji ya shigo gidan ya rufe kofofin, tun kan ma ya hayo sama ta dinga jin kamshin turarensa da ya shiga tada mata xuciyarta don tsabar tsoro. A hankali taji yana taka matakalan benen yana hayowa sama, xuciyarta ya tsananta buga wa, ta rumtse ido cike da tashin hankali tana yarfe hannu hade da shesshekar kuka, can kuma sae taji tsit kmr ba mutum a wajen, ta bude idonta a hankli tanakallon kofar dakin a tsorace, taji an bude kofa, saurakiris ta saki ihu jikinta ya dau rawa, kafanta suka kasa daukarta ta durkushe wajen tana maida numfashi kmr warce tayi gudu, a hankali taji an rufekofar da aka bude. ba dakinta ya shigo ba ta fadi a xuciyarta tana kkrin maida hawayen dake neman saukowa a idonta, ta xaune kan tiles din dake shimfide a dakin ta jingina jikin gadonta kanta a kangadon, kmr xata fara sabon kuka kuka, to ta tabbatar baxae shigo din ba, tayi jigum ta xuba ma kofar ido tana tunanin irin abinda Aliyu xae mata indae har ya shigo dakin nn, kila ma jefar da ita xae yi ta tagan dakin gaba daya, tunda wanda ya iya bude mota ya wurgota waje ae komai ma xae iya yi. A hankali intisaar ta bude idonta jin haske da ya addabi fuskarta, ta fara waige waige a tsorace tana kallon inda take, har lkcn tana jingine jikin gadon nea xaune, sun ray ne ya shigo dakin ya sauka kan fuskarta, ta mike da sauri tana kallon agogon dake manne a dakinta taga karfe bakwae, ta xaro ido hade da dafe kirji don ko sllh bata yi ba,ita bata ma san yaushe baccin ya dauketa da har gari ya waye ba, budewar gate din da taji ne ya sa ta xuwa kusa da window ta bude curtain dinta a hnkli tana lekan ma xa ayi, Aliyu ta gani cikin motarsa yana gaisawada mai gadi snn ya ja motar ya fice daga gidan mai gadi ya kulle gate, intisaar ta sauke ajiyar xuciya ta jingina jikin wall din dakinta tana tausayin kanta, ganin hkn ba shine gabanta ba yasa ta shige bayi tawanke bakinta tayi alwala ta fito, tana idar da sllh tashiga gyara bedroom dinta ta tabbatar komai yyi mata yanda take so ta feshe dakin da turaren da anty nafisa ta nuna mata xata dinga sawa a daki ta hada da room freshner snn ta shiga wanka tana gama wankan ta wanke bathroom dinta tsaf ta feshe ko ina da freshner snn ta fito dakin, tana cikin fito da kayan da xata saka taji an bude kofar, ta juyaa tsorace tare da sakin abinda ke hannunta a gigiceta fasa wani raxanannen ihu tace "wayyoo Abbana nashiga uku," Zainab ta tsaya baki bude da mamaki tana kallon intisaar, a hankali intisaar ta sulale kasa ta xauna tare da dafe kirjinta da ya kasa daina bugu da sauri,ta galla ma zainab din harara duk da taji dadin ganinta tace " dubeta don Allah, baki iya sallama bne malama xaki tsorata mutane," zainab tayi dariya tace "xa ma ki fadi gskya ne, wae ta tsamman angonta ne, shine xata wani wayance ma mutane" intisaar ta galla mata harara da wasa tace" angon bnxa, meye hadina dashi, " zainab ta tabe baki tace " kya ji dashi dae," snn ta karasa cikin dakin ta ajiye basket din dake hannunta da leda ta shiga fiffito da kulolin dake cikin basket din da flask,intisaar ta xauna gaban madubinta tana shafa mai zainab ta dago tana kallonta tace "kin tashi lfya amaryarmu," tayi kmr bata ji ta ba, zainab tayi dariyar tsokana tace "kice sae ynxu ma xakiyi sllhn, ina yayana, nasan kin sa shi makara yau da gani," intisaar dae bata kara kallon inda zainab take ba ta gama shafa mai ta shiga sa kayanta wani material mai kyau orange n milk colour, . Zainab ta sauka kicin ta dauko plates da cups ta dawo dakin tana kallon intisaar dake gyara fuskarta gaban madubi tace " wae yaya fa?" intisaar ta baxa mata hannu alamar ita ma bata sani ba, xainab tace "joke apart intisaar da gske baya nn," intisaar tace " Allah ni ban gansa ba ma tun jiya, daxu dae naji fitar motarsa" zainab ta tabe baki tace "to Allah ya kyauta, kice jiya ma baki ci 'yar kazar nn da madara ba" intisaar ta sauko kasa ta xauna kusa da xainab kmr xata yi kuka tace "inna fa?" xainab tayi dariya tace "ke dae bari, ai yau karfe 5 duk muka tashi a gidan nn wae xa tayi maku waina kuma a murhu xatayi, snn xata dama kunun gyada ta dafa muku ruwan lipton hadadde, ae mun aikatu yau, har da su farfesun kaxa da kayan ciki, duk ga su nn" intisaar tayi dariya sosai tace "Allah sarki innata, amma de ba yanxu xaki tafi ba ko xainab?" xainab ta galla mata harara tace "to uban me xan maki, ni de daukokuloli ki juye abincin nn don dasu xan wuce gida , kuma islamiyya xan wuce," intisaar ta kamo hannunxainab din hawaye ya cika idonta tace "Zainab ni kadae ce a nn tsoro nke ji wllh," zainab tayi dariya tace "xaki saba ne ai, kuma naga ai yaya na dawowa da yamma," intisaar ta goge hawayen idonta tace " aa ni dae ki bari anjima ki tafi don Allah," xainab tace to naji je ki dauko abu na juye maki abubuwan nn, intisaar tace "ni ban san ina ne kitchen din ba ai," xainab tayi dariya tace "yaya bai xaga dake gidan ba knn," intisaar ta harareta tace"wnn yayan naki mutum ne," xainab ta dinga dariya ta ja ta suka sauka falo suka xaga ko ina na gidan, intisaar dae bbu abinda ya burgeta game da gidan hasali ma ita tsanar gidan tayi, dakinsa kadae taki shiga duk da irin tilasta mata da xainab ta dinga yi tace baxata shiga ba, xainab din dae ta shiga ta fito.sae kusan karfe goma suka karya da xainab, ta dinga ji kmr xainab ta dawo gidan da xama kwata kwata. Karfe sha daya xainab ta tattara ina ta ina taxata tafi gida intisaar ta dinga kuka wae don Allah kar ta tafi, xainab tayi ta kwantar mata da hankali tare da assure dinta ae xata kawo mata abinci da yamma. . Da yammar kuwa Zainab ta kawo mata tuwan shinkafa da cous-cous sae dan fankasau da miya kusan kala uku, sae farfesun naman rago, intisaar tace " xainab na safen da kika kawo fa na nn har ynxu, ya xanyi da wa innan kuma" xainab ta harareta tace "to shi kuma yayan fa, ai ba ke daya inna ke yi ma ba, ke dashi ne," intisaar ta tabe baki tace "to ai sae ki jira randa ya dawo sae ki kai masa," xainab ta girgixa kai tace "intisaar knn, baki san ke mace bace kece xaki jawo hankalin mijin ki gare ki, duk wani tsoro da fargaba ki ajiye sa gefe ki daure....." intisaar ta dakatar da ita a fusace "kinga idan baxa ki min maganar arxiki ba kiyi shiru, ni fa ban dauke ya Aliyu matsayin mijina ba fa, yanda aka tilasta masa aurena nima tilasta min akayi, wllhwllh bana sonsa," xainab ta mike tace "to ai yyi kyausae kuyi ta xaune a hkan, kinga tafiya ta sae da safe." intisaar bata ce mata komai ba duk da bata ji ddin tafiyartata ba har ta fita daga dakin, karfe goma tana kwance kan gadonta rike da littafin hisnul muslim tana dubawa taji shigowar motar Aliyu, gabanta ya fadi ta mike xaune ta kashe wutandakin gaba daya, ta takure gefe daya xuciyarta na mugun bugu, har taji ya hayo sama ya bude dakinsaya shiga ya rufe. Ta sauke ajiyar xuciya ta koma kangadon tayi kwanciyarta ta lullube da blanket. Washegari tana kan darduma tana tilawa bayan ta idar da slln asuba taji fitan Aliyu da motarsa daga gidan, a xuciyarta tace ae indae irin xaman da xasuyi knn baxae dinga cin ubanta ba Alhamdulillah.Yau kwanan intisaar hudu a gidan Aliyu, amma ko sau daya basu taba haduwa dashi ba, in ya fita tun bakwae na safe baya sake waiwayo gidan sae karfegoma wani lkcn ma har sha daya na dare, ko kadan hkn bae taba damunta ba don ita gaba ma ya kai ta, ita kam bata taba tunanin Aliyu xae bar ta ta kai har wnn lkcn a gidansa ba tare da ya cuceta ba, sae daefa bai san cin ta da shan ta ba. Yanxu kam ta fara kwantar da hankalinta a gidan ta fara sabawa da xaman kadaici, dama yana fita xata fito ta gyara ko ina na gidan ta share ta goge snn tayi moppin, ta fito da kwanukan da taci abinci a daki ta wanke a kitchen ta gyara kitchin din ta tsaftace ko ina, ta kanyi mamakin inda Aliyu ke cin abinci safe da ranadon tasan shi ba gwanin cin abinci a waje bane da daddare kuma yafi shan tea ko coffee, indae ta shigo kitchen da safe ta kan ga mug din da yasha coffee da daddare sae ta wanke ta maida inda yake. Duk safe da yamma inna na ba xainab abinci ta kawo mata wani lkcin zainab ta dan tsaya taya ta hira wani lkcin kuma tace sauri take duk da tafi tsayawa ma da yamma, don da safe tana xuwa islamiyya, intisaar ta sa zainab ta kawo mata novels na turanci dayawa don ita bata fiye karanta littafin Hausa ba kuma kallo ishenta yake don wani lkcin sae ta yini bata kunna tvn dakinta ba, karatun da take yi yana matukar taimakonta don yana debe mata kewa sosai, wani lkcin idan ta gaji da karatun ta kan tafi garden tayi xamanta tana kallon tsuntsaye, yau ma kmr kullum intisaar na falo tana goge gogenta da ta saba, wajen karfe karfe sha daya na safe ne don Zainab duk ta bata mata lkci ta cika ta da surutu da ta kawo mata abinci da safe bata barta tayi aikinta ba don bata fi minti goma da barin gidan ba intisaar ta fara gyare gyaren gidan har lkcin kuma kayan barci ne jikinta, muryar Aliyu taji bakin kofa yana waya duk da bae shigo falon ba amma ya bude kofar, gabanta yyi mugun faduwa ta mike a tsorace tayi bayan kujera da gudu ta durkushe a wajen tana xare ido, taji ya karaso cikin falon tare da rufe kofar, bata kara jin takunsa ba ko ina yyi tsit, ta rasa inda ya shiga, a hankali xuciyarta na bugawa ta dan leko daga bayan kujeran da take ta gansa tsaye kmr mai naxari yanabin ko ina na falon da kallo, ta maida kanta da sauri tare da toshe bakinta gudun kar ta fasa ihu jikinta ya dau rawa, can dai taji yana hawa stairs har taji ya bude kofar dakinsa ya shige, ta mike tsaye da sauri jikinta na rawa tayi hanyar stairs da gudu bata lura da ruwan dake cikin bucket da take mopping ba tayi ball dashi ya kife a wajen tsantsi ya kwasheta tun kan ta kai ga fadawa kan centre table din dake gabanta don kansa ta ga take shirin fadawa ta fasa wani ihu, cikin ikon Allah bata wani buge ba, amma taci wahala ledar da Aliyu ya ajiye kan table dinma sae da ya fadi kasa, duk kayan dake ciki su ka xube cikin ruwan da ya malale ta ko ina a falon, intisaar duk ta rude ta mike da sauri tana rike da cikinta ta haye sama har tana tuntube ta bude dakinta ta shige.Tana shiga daki taji ya bude kofar dakinsa ya fito, takoma gefen gadonta da sauri gabanta na faduwa ta rakube ta dinga yarfe hannayenta tana hawaye, xuciyarta kmr xae shige cikinta don tsoro, yau kam tasan tata ta kare in ta shiga hannun Aliyu, tayi kusan minti goma a hka amma bata ga Aliyu ya banko kofar dakinta ba don ita jiransa kawae take ya xo yaci ubanta kafin hankalinta ya kwanta, ta mike tsaye da kyar jikinta na rawa, taji an bude kofa downstairs snn aka rufe, tayi kusa da window dinta da sauri ta dan bude curtain din tana lekan compound din, . tafiyar nn tasa yake ta kasaita yana sanye da shadda fara yyi mugun masa kyau, har ya isa kusa da motarsa dake ajiye a garage don bae fiye fita da ita ba kuma da alamar shigowarsa gidanaka wanke motar, taga wani mutumi ya mika masa makullin motar a ladabe snn ya juya ya bar gidan, ya bude motar ya shiga ya tada ta maigadi ya bude masa gate ya fice ta bi motar da kallo cike da mamaki anya kuwa Aliyu ne wnn, sae a lkcn ta tuna ashe ma ranar jumma'ah ce, don da safe kananan kaya ta ga a jikinsa da ta leko ta window don indae taji fitansa daga gidan to sae ta lekosa ta taga tun kan ya shiga mota, jikinta a sanyaye ta sauko downstairs, barnar da tayi yana nn yanda yake sae dae ya kwashe ledan magunguna da allurorinsa da suka xube cikin ruwan, ta dauki mop ta fara share ruwan da ya malale ko ina na falon, ba karamin gajiya tayi ba da aikin falon don sae kusan karfe uku komai na falon ya dawo dae dae, ta dauko turare ta feshe a falon snn taje tayi wanka a sama. Karfe biyar xainab ta kawo mata abinci tace ba dde wa xatayi ba don sauri take amma bari ta bata waya su gaisa da inna don kullum cikin mita take an hanata xuwa wajen jikokinta kuma an ki barin ta ta kirasu su gaisa, intisaar ta karbi wayan da murnarta suka gaisa da inna kmr xatayi kuka wae kullum ta kira Aliyu ya bata sae yace tana bacci, intisaar tayi yake tace eh hka ne inna, sun dde suna hira da inna daga bisani xainab ta kwace wayarta ganin suna nema su cinye mata kati tace "ke ma ai sae ki ce da mijinki ya siyo maki waya tunda baki taho da taki na da ba," intisaar dae bata tanka mataba sae murna take yau taji muryar innarta, xainab tace "daxu fa ya Aliyu ya xo gida," intisaar bata ce mata komai ba hkn yasa ta mike tace kinga sae da safe, intisaar tace Allah ya kai mu, gobe kice ma inna dan wake xata min, xainab tayi mata bnxa ta fice abinta . Ranar dae har tayi bacci bata ji shigowar Aliyu ba, washegari asabar ma bata ji fitarsa ba hkn yasa ta gane bae kwana gidan ba knn, karfe biyar da rabi zainab ta kawo mata abincindare, tuwon shinkafa ce da miyar ganye sae farfesun kifi, intisaar ta tabe baki tace "to ynxu ni canayi ma inna ina cin kifi," xainab tace " iyye samun waje, ba laifinki bne, kuma ni da kaina xan xuga inna nace tunda kinyi sati kawae ki fara girki," intisaar tayi dariya tace "ke kin isa ki shiga tsakanina da innata, ae ta dinga kawo min girki knn har sae nayi shekara," xainab tace gskya ne matar yayanmu, snn ta hada mata wani tsumi da inna ta bata ta kawo mata tace "gashi nn inna tace ki sha wnn," intisaar ta yatsine fuska tace "na meye," xainab tace "yana sa mutum yyi fresh, yyi kyau," ganin yanda xainab tayi serious kuma taga har da madara ta xuba ciki yasa intisaar ta yarda ta jawo ta fara sha, xainab ta danyi murmushin intisaar wawiya ce, snn ta bata turarrukan da inna ta bata takawo mata kusan kala uku, tayi mata sllama tayi gaba abinta. Karfe takwas intisaar ta gama kallon tasharta ta Mbc bollywood ta kashe kayan kallon snn ta kwashi kwanukan da ta ci abinci tayi kitchen dasu xata wanke, ta gama wanke wanken tana dan goge kitchen din da ruwa taji shigowar motar Aliyu, gabanta yyi mugun faduwa ta kife kwanukan da ta wanke da sauri har tana xubar da ruwa kitchen din don har wani bari jikinta yake don tsoro, ta kashe tap ta fito ta rufe kofar kitchen din ta haye sama da gudunta ta shige daki ko me ya dawo da shi da wuriyau don tasan ba lkcn dawowarsa bne ynxu. Tana jiya bude dakinsa ya shiga, ta kashe wutan dakinta snn ta shiga bathroom tayi wanka ta fito ta fara shafe shafenta gaban madubi, ta dauki turaren da xainab ta kawo mata ta shafa kamshin turaren yyi mugun tafiya da imaninta, dama ga ta gwanar son kamshi, ta lumshe idonta ta bude cike da jin ddi, ta tsura ma kanta ido a madubi tana kallo, ta yi murmushinta mai kyau snn ta mike ta dauki wani kayan barcin ta pink colour mai hannun singlet tsayin iya cinyarta sae wando da shima da kadan ya wuce cinyar ta saka, tana ji Aliyu ya bude kofar dakinsa ya fito ya sauka downstairs, ta san coffee kila xai je hadawa a kitchen, shi ko yana shiga kitchen tsantsin ruwan da ta xubar kan tiles ya kusan kwashe sa kasa, yace "subhanallahi,"yyi stilla wajen baki bude yana kare ma kitchen din kallo ransa yyi mugun bacewa ya juya a fusace ya bar kitchen din ya haye sama kmr wani zaki yyi hanyar dakinta.Yana hawa sama yyi hanyar dakinta a fusace ya sa kafa ya buga kofar dakin da karfi, tun da aka kawo ta gidan ranar ce rana ta farko da Aliyu ya shigo dakinta, tana xaune gaban madubi tana kokarin saka gashinta cikin net snn ta kwanta, ta mike a raxane ta yo waje da ido tare da dafe kirji muryarta na rawa tace " na nashiga uku ya ya Aliyu," bai ko damu da halin da ta shiga ba yyi kusa da ita yana huci cikin tsawa yace "don uwarki karya ni kike son yi a gidan nawa duk da fita harkarki da nayi da xaki xubar min ruwa a kitchen kiyi gaba," jikinta ya dau bari tana kallonsa, daga shi sae three quatre ko singlet bbu, ta fasa ihu ta haye kan gado a rude ta koma ta daya side din har tana faduwa cikin kuka tadinga cewa "wllh wllh wanke wanke nayi ya Aliyu kayi hkuri don Allah," ko sauraranta bai yi ba ya xaga yana kkrn cafketa, tana ganin hka ta sake fasawani ihun " wayyo nashiga uku xae kasheni, ya Aliyu don darajar iyayenka kar ka dokeni wllh baxansake ba," idan akwae abinda ya fahimta game da intisaar bae wuce na rashin son a taba lafiyarta ba, tana da tsoran duka sosai tun tana karamarta, ganin bbu inda xata bi ta gudu ne yasa ta dinga tsalle tana ihun kar ya doketa don Allah, hkn ya dada tunxurasa sosai ya karasa gabanta ya fincikota da karfi fuskar nn tasa bbu alamar rahama ya take mata kafa da tasa kafar, wani raxanannen ihu ta saki tare da kankamesa ta saka kanta kan yalwataccen kirjinsa jikinta na rawa "kayi hkuri ya Aliyu nace maka baxan sake shigar maka kitchen ba daga yau" cak ya tsaya, yaji wani yarr tun daga kansa har yatsan kafarsa, mutsu- mutsu ta dinga yi a kirjin nasa tana kuka hade da rokan kar ya doketa don Allah, ji yyi kafarsa ta kasa daukarsa, ya shiga turata daga jikinsa amma sae dada kankamesa take da karfi, . jikinsa duk ya mace, cikin muryar da ba tasa ba ya samu kansa da cemata "cikani," cikin kuka tace "Aa wllh dukana xakayi, kayi min rai ya Aliyu wllh baxan sake shigar maka kitchen ba nace"numfashinsa ya dinga fita da kyar snn ga wani mayen kamshi dake neman xautar dashi ba gashinta ba ba jikinta ba, bae san lkcn da ya saka fuskarshi cikin gashin nata ba shima ya kankameta da karfi har sae da tayi yar kara, to fa, nn ya Aliyu yashiga sumbatarta ta ko ina kamr xae cinyeta, a tsorace ta fara kkrin kwace kanta ganin hkn tana cewa "meye hka ya Aliyu, na shiga uku don Allah ka bari," cikin kuka sosai kuma a gigice take masa magiyan, maimakon Aliyu ya sake ta taga sai gaba abin nasa yake dada yi, kokuwa ta shiga yi dashi da karfinta tana cewa "wllh xan cije ka idan baka sakeni ba, wayyoo momyna na shiga uku, ka rufa min asiri ya Aliyu, wllh xan maka ihu," bata ankara ba taji ya ja ta sun xube kan gado, duk ya gama fita hayyacinsa, duka ta shiga kai masa da cizo da sauran karfinta don duk jikinta ya mace itama, wani gigitattcen mari ya kai mata hade da danneta da karfi snn ya soma rabata da kayan jikinta, ganin da gske yake yasa ta dinga ihu tana kiran duk sunan da yaxo bakinta tana kokuwa dashi, amma duk a bnxa dn karfinsu ba daya ba, . wannan dare kam intisaar baxa ta taba mance shi a rayuwarta ba don kaca-kaca Aliyu yyi mata tana ji tana gani, tun dagakan gado har suka sauko kasa, tai ihun tai ihun har ya kai ga muryarta ya daina fita, tai kuka tai kuka har ya kai ga bata iya kukan, tayi rokan har ta rasa wani iri kuma xata yi, Aliyu bai bar ta ba sai da yagata daina motsi, ya jima gefenta a kwance snn ya mike da kyar don shima ta bashi wahala sosai, wajen karfe biyu ya bar dakin ba tare da ya bi ta kanta ba duk da yasan suma tayi, yana komawa dakinsa ya shige bathroom yyi wanka duk jikinsa bakwari snn ya kwanta ya ja bargo duk da yasan ba barcin xa yi ba. . Sanyin tiles hade da na A.C snn da sanyin ruwan da aka tsula daren ranar suka taru suka farfado da Intisaar, tayi kkrin jawo rigarta ta rufe jikinta amma ta kasa daga hannun, bata sake yunkurin yin komai ba sae hawaye mai xafi da ya dinga saukowa bisa kuncinta, Aliyu ya cuceta, ya walakanta ta, yyi raping dinta, wayyo Allahnta, kuka ta dinga yi sosae da dashashen muryarta da ko fita baya yyi, sbda cikin sanyin da ta kwana, tana ji aka yi sllhn Asuba amma ta kasa ko motsi daga inda take, duk jikinta yyi tsami sosai snn ya mata nauyi, ta kara yunkurin tashi amma ta kasa, ga wani rawan sanyi da take yi, kuka sosae ta saki tana kiran Allah a xuciyarta, kofar dakinta taji an tura a hankali, gabanta yyi mugun faduwa, ya karaso kusa da ita ya durkusa, karkarwa ta shiga yi cikin dashashiyar muryarta take rokansa "ka rufamin asiri ya Aliyu, kasheni xakayi, don Allah don annabi don....." ganin ya dago ta ne yasa ta kwala ihu a tsorace har sae da muryarta ta fito don

Chapter 12 of 32