Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
masa komai ba ta gama jera abincin a faranti ta dauka xata bar kitchen din, ya fixgota, saura kiris farantin ya fadi daga hannunta, ta xaro ido tayi saurin ajiye farantin kan table, "wae meye hka don Allah," ta tambayesa kmr xatayi kuka, yace "to dibar min nawa," ta galla masa harara tace "ban yi girki da kai ba, kai da ba ko wani girkikke ci ba," yace "to kuwa baxa ki bar kitchen din nn yau ba knn," ta ce " Anty Nafisa na jirana fa a sama," ya dan wara ido yace "Nafisa? metaxo yi?" muryar Anty Nafisar suka ji tana cewa "wae store din kitchen din kike girka min gaba daya e intisaar, wnn ae sae yunwar ta galabaitar dani," da sauri har yana neman faduwa ya shige bayan kofar, intisaar bata san lkcn da ta kwashe da dariya ba har da xubewa kasa, Anty nafisa ta shigo kitchen din tana cewa "ohh dariya ma na baki, ai gskya ne," intisaar tace"na gama anty ynxu dama xan kawo maki," ta dauki farantin, Anty nafisa tace "to ina na mijin naki fa," intisaar ta girgixa kai tace "ae shi ba ko wani girki yake ci ba Anty," nafisa ta tabe baki tace "sae irin na uwarsa Aisha yake ci knn," intisaar ta dinga dariya, Anty nafisa ta karbe farantin tace "ni bani kar ki xubar min da abinci, ae gskya na fada," suka bar kitchen din a tare suka wuce sama, ae ba karamin farin cikin saukowar Antynafisar intisaar tayi ba, kuma tunda ya shige bayan kofa baya son ta gansa tasan bae da gskya ne. Ni kam koma wacece ke ci min gaba da lbri gskya bn yafe mata ba, Inteesar.... . Karfe biyar saura anty nafisa ta fara shirin wucewa gida, intisaar duk sae taji wani iri tayi jigum tana kallonta kmr kar ta tafi, Anty nafisa tayi dariya tace "kar ki damu daughter, xan dinga xuwa a kai a kai ina duba ki, tunda dae ke Allah bae sa kinyi sa'an miji ba," dae-dae nn Aliyu ya shigo dakin da sallamarsa, nafisa ta xuge handbag dinta ta sakale a hannu tana kallon intisaar din fuskarta atsuke tace "daughter ni na wuce sae wani lkcn," snnta yi hanyar kofar ba tare da ta kalle inda Aliyun yake ba, da sauri ya shige gabanta yana dariya yace "haba momy, ina kika taba jin uwa na fushi da danta," ta galla masa harara tace "da'alla wuce ka ban waje malam," ya karbe handbag din hannunta yace "ina! Ai yau nn xaki kwana momy," tun tana gintsewa har ta fara dariya ganin yanda Aliyu ya maida ta kakarsa, ta koma ta xauna tace "sae ka fito da kudin mota tunda Allah ya kawo ka," yace"tab, ni ban da kudin mota sae dae na kai ki a motata," dole anty nafisa ta tilastasa ya bata dubu biyar kudin mota snn ya maidata gida a motarsa, bayan fitansu intisaar duk sae taji ba ddi ta xauna ita daya a daki tana rera kuka. Ranar friday daya yyidae-dae da sati daya da xuwan Anty Nafisa gidan kuma hkn yyi dae dae da wata biyu da sati daya da kawo intisaar gidan Aliyu, tana daki da daddare ta gama shirin bacci wajajen karfe tara, Aliyu ya shigo dakin nata ya tsaya bakin kofa, ta juyo tana kallonsa, ransa a hade yace "ki shirya xamu fita," snn ya juya ya fice daga dakin, ta dde a tsaye bakin madubinta tana tunanin to ina xasu je da daddaren nn, can dae tayi tsaki tayi kwanciyarta a xuciyarta tace bbu inda xani, can bayan kmr minti sha biyar ya dawo dakin, ya daka mata wani raxannen nn tsawa "wat? . Ina wasa da ke ne ko kin fara hauka ne?" ta mike a tsorace don har ta manta rabon da yyi mata irin wnn tsawar tun suna gida, jikinta ya dau bari ganin bbu alamar wasa a tattare dashi ta mike tsaye muryarta na rawa tace "kayi hkuri, ni bn ji ka da kyau bne," "baki ji ni da kyau ba?" ya tambayeta yana mata wani irin kallo, ta girgixa masa kai, yyi kwafa ya fice, ba shiri ta dauko dogon rigarta na material ta saka snn ta dauki hijab dinta har kasa ta sa, ta feshe turare ta fito falon a sanyaye, yana tsaye ya dafa kujera yana jiranta, ya dauki makullinsa ya fita ta bi bayansa, suna fitowa ya rufe gidan yyi hanyar garage ya bude motar ya shiga, ta xaga ita ma ta bude ta shiga, ya ja motar suka fita daga gidan, sun yi nisa sosae, intisaar gabanta sae faduwa yake don bata san inda xae kaita ba gashi bata ga fuskar tambayrsa inda xasu ba, taga yyi park gefen titi, ya juyo yana kallonta fuskarsa a daure ya fara magana a hankali "kina jina," ta gyada masa kai a dan tsorace "wllh duk tambayar da xa a maki idan har kika nuna baki san komai a kan tambayar ba, xanyi gunduwa gunduwa dake, idan kuma kin yi tunanin am jokin dare me," gaban intisaar ya shiga faduwa sosai ta dinga gyada masa kai a tsorace... An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXTINTEESAR BOOK 3 Aliyu bae sake ce mata komai ba sae gudun bala'in da ya dinga yi kmr xae tashi sama, hankalinta yyi mugun tashi ta ma rasa mae xata ce masa don tsoro, ta dake daga karshe da kyar Muryarta na rawa tace "wae ni ya Aliyu ina xa ka kai ni ne don Allah," ya taka brake yyi arkin da sauri yana kallonta cikin tsawa yace "kika ce me?" ta tsorata ssae ta sunkuyar da kanta bata ce komai ba, yyi mata wani mugun kallo yace "sayar da ke xanje nayi," bata dago kai ba bare tace masa komai yyi kwafa ya ja motar suka bar wajen, lkci daya hankalinta ya kwanta ganinsu da tayi anguwansu, yana gama parkin kuwa ta bude kofa xata fita da sauri yyi hanxarin fixgota yana hararta yace "kin dae ji me na ce maki, kuma wnn hawayen bana son ganinsa a fuskarki" ta fixge hannunta ta fice da sauri daga motar snn ta watsa masa harara hade da jan tsaki tace "ban ji ba," tana fadin hka tayi cikin gidan da gudu ya bita da sauri, tana isa gate cikin rashin sa'a tayi tuntube tayi gaba xata fadi yyi saurin rikota ta fado kansa, ta marairaice fuska a tsorace tace "don Allah kayi hkuri ba da kai nake ba," bae ce mata komai ba ya shiga janta kmr wata dabba tana biye da shi a baya har suka iso falon Abba, sae a snn ya juya yana kallonta fuskarsaa murtuke yace "Allah ya baki sa'a ki ki yin abinda nace maki, wllh sae na kusan sumar dake a gida yau," bata ce komai ba ya ja ta suka shiga cikin falon, Abba na xaune remote a hannunsa yana canxa tasha, Aliyu kadae ne yyi karfin halin yin sallama ita kam inteesar kasa wa tayi ji tayi hka kawae gabanta na faduwa, ta xauna Aliyu ya xauna gefenta snn ya gaida Abban nasa ba tare da ya kallesa ba, Abba ya amsa bbu yabo bbu fallasa snn ya kalli Inteesar da ta kirkiro murmushi tana gaishesa ya amsa da fara'arsa yana tambayarta ya gidan, ta sunkuyar da kai tace lfya lau Abba, murya can kasa Aliyu yace "ga ta nn Abba na kawo ta," ko kallonsa Abba bae yi ba ya fara magana kmr hka "tambayace kawae xan maki Fateemah, amma gskya kawae nake son ki gaya min kar kiyi min karya ban san ki dakarya ba," tayi shiru gabanta na faduwa tana kalln Abban, ya dan dau lkci snn yace "wae da amincewarki Aliyu xae kara aure?" ji tayi komai nata ya tsaya ta kasa dago kai bare ayi expectn amsa daga gare ta, nn da nn taji hawaye na neman cika mata ido, Aliyu ya kamo hannunta ya hade da nasa a boye, ta gane abinda yake nufi, suka ji muryan Abba na cewa "magana nake fateema kin yi shiru, sharri yyi maki ko?" da ganin Abba kasan ransa a bace yake, da kyar ta iya bude baki ba tare da ta kalli Abban ba tace "eh hka ne Abba da sanina," Abba ya girgixa kai yace "karya kike," tayi kkrin boye hawayenta tace "da gske Abba na sani ni ce nace yyi," Abba yyi shiru yana kallonsu gaba daya daga bisanni yace "to yyi yau, baxan hanaka kara aure ba Aliyu kuma ni kam bbu abinda xan ce maka da ya wuce Allah ya taimaka, snn abu na karshe da nake son na gaya maka shine ka tabbatar kafin kayi auren naka 'ya ta ta fara karatu tayi settle dwn idan ba hka ba wllh sae na wargaxa komai, ka tashi ka ban wuri" bbu ko dar bare damuwa Aliyu ya mike yace "ngd Abba," ya sace kallonta, ita ma kallonsa take hawaye cike idonta da ganinta ta shiga wani yanayi da baxa a iya fassarawa ba ya galla mata harara snn ya fice, Abba yyi shiruyana kallonta snn a hankali ya fara magana"kiyi Hkuri fateema, nayi dana sanin hadaki daAliyu da nayi, kuma ni ban isa hana shi kara aure ba, snn baxan ce kar ki bi mijinki ba amma idan har kin ga baxa ki iya xama gidan ba bayan auren nasa ni nn nace ki tattaro ki dawo gida," kai kawae take gyada ma Abba tana hawaye yyi mata nasiha ssae yana kwantar mata da hankali daga karshe yace ta tashi tashiga cikin gida amma kar ta ce da inna komai tukun, ta mike jikinta a mace tayi masa gdya snn ta fita falon tayi bangaren inna tana kuka ssae, tsaye ta gansa alamar ita yake jira, yana ganin tayi bangaren inna ya daka mata tsawayace "c'mon gida xa mu wuce ina kike tunanin xa ki," ko kallonsa bata yi ba ta saka gudu tayi sashin inna ya bi ta shima da sauri, Kursum da ta fito daga gun inna knn ta bi su da kallo baki bude, saura kiris ya kamata ta afka falon inna tana mayar da numfashi ta fasa ihu tare da xubewa tsakiyar falon, inna dake daki ta fito da gudu tana salati tace "me ya faru?? Daga ina hka?" shi ko ya fixgota a fusace ya shake ta hade da hada ta da bango yana huci yace "don ubanki ina wasa da ke ne?" inna tayo waje da ido snn tayi waje da gudu ta saki kuka cikin daga murya tace "jama'a yau naga ikon Allah xae kasheta gabana, Bukar Bukar ka taho kaga abinda dan ka ke shirin yi da daddaren nn" . Haisam ya karaso da sauri yana kallon inna yace "me ya faru inna," tana kuka wiwi tace "wllh Haisam ina daki na je ajiye kayan da kursum ta gama goge min naji ihu kmr xa a xaga falona, fitowar da xanyi wae sae ganin Aliyu nayi shake da Inteesar yana duka yana buga ta da bango, duk yyi mata kaca kaca ko motsin kirki wllh bata yi yanxu ban san ya ake ciki ba ka taimaka ka kira mun Bukar don Allah," tana kai wa nn ta fashe da wani kukan har da durkushewa kasa, Haisam ya girgixa kai ya shiga falon innar da sauri dai dai bakin kofa ya hadu da Aliyun rike da hannun inteesar yana janta tana kuka tana cewa "wllh ka kyaleni bbu inda xa ni," ya buge mata baki Haisam yace "wae kai wani irin mutum ne Aliyu 4 heaven sake" Aliyu ya watsa masa wani mugun kallo yace "da'alla can get out malam kar na buge ka," inna tayi cikin gida da gudu tana rusa kuka lkci daya tana kwala ma Abba kira, da sauri Aliyu ya ja inteesar suka fice daga gidan tana nonnokewa ya bude mota ya jefata ciki snn ya shige motar ya tada ta, dae dae nn inna ta fito kofar gidan Abba na biye da ita a baya tace "maxa bi shi Bukar ya tada motar," Abba ya girgixa kai cike da takaici yace "kina ma Allah da annabi ki daina daga min hankali a gidan nn baaba wnn wani irin bala'i ne," bae jira mai xata ce ba ya koma cikin gidan ransa a bace. Suna isa gida Aliyu yyi parkin ya bude motar ya fito yana kallnta har lkcin bata daina kuka da take ba ta hade kai da gwiwa, cikin tsawa yace "ko sae na jefar dake waje," taki dago kai bare ta tanka masa, ya fixgota ta fasa masa ihu tana cewa "wllh baxan shiga gidan nn ba ka mayar dani gida," cak ya dauketa ya rufe motarsa tana dukansa bae damu da hkn ba ya shiga gida da ita ya haura sama ya bude dakinsa, nn da nn ta saita kanta cikin muryar kuka tace "ni ka ajiye ni," bae kulata ba ya isa kan gado ya kwantar da ita ta mike da sauri ya turata da karfi ta fada kan gadon snn ya fada kanta, nn da nn ta hadiye kukan da take xuciyarta na bugawa a hankali tace "kayi hkuri ya Aliyu na daina kukan" ya dago yana kallonta da ganinta kasan a tsorace take, ta fara kkrin sauka daga kan gadon ya rikota yace "bbu inda xaki yau nn xaki kwana," kanta ce komai ya kashe wutan dakin, ta fasa masa ihu ya buge mata baki da karfi, ba karamin wahala ya bata ba, don duk sae da ya jagwalgwalata, ganin irin kukan da take da kuma yanda jikinta ke bari duk da bae ma kai ga yi mata komai ba yasa ya kyaleta tare da cewa "ki rufe min baki kar na baki mamaki," ba shiri ta hadiye kukan jikinta na rawa don duk ya tsorata ta, ya rungumota ssae, snn ya dauki wayarsa yyi dialin nmbr safeenah, kmr jira take yana ringin kuwa ta daga, murya can kasa yace "bbyna," ita ma a marairaicen tace "mijina," ya sauke ajiyar xuciya ya daura bakinsa kan gashin inteesar da ta rumtse ido xuciyarta na bugawa, yace "nayi missn naki ssae fa bby, i need yhu safeena," ta danyi dariya tace "matarka fa? Kaje ka sauke need din a kanta mana," ya yamutse fuska yace "me wnn take da shi da xata bani da ya wuce wahala, naki nake so bbyna," tayi dariya ssae snn tace "ka kusa samu dear na, ina amaryartaka," yace "ga ki nn bbynah," nn suka dinga xancen yanda 1st nyt dinsu xae kasance bbu kunya bare tsoran Allah, a hankali Inteesar ta shiga xamewa daga rungumar da yyi mata, ya matseta da karfi ta shiga kokuwa da shi, ya ki sakinta, ya kunna wutan dakin yana kallonta, hawaye ne kwance fuskarta, ta boye fuskar da sauri, bbu yabo bbu fallasa yace "nayi maki wani abu ne kike min kuka don munafurci?" tayi shiru bata ce komai ba har lkcn hawayen da take yaki tsayawa, ya dada rungumeta ya kashe wutan ya ci gaba da wayarsa, suna nn a hka yana ta hirarsa da safeenah har bacci ya dauke Inteesar . Karfe sha biyu da rabi ya kwantar da ita a hankali, snn ya shiga bathroom yyi wanka ya koma wani dakin yyi kwanciyarsa. Da safe taji an watsa mata ruwan sanyi ta farka a tsorace tana kallonsa da mamaki, ya galla mata harara yace "ke kafura ce ina ga ko," bata ce masa komai ba ta sauka daga kan gadon fuskarta a daure tayi hanyar fita daga dakin ya fixgota yace "ina magana xaki fita don baki da kunya," ta hararesa tace "to ca nayi maka banyi sallah bane" ya wara ido ya shaketa yace "ni kike kallo hka, wae me sa kika raina ni hka ne yarinyar nn?" ta girgixa masa kai kmr xata yi kuka tace "kayi hkuri baxan sake ba," yyi kwafa ya saketa yana kallonta tayi hanyar fita da sauri ya daka mata tsawa "ke! Uban wa xae gyara maki dakin?" ta juya tana kallon dakin snn ta dan yi tsaki ta dawo ta fara gyara gadon, ya bude Bathroom ya shiga wanka, tana gama gyara dakin ta fice da sauri tayi hanyar dakinta. Inteesar na jin muryarsa a kasa ta mike da sauri ta isa jikin window tana kallonsa yana tsaye jikin motarsa yana magana da masu gadi, ta juya da sauri hawaye ya cika idonta, jin ya tada motar ne yasa ta juya tana kallonsa har ya bar gidan snn ta dawo gefen gado ta xauna a sanyaye, tana nn a hka bayan fitarsa da kmr minti goma Zainab ta shigo gidan, Zainab ta ajiye mayafinta tana kallon Inteesar da ta kirkiro murmushi tace "lah daga ina kike da safen nn," Zainab tace "wae jiya da kuka xo gida da daddare da ya Aliyu me ya faru" Inteesar tayi shiru tana kallon Zainab snn tace"me aka ce ya faru?", Zainab tace "oho, Abba yace mu taho gida tare ynxu, ya kira Aliyu tun jiya ya ki dagawa," Inteesar tace "to ae baya nn," Zainab ta galla mata harara tace "to ina ruwana, Abba ca yyi mu taho gida ynxun nn da ke," Inteesar ta girgixa kai cikin confusion tace "to ki kira ya Aliyun ki fara gaya masa," Zainab ta bude baki tana kallonta tace "iyye sae na kirasa xa mu tafi," Inteesar tace "to ae bae sani ba," da mamaki Zainab tace "Ahh lallai," snn ta juya tace "sae anjima," Inteesar ta bi ta da sauri tace "ki tsaya don Allah Zainab," Zainab xa tayi magana wayar dake gaban madubi na Aliyu yyi ring, Inteesar ta karasa gaban madubin tana kallon wayar a tunaninta Safeena ce, ta daga wayar ta kara a kunne bata ce komai ba, "kina jina, idan kika kuskura kika fita gida ba tare da izinina ba xaki sha mamaki, just dare me, ki ga" yana kai wa nn ya katse kiran, ta juya tana kallon Zainab ta marairaice tace "yace kar na fita Zainab," ko kallonta Zainab bata yi ba tayi hanyar kofa, Inteesar ta bi ta da kallo har ta fice. Da yamma tana kwance abun duniya ya isheta tun tean data sha da safe bata sake cin komai ba ta rasa me ke damunta, jin an bude kofar downstairs ya sata mike da sauri a tunaninta Zainab ce ta kuma dawowa, ta xauna gefen gado tana jiran shigowartata, kamshin turarensa da taji yasa ta gane shi ne, ta koma ta kwanta a hankali tana kallon kofar dakin, ya tura kofar dakin ya tsaya daga bakin kofa yana kallonta, bata ce masa komai ba, ya tabe baki yace "wa ya shigo gidan nn daxu?" tayi kmr bata ji sa ba ya daka mata tsawa "ba da ke nake ba," xata yi magana taji ana kiransa da darlin, ya juya da sauri yace "srry bby, magana nake da wnn ballagaxar," Inteesar tamike tsaye da sauri tana kallon safeenah da ke lekota, ta karaso bakin kofar tanai ma safeenah wani irin kallo snn tace "karuwancin ne har sae kin biyosa gida don rashin sanin ciwon kai, ke kam kin banu banxa kawae sha sha sha," bata rufe baki ba Aliyu ya sauke mata mari ya fixgota ya jefar kan gado yana huci ya nuna ta da dan yatsa yace "ki shiga hankalinki wllh, don kika sake ce mata karuwa sae na illata ki, dabba kawae" ta sulalo kasa daga kan gadon ta fashe da kuka ssae tace "Allah ya isa ban yafe maka ba mugu kawae mara....." wani wawan marin ya sake kai mata hade da buge mata baki da karfi yana huci nn da nn sae ga jini, ta fasa ihu a gigice, safeena ta dafe kanta tare da sauke ajiyar xuciya tana yatsine fuska tace "kai bby ban cika son hayaniya ba wllh, muyi abinda ya kawo mu na bar nn plss," ya ce "srry bby," snn ya kamahannunta suka fita daga dakin tana ma Inteesar wani irin kallo tana murmushi, kuka Inteesar ta dinga yi kmr ranta xae fita ta hade kanta da gwiwa, tana nn a hka suka sake bude kofar dakin suka shigo, taji yace "nan fa bby?" Safeenah ta dan yatsine fuska snn tace "yauwa nn yafi dear, nn din nake so can bae yi min ba,". Aliyu yyishiru yana kallon safeenah, ta dan matso kusa da shi ta yi masa fari da ido tace "mun gama da wnn, kuma ni bna son irin paint din nn, mu jedear na fara jin yunwa," tana fadin hka ta juya xata fita daga dakin ya riko hannunta a hankali yace "meyasa baki son wancan dakin bby?" ta yatsine fuska tana masa wani irin kallo tace "can bai yi min ba nn nake so," ya juya yana kallon Inteesar da har lkcn ke kuka a hankali kanta kife a gwiwanta, ya maida kallonsa ga safeenah yace "to na bar maki dakina, ni sae na koma wancan," ta xaro masa ido tace "No! Ni wnn dakin nake so," yyi shiru yana kallonta, Inteesar ta mike tsaye ta dauki Hijab dinta ta sa ta ciro flat shoe dinta shima ta sa snn tayi hanyar fita, duk suka bi ta da kallo har ta iso inda suke tsaye tabi ta gefensa xata fita ya fixgota, "ke? Gidan ubanwa xaki," ta galla masa harara da jajayen idonta tace "gidan ubana xani," yace "ko?" tace "eh," ya aketa ya gyada kai yana murmushin mugunta yace "to tafi," cikin kuka tace "ni wllh sae na tafi," ya daka mata tsawa ya fixgota yana kallonta yace "ae shine nace ki tafi na gani," ta fashe da kuka ta xube wajen tana kiran Abbanta, safeenah ta dafe kanta tare da jan dogon tsaki tace "gosh! kaga nifa Hydar ban cika son hayaniya ba wnn abu hka sae kace ina kindergarten, don Allah ka taho muyi abinda ya kawo mu ka mayar da ni gida yau fa xan fara gyaran jiki" Inteesar ta mike tsaye da sauri tana mata wani mugun kallo tace "da'alla fice min daga daki rahama ya shigo, banxa da ke kawae jahila" Safeenah tayi wani dariya tana taunar cingam din yan iska tace "ae sae dae ki kira

Chapter 15 of 32