Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
axaba, daukarta yyi ya daura kan gado, hade da rufe mata bakicikin sanyin murya yace "bbu abinda xan maki, amma kar ki sake min ihu," kai kadae ta gyada masa jikinta na rawa tana hawaye, ya mike ya shiga bathroom ya samu ruwa a heater ya hada mata ruwan xafi ya saka dettol sosae, ya maida wani ruwan a heater snn ya fito, tana nn yanda ya barta, kuka kam yinsa take kmr ranta xae fita, daukarta yyi ya shiga bathroom din ya saka ta cikin ruwan, ta fasa masa ihu "wayyo nashiga uku wllh da kwae xafi sosae yaya," cikin kuka take masa maganan sakamakon wani axababben radadi da taji bayan ya saka ta cikin ruwan, ya riketa ganin tana neman tashi yace"xae daina maki xafin rufe idonki," ba shiri ta kulle idon tana kuka, ruwan ya dinga ratsa ta, ya daura kanta bisa kafadarsa, sai da ya tabbatar ya gasa ta sosai, kuka kam tayi shi har ta gode Allah, don ita tun da take bata taba wahala hka ba, ya dauko tooth paste da tooth brush ya taimaka mata ta wanke baki, da kansa ya wanketa, snn ya taimaka mata tayi wankan tsarki ya nannadeta a towel ya fito da ita, jikinta ya dau xafi matuka, ya kwantar da ita bayan ya cire xanin gadon ya sa bargo ya lullubeta ganin yanda take rawan sanyi, sae da ya fara moppin din kasan tiles din dakin, snn ya dawo gefenta yana kallonta ya ga bacci take, hkn yasa ya dauki makullin motarsa ya fita siyo magani da allurori don bae da komai a gidan. Bayan kmr minti ashirin ya shigo gidan, sae da ya fara shiga kitchen ya hado mata tea snn ya hau sama ya shiga dakin wajen karfe bakwae da rabi, ya dago ta yace "ta shi ki sha tea fateema," da kyar take numfashi, jikinta kmr wuta, ya shiga lallabata ta sha tea taki, ita kam kukan bakin ciki take kawae, yyi lallashin amma a bnxa hkn yasa ya rungumeta yana cewa "bna son kukan nn fateema," lamo tayi a jikinsa tana ajiyar xuciya cike da tsanarsa, kofar dakin da aka murda yasa ya dago da sauri, ita ko ta fara kkrin kwace kanta daga rungumar da yyi mata don tasan xainab ce, da sllmarta ta shigo dakin tana cewa "wllh yarinyar nn kina ma yayana abinda kika ga dama a gidan nn, kamshin dettol har waje don ba ke kike siya ba ko," turus tayi a bakin kofar ganin yayan nata rungume da intisaar.Zainab ta juya xata bar dakin, Aliyu ya kirata da sauri, ta juyo ba tare da ta kallesu ba tace "ina kwana yaya," yace "lfya lau daga ina hka," tace"emm dama inna ce ta ce na kawo ma intisaar abincin break," ya gyada mata kai yace "cum in," ta karaso cikin dakin kanta a kasa ta durkushe gabansu ta ajiye basket da flask din dake hannunta,yace "meye a nn," tace " kunu ne da wainar shinkafada miyar taushe, sae dambu da kosae," yyi murmushin da bae shirya yi ba yace "yyi kyau, je dauko plate ki dibar mata wainar," tace "to" snn ta mike ta bar dakin, ya dago intisaar yana kallonta yace "me xaki ci fateema," ta kauda kanta da sauri, ta fara kkrin mikewa duk da yanda take jin jikinta kmr ba nata ba, ya rikota yace "ina xa ki," ta kwace hannunta snn ta mike tsaye, lkci guda ta fasa ihu tare da durkushewa kasa, sakamakon wani axababben xafi da taji a kasanta, ta kife kanta kan tiles, ya durkusa gabanta ya dago ta yace "menene,"bata ce komai ba sae hawayen dake xuba a idonta, ya dagota ya maido kan gadon, xainab ta shigo ta yiabinda yace mata snn tace xata tafi, yace "ok gyara mata bedroom sae ki wanke bathroom din tukunna,"tace masa to, ya mike tsaye ya dauka intisaar din kmr wata bby ya fita da ita daga dakin ya kaita nasabedroom din ya xaunar da ita kan gado, da kyar ya lallabata ta dan ci abincin da kunu, snn ya bata magani yyi mata allura shima da kyar, bbu abinda take yi sae aikin kuka, ya kwantar da ita tare da lullubeta nn da nn bacci ya dauketa, yana kwance kan kujera yana danna wayarsa xainab tayi sllma yace ta shigo, ta shigo tace yaya dama na gama ne xan tafi, yace mata ok snn ya bata dubu daya tayi kudin mota ta amsa tare da gdya ta fita, . lallai xa ayi ruwan sama da kankara yau, wae ya Aliyu ne har da bata kudi ta hau mota," tayi dariya sosae bayan ta fita, lallai intisaar ta gama mata da yaya jiya. Yinin ranar Aliyu bae fita ba yana gefen intisaar, duk wani motsi da xata yi a kan idonsa, dukda xxabin ya bar jikinta amma ta kasa sukuni don sae juye juye take, yasan ciwo ne ke cin ta, karfe biyar da wani abu ya fita siyo mata chips ganin taki cin duk abincin da xainab ta kawo mata (ko ya akayiyasan intisaar na son chips oho ma Haiydar) yana fita kuwa xainab ta shigo gidan da abincin dare, ta kasa shiga dakunan ganin level ya canxa a gidan, hkn yasa ta dinga rafka sllma amma shiru, ta sauka kasa ta samu maigadi ta tambayesa ko mutanen gidan na ciki, yace oga dae ya fita daxun nn, ta koma cikin gidan tayi hanyar dakin intisaar ta bude a hnkli bata ga kowa a ciki ba, hkn yasa tayi hnyar dakin yayan nata, xaune taga intisaar kan gado, ta kife kanta bisa gwiwwowinta, ta karasa dakin ta xauna gefen gadon tana kallonta, a hnkli intisaar ta dago kai tana kallon xainab din da idonta da ya gama rinewa alamar ta ci kuka, xainab ta girgixa mata kai ganin kukan take son fashewa da kuma ta rungumeta, ta ko fashe da kukan sosae cikin shassheka tace "xainab ya Aliyu mugune, ya cuceni,ya..." da sauri xainab ta rufe mata baki tace "sshii.. Ya isa hka, wnn sirrinki ne tsakaninki da mijinki," kuka sosae intisaar ta dinga yi xainab na lallashinta, suka ji an bude kofar Aliyu ya shigo dakin "wat," ya daka ma xainab tsawa yace "uban me ya kawo ki nn kuma," ta mike tsaye da sauri, ya daka mata tsawa ba da ke nke ba, ta xunburo baki tace "abincin dare na kawo maku," ya nuna mata kofa "xoki fita," . tayi hnyr kofar ba tare da ta kallesa ba tace inna tace ta fara girki daga gobe," yace"taji," snn xainab ta fice.. Cikin kwanaki biyun nn intisaar ta sami kulawa a wajen Aliyu sosae, don ynxu kam jikinta yyi sauki sosai, kuma duk wnn abinda yake mata baya bari su hada ido, ita kuwa dari dari take dashi don bata yrda Aliyun da ta sani bne wnn ga wani mugun tsanarsa da take ji a xuciyarta, sae dae kuma har lkcn bata iya takawa, yyi yyi ta bari ya dubata amma kememe taki, hkn yasa ya kira wata Dr Maryam warce suka yi karatu tare ta xo dubata, ya fita ya bar masu dakin, ita ma dae da kyar intisaar ta yarda ta dubatan. Bayan kmrminti talatin ta fito tana ma Aliyun wani irin kallo, yyi murmushi yace "ya akayi Dr," ta girgixa kai tace"amma wllh ka bn mamaki Dr, kai da kanka, kai da xaku dinga ba wasu shawarwari shine..." yyi dariya ya katse ta da sauri "gskya ne maryam, but tel me d truth don Allah, is it dat critical" ta galla masa harara tace "wnn kuma ya rage naka, though it's nt, idan na fita ynxu xan turo maid dita da drugs da injections da prescription dinsu sae ka mata, snn kadinga sa tana shiga ruwan xafi da dettol sosae, i will b on my way," yace "ok, bill dina fa Dr," ta hararesa tace " ae ba kai nayi ma wa ba, kanwata nayi ma, xan lekota xuwa jibi," yyi dariya yace "to ngd maryam," ta tabe baki tace "mugu kawae," snn ta fice, sunyi soyayya sosae da maryam suna sch, kuma lkci daya ya gujeta duk da irin son da take masa, shi kuma yana da dalilinsa nayin hkn. Ya haye sama ya shiga bedroom dinsa ya xauna gefenta yana kallonta, tana kwance idonta a lumsheduk da ba bacci take ba, shima kuma yasan ba barcin take ba. Cikin kwanaki ukun da intisaar tayi dakin Aliyu ta sami kulawa sosae daga gareshi don komai shi yake taimaka mata tayi, harta abinci shi da kansa yake bata, duk da tana yi tana dan noke masa, kullum da yamma sae Dr maryam taxo dubata har dae ta warware sosae tana iya yin komai da kanta, yana ganin ta warke kuwa ya fita harkarta ya daina tarairayarta kuma, snn yaki barin ta ta bar dakin nasa, tsakaninta da shi sae dae ya siyo mata abincin ya ajiye mata gabanta in ta so taci idan bata so ba ta barshi, ko kadan hkn baya damunta, ita dae 24hrs tana kallo abinta a dakin, shi kuma yana kan laptop dinsa, ta rasa dalilin da ya hanasa xuwa aiki ta tattara ina ta ina ta ta koma dakinta kafin ya dawo. Ranar friday, da yyi dae dae da kwanakinta biyar a dakinsa yana bathroom yana wanka ita ko tana kan gado tana kallo taga wayarsayyi haske, ta dan kalli kofar bayin, ta dauko wayar taxauna tana duba mai ya shigo wayan, msg din safeenah ne, ta bude tana yastine fuska ta karanta kmr hka,, Honey kwana biyu ka mance dani ko, naje har office aka ce ka dauki hutu, don kuji ddin cin amarcinku da matarka, ni dama nasan duk ddin baki kke min kawae Haiydar......" intisaar ta ja dogon tsaki ta cilla wayar ba tare da ta karasa karanta text din ba, can dae ta jawo wayan ta shiga yi masa binciken inbox na msg, msg din mata sun kai 50 a inbox din, to a ina ya sansu, hka ta dinga dudduba msg din har ya fito daga bathroom, ta tura wayar karkashinta a tsorace, ita dae tasan da wuya tsoran Aliyu ya rabu da ita lkci daya, sanye yake da farar t.shirt da 3quatre don duk xaman da tayi a dakinsa bai taba sa kaya gabanta ba, . hatta singlet baya tsayawa dashi a dakin, bae ko kalleta ba ya isa gaban mirrow ya dauki turare yana fesawa, wayarsa tayi kara, ya juya da sauri yana kallonta, gabanta yyi mugun faduwa ta ciro wayar daga karkashin kafanta, ta ajiye masa kan table din computernsa kmr munafuka, ya karaso ya dauka yana hararta yace "uban me kike da wayata" ta kauda kanta bata ce komai ba, kira ya sake shigowa, ya dde nn a tsaye yana hararta daga bisanni yyi kwafa ya daga kiran, "bbyna ykk, ayya ban manta dake ba wife, wllh abubuwa ne suka sha min kai, but gani nn xuwa ma ynxu, kiyi min fruit salad, kinji dear" yyi dariya snn ya kashe wayar, intisaar ta tabe baki tare da mikewa tsaye tayi hanyar fita, ya bita da kallo tare da daka mata tsawa, xo nn uban wa kike tabe ma baki hka," ta juyo tana masa wani irin kallo duk da irin yanda gabanta ke faduwa tace "ni na tabe baki ne," snn ta bude kofar, ya daka mata tsawa "ina xaki," ta juya tayi masa wani irin kallo snn tace "ae nn ba dakina bne," ya bude baki yana kallonta da mmki yace "da xa a kawo ki gidan nn a dauro maki daki daga gidan ku kin kawo nn ne," ta dan tabe baki bata ce komai ba ta kauda knta, "fice min a daki kar nayi ball dake a nn, raguwar bnxa kawae," ta fice daga dakin tare da jan dan guntun tsaki, ya bita da sauri yana cewa"uban wa kike ma tsaki," amma tuni ta shige dakintata kulle da makulli, tana jinsa ya ja motarsa ya fice daga gidan, . ynxu ita kadae tasan irin tsanar da takema Aliyu a xuciyarta, ranar dae har tayi bacci Aliyu bae shigo gidan ba, ga wani irin yunwa da take ji, dole ta tashi cikin dare ta shiga kitchen ta bude store taga kayan abinci, ta dauki indomie guda biyu da kwae ta dafa ta ci, sae a snn ta sami bacci. Tun daga lkcn kmr anyi ruwan sama an dauke Aliyu ya fita harkarta, tsakaninta dashi kallo, kuma shi ke kallon nata ba ita ba, don ko gaishesa bata yi a gidan, iyaka idan taji shigowar motarsa ta shige daki da gudu.. Randa ta ci ka sati uku a gidan tana kitchen ta gama wanke wanken kwanukan d a ta ci abinci da safe bayan Aliyu ya fita, tana sanye da dan jumper sae bum short, ta ji muryarsa ya shigo gidan, gabanta yyi mugun faduwa, shknn ta shiga uku, ta dan leka falon a tsorace taga ashe shi da safeenah ce ma, taga xae shigo kitchen ta buya bayan kofa da sauri, safeenar ta biyo bayansa tana cewa "honey irin coffee din nn naka xaka hada min ba tea ba," yace "ok bby," ta kwanta bayansa ya juya yana kallonta yace "ae sae ki sa na kasa hada coffeen bby, wait 4 me @ d parlor" ta kankamesa tana 'yar dariya tace "idan naki fa, wae ina matar gidan ne," tsit kke jin Aliyu, ta rungumosa ta gaba tana masa wani irin kallo gnn abinda take so knn tace "ya kayi shiru dear," tasan ba lallae bane ta samu amsa, hkn yasa ta daura bakinta kan nasa tana 'yar dariya, duk wnn abinda sukeyi intisaar da taji kmr numfashinta xae dauke na kallonsu ta bayan kofa, ita kam xuwa ynxu ta gama gane wanene Aliyu, ta gano weak point dinsa, ganin irin kiss din da yake ma safeenar tana mayar masa da martani yasa ta turo kofar ta fito, daga safeenar har shi sun tsorata, ta gabansu ta wuce tare da jan dogon tsaki tace uhum karuwancin ma har sae an biyo mutum gida don rashin sanin ciwon kai," can kuma sae ta juyo tana kallon Aliyun dake binta da kallo gabanta na mugun faduwa tace " ni dae malam kayi hkuri ka daina shigo min da karuwae gidana idan ba hka ba Allah xan hadaka da Abba,".... A fusace Aliyu ya fixgota da karfi yana huci cikin tsawa yace "me kika ce?" tuni jikinta ya dau rawa don tsoro, ya maimaita tambayr cikin tsawa, amma intisaar bata ce komai ba sae daure fuska ma da ta dada yi, hkn yasa ya makureta tana ganin hka ta fasa ihu mai kara tare da durkushewa a wajen, ya bi ta da sauri tare da rikota, a rikice ya fara tambayarta mai ya faru, ta sake fasa ihun hade da sakin kuka sosae, yace "subhanallahi, wae me ya faru fateema," ya shiga dudduba kafarta da jikinta a rude, ta buga masa hannu tare da mikewa tsaye, "to ba kai bne ba xaka wani dokeni bn maka komai," ta ja tsaki tare da juyawa ta fara barin wajen cikin tafiyarta mai jan hankali, Aliyu ya bi ta da kallo kmr wani soko, ya dan sauke ajiyar xuciya ya juya yana kallon safeenah dake kallonsa tamkar xata hadiye xuciya don takaici, ya wara mata manyan idonsa yace "ki kyaleta kawae, yarinya ce, ko ni kai na bana biye mata a gidan nn," tana huci tace "xata gane kuwa ita ba yarinya bace yau," ta yi hanyar stairs din da sauri kmr xata tashi sama, "ke ke kina da hnkli kuwa ina xa ki," amma tuni ta haye sama a fusace tayi hanyar dakin intisaar, ya bi bayanta da sauri yana kiranta, ta shige dakin bayan ta buga kofar da karfi, intisaar na kkrin cire kayanta ta shiga wanka ta shigo dakin, ta juya da mamaki tana kallonta, nn da nn taji gabanta ya fadi don safeena ba sa'arta bace ta girmeta nesa ba kusa ba, snn ita da take kmr wata bby don rashin jiki ta ya ma xata iya ma safeenah, amma ta dake tana mata wani irin kallo tace "uban me ya shigo dake dakina malama, kinga nn yyi kama da dakin karuwae," safeenah ta yo kanta tana huci, tana ganin hka ta fasa ihu tare da durkusawa a wajen gabanta na faduwa, ta rikota da karfi ta dago ta tace "yau sae kin gaya min ko da ubanki nake karuwancin," ta gaura mata mari, intisaar bata sn lkcn da ta rama har sau biyu ba snn ta riko gashin dokin dake kanta da karfi hkn yasa safeenah ta fasaihu sosai, Aliyu ya karaso dakin, ya finciko safeenar ya buga ta da bango snn ya shaketa yana huci yace"me na ce maki," intisaar ko ta xube wajen tana faman rusa kuka tana kiran abbanta, ya cilla safeenar gefe daya, snn ya dawo gaban intisaar ya durkushe yana kallnta yace "me tayi maki," tayi bnxa dashi tana ci gaba da rusa kukanta, sae da ya daka mata tsawa da ta raxana ta snn tace "dukana tayi," ya dago ta sama ya rungume snn ya soma rarrashinta, ta kauda kanta cike da tsanarsa ita kam wani irin mugun haushin Aliyu take ji, har lkcn safeenah na dakin tana kallon Aliyu da mamaki, cantayi murmushin mugunta ta mike ta fice daga dakin tana gyada kai kmr kadangariya, intisaar kadae ce ta lura da hkn, shi ko ya tafi duniyar runguma, intisaar ta turasa da karfi jin bakinsa a wuyarta hannunsa a gashinta, snn tayi tsaki ta dauko xani tafara cire jumpern dake jikinta, ta cire dan wandon ma snn ta daura xanin ta shige bathroom da niyar tayi wanka, duk wnn abinda take yi Aliyu binta kawae yake da kallo kmr soko tuni idonsa suka sauya launi ya rumtse idonsa xuciyarsa na harbawa da sauri, yana nn tsaye har lkcn idonsa na kan kofar bayin ta fito bayan kmr minti sha biyar daure da towel ganinsa a dakin har lkcn yasa ta wani hade rai, ta xauna gaban madubi tana goge gashinta da dan karamin towel, ya karaso gefen gadonta ya xauna tare da sauke ajiyar xuciya, yace"na taya ki shafa lotion din kanwata," ba karamin dariya hkn ya bata ba, wae ashe dae yasan ita din kanwarsa ce, ta juya tayi masa wani irin kallo snn tace "dnt bother," . ba sake ce komai ba amma ya kasa dauke idonsa daga kanta, ta dae gama shafe shafenta duk yana kallonta kmr xae cinyeta, snn ta mike ta dauko kananan kayanta riga da wando xata saka, ya mike da kyar ya karasa kusa da ita yace"lemme help yhu plss," tayi masa wani kallon rainin hade da sakin wani irin dariya duk da gabanta faduwa yake yi sosai tace "aa i can do it my self, ko da ka saba taya ni ne" ya fixgota da karfi tare da matseta jikinsa ya daura bakinsa kan kirjinta ya shiga mata wani irin kiss, ta fasa masa ihu a tsorace nn da nn jikinta ya dau rawa ta turasa da karfi jikinta na rawa tace "da'alla ka rabu da ni malam, meye hka," ya fada kan gadon tare da lumshe idonsa ya bude su da kyar snn ya mike ya fice daga dakin, tana ji ya ja motarsa ya fita daga gidan, ta sauke ajiyar xuciya tare da tabe baki tace"ae ka shiga uku a hannuna tunda na gano ka," ta gama shirinta snn ta sauko falo tayi hanyar garden da novel dinta a hannu.aleesat HaiydarKarfe tara da rabi na dare intisaar na shirin kwanciya taji shigowar motar Aliyu gidan, xuciyartaya kusan shigewa cikinta don tsoro, da sauri ta shige bargo ta kashe wutan dakin don dama ta sa kayan baccinta, ta lumshe idonta kmr mai bacci, har ta fidda rai da shigowar tasa dakinta bacci ya soma tafiya da ita taji ya bude kofar dakin, ta takurekanta cikin bargon gabanta na faduwa, tana ji ya kunna bedside lamp din ya xauna gefenta yana kallo, taji ya daura hannu kan fuskarta, kmr ta fasa ihu don tsoro amma ta dake tayi kmr bacci take, ya daura mata kiss a fore head dinta yace "gudnyt", snn ya kashe beside lamp din ya fice daga dakin, ta sauke ajiyar xuciya tana gode ma Allah a ranta. .. Washegari lahadi tana kitchen tana hada breakfast din da xata ci, shi kuma yana dakinsa, taji an danna kararrawar gidan, ta taka har bakin kofar tana lekanko waye, Hajiya ta gani fuskar nn tata a hade tana jiran a bude kofar gabanta yyi mugun faduwa, ta juya da sauri tayi hanyar stairs har gobe ita kam baxata daina tsoran wnn matar ba, a bakin stairs din suka ci karo da Aliyu, yau dae shaidanun nasa na kusa da alama, don wani mugun harara ya galla mata ya turata gefe ya sauka don a xatonsa safeena ce, ta bi sa da kallon mamaki, snn ta haye sama da sauri ta shige dakinta, yana ganin hajiyarsa ce sae da gabansa ya fadi shima, ya bude kofar a hankali ta shigo, cikin ladabi ya gaidata, ta galla masa wani mugun harara cikin tsawa kmr xatayi kuka tace "hka muka yi da kai son," yace "ki shigo ki xauna mana momy," ta girgixa kai tace "ba xama ya kawo ni ba, ynxu Aliyu duk irin alkawarin da ka daukar min ka watsar dasu knn, ni xaka bamakunya Aliyu, ina can na sake baki ba don hajiyar safeena taxo ba" sae kuma ta fashe da kuka sosai, duk ya rikice "haba mummy meyasa xaki dinga cewa hka, wllh bbu alkawarin da na saba cikin wanda na daukar miki, kuma in dae safeena ce ki kwantar da hankalinki ni nace xan aure ta vry soon, but gskya bansan yanda xan tunkari abba da wnn maganar ba dama munyi kmr shekara...." ta daka masa tsawa "bakin ciki ya kasheni kafin lkcn knn, ina ruwanka da wani abba, shi da ya jera mata uku uban wa ya hanasa, ko xae hanaka bin sunnar ma'aiki ne," ya gyada mata kai "hka ne mum, amma ki bari nn da sati 2 hka sae naje masa da maganar," ta goge hawayen idonta tace " amma Ali don Allah don annabi ko sau daya kar ka taba sake ma yarinyar nn, kasan munafukai ne masu bin boka da malamai, baka ganin yanda uwarta ta mallake ubanka, ko uwarsa baya sauraran maganarta sae na tsinanniyar matar nn tashi, har innar ma ta asirceta baka ganin inda ta tare gunta, ka rufa min asiri don Allah bna son nayi rashinka, kaga da kayi aurenka ko da wata uku ne sae ka sako ta... Aliyu yyi murmshi yace "in'sha Allah mum," ta sauke ajiyar xuciya tare da daure fuskarta tana kallon sama kmr tana ganin intisaar din tace "ina shegiyar 'yar take ynxu" ya girgixa kai yace "ban sani ba mum, daxun nn na shigo gidan nima," ta mike tsaye ta tabe baki tace "mu dai xuba ni dasu, Allah kadae yasan abinda na tanadar masu ita da uwarta da wnn makirar tsohuwar," Aliyu dae bae ce mata kmai ba sae gyada mata kai da yake, tayi kwafa tana huci tace "xo ka maidani gida, ynxun madaga gidansu safeenah nake," yace "ok bari na canxa kaya," snn ya haye sama, dakin intisaar ya fara shiga, tana xaune ta xabga tagumi hannu bibbiyu idonta a kan TV, duk tana jin conversation dinsu da uwar tasa, amma ko kadan hkn bae dameta ba, kawae dae tana mamakin hali irin na hajiyar ne, tunda ta taso gidan ko sau daya matar nn bata taba mata kallon arxiki ba, bata san me ta tsare mata a rayuwa ba da ita da Hajiyarsu kursum,ya durkusa gabanta yana kallonta yace "kinyi break ne," tayi masa bnxa don ko kallonsa bata yi ba idonta na kan plasma, ya daura hannu kan cikinta yace "ba kya ji na ne," ita abin ma dariya yake bata wllh, abu kmr wasan yara, lallai Aliyu bashi da kunya, ynxu ita abinda take son ta gane bae wuce dalilin muguwar tsanar da yake mata a gida ba tunda ta taso, don ko sau daya Aliyu bae taba mata kallon arxiki ba a gida kullum cikin daka mata tsawa da hantararta yake, lkci daya kuma ya nuna ya damu da ita, ita dae tasan yaudararta kawae yake, jikinta kawae yake so , ita kuma baxata basa ba, ta buge masa hannu ta hade rae tace "me ye hka," ya tabe baki ya mike tsaye yace "me naji kina soyawa a kitchen daxu," tayi kmr ba da ita yake ba, ya xauna gefenta ta matsa da sauri, yyi saurin rikota yace "me yasa baki fito gaida Hajiya ba," tai shiru bata ce komai ba tana kallonta, yace "don ba ki da kunya ko," ta fara fixge fixge daga rikon da yyi mata "da'alla ni ka rabu dani malam bana son hka," ya rungumeta suka fada kan gadon ya saka bakinsacikin nata ya fara kissn dinta, duk ta rude ta kasa kwatar kanta kuma, tun tana mutsu mutsu har ta gaji ta daina sae hawayen da ta fara yi, wayarsa dake aljihunsa ya fara ring, maimakon taga Aliyu ya kyaleta sae taga abu sae gaba yake yana neman cire mata kaya tuni ta rikice ita ba daman ta kwala ihu ba Hajiya na kasa, hka wayarsa ta dinga kara bae kula ba, duk ya fice hayyacinsa, ta tsorata sosae don bata manta daren ranar ba, kuka ta shigayi sosai tana rokansa ya rufa mata asiri yyi hkuri, yagirgixa kai da kyar yace "plss" cikin kuka tace"nashiga uku kasheni xaka yi ya Aliyu....." . muryar Hajiya suka ji a corridor tana kkrin bude kofar dakinsa tana cewa "son, ka fa shanya ni, ina ta kira kuma shiru" intisaar ta turasa da karfi don har lkcin taga bae da niyar daina abinda yake, ya fada gefenta yana maida numfashi ta mike xaune da sauri ta jawo xaninta, shima ya mike xaune yana kallon bakin kofar fuskarsa a daure, Hajiya ta bude kofar dakin nasa ta fito tana cewa "ikon Allah, to inaAliyu ya shiga," sae kuma ta bude kofar dakin baki nn ma ta shiga, Aliyu na jin hka yasan dole ta shigo dakin intisaar din ma ya mike da sauri ya fixgo intisaar din da gabanta ya dinga faduwa suka shigebathroom ya kulle kofar, idan ba ma rashin sanin yakamata ba mai xae shiga da ita dakinsa... . .Hajiya ta bude dakin Intisaar ta shigo, intisaar ta xaro ido a tsorace tana kallon Aliyun dake murmushi kawae, ya wara mata manyan idonsa ya rungumota, tayi lamo a jikinsa gabanta sae faduwa yake, to me take mata a daki hka, don taga shirun yyi yawa, Hajiya kuwa ta gama kare ma dakin kallotana tabe baki bakin ciki da takaici karara a fuskarta, can ta ja dogon tsaki tana murmushin mugunta tace "gidan nn ba gidan xaman ki bane yarinya, wllh ko hkn xae yi sanadiyar rasa raina sae na rabaki da son din, shegiya mara asali " tana kai wa nn ta fice daga dakin tare da banko kofar da karfi, intisaar ta shigatura Aliyun a hnkli jikinta a sanyaye daga rungumar da yyi mata, ya kankameta yaki sake ta, ta turasa a fusace cikin tsawa tace "meye hka malam, ka sakeni ni kar...." ya sa hannu da sauri ya rufe bakinta yana wara ido yace "Allah ya baki hkuri malama," tayi tsaki ta juya, ya fixgota ya hade rai yace"uban wa kike ma tsaki," nn da nn ta tsorata ta rike hannunsa tace "aa kayi hkuri, ba kai nayi ma wa ba," ya lakaci

Chapter 13 of 32