Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
coffee din ta watsa kwayoyin dake hannunta a ciki tana murmushi ta koma sama ta kai masa, ya karba ya ajiye yace "tnks dear bari sae nayi wanka," tayi kwanciyarta kan gado ya mike ya shiga bathroom yin wanka, tana nn kwance ya fito yyi shirin kwanciya snn ya jawo system ya dan yi danne dannensa snn ya dauki coffee din ya fara sha, sae satan kallonsa safeena take ta gefen ido, a hankali ya dinga shan coffeen har ya shanye ya ajiye cup din, snn yyi rub da cik kan gadon ya kwanta tare da lumshe idonsa, tana ta kallonsa har na kusan minti talatin snn taga ya mike da kyar ya dawo gefenta ya kwanta ya jawota jikinsa, bata hanasa ba ya shiga shafata yana kissn wuyarta, ta fara mayar masa da martani itama, sae da ta bari ya gama ficewa hayyacinsa gaba daya ya xama kaman wani mashayi har wani rawa jikinsa yake yana neman fara aiki snn ta turasa da karfi tace "me kuma xaka yi da karuwa banda abinka," ya kankameta kmr wani tababbe yace "no plss kar kiyi min hka safeena, plsss," tayi dariya ta turasa da karfi ta mike ta saka kayanta tace "aa . . Duk yanda Aliyu ya so Safeenah ta basa hadin kai kememe taki yarda da shi sae dariya take ta tana masa kallon rainin wayo tace "kaje gun warce ba karuwa ba, ni kam karuwace," tunda ta shigo gidan dama ta lura da bbu abinda ke shiga tsakaninsa da Inteesar don kullum ita kadae ke kwana dakinsa sae randa baya bukatarta ne xae hade rae yace tana damunsa ta koma nata dakin, kuma shi da bakinsa ya taba gaya mata baya forcin mace ta kwanta da shi, komin nacinsa gwara ya hakura kuma ta lura da gskya yake fada mata ba karya ba, ta mike tsaye tana karairaye tana kallonsa tace "gud nyt dear," snn ta fice xuciyarta fari tas ae sae dae ya mutu yau, binta kawae yake da kallo ya ma rasa abinda xae ce mata ya mike xaune da kyar ya dafe kansa yana kiran Allah a xuciyarsa, shi daya kadae yasan yanda yake ji a jikinsa, ya ma rasa wani tunanin xae yi, inteesar ta fado masa ya girgixa kai sanin halinta ya koma kan gado ya kwanta yana mayar da numfashi, tsam ya mike kmr wanda aka tsikara ya fice daga dakin ganin yana neman hallaka kansa yyi hanyar dakin Inteesar, tana xaune gefen gado ta kunna bedside lamp chemistry textbook a hannunta tana karatu don gobe xata xana jamb, ta mike da sauri jin an bude kofar dakinta, ta koma da sauri ta xauna ganin Aliyu don dan karamin kayan bacci ne jikinta, gani tayi ya xube tsakiyar dakin, ta mike tsaye da sauri ta dauki xaninta ta daura ta karasa gabansa da sauri ta durkusa tana kallonsa da mamaki, a durkushe kansa yake, nn da nn ta rude kmr xata yi kuka tace "me ya faru ya Aliyu," ya dago da kyar ya riketa, idonsa ya kada yyi jajur da kyar yace "fateema don Allah kar kice kina tsorona yau, i beg u plss ki tausaya min," ta yo waje da ido a tsorace ta mike da sauri xata bar wajen yyi hanxarin fixgota ta fado kansa ya rungumeta yana mata wani irin kallo, kuka ta fashe da a rude tace "na shiga uku, don Allah ka sakeni bana so," muryarsa na rawa yace "baki tausayina fateema," cikin kuka tace "wllh wllh tsoro nake ji ya Aliyu kayi hakuri," ya mike da kyar ya fada kan gadonta ta mike tsaye ita ma ta bisa tana kuka xata yi magana ya jawo ta jikinsa yace "kar ki ce min komai fateema, taimakona xaki yi," bae jira tace komai ba ya shiga rabata da kayanta, duk da rawan da jikinta ya fara yi kmr ana kada gangi bata hanasa ba amma kuka ssae take, ganin da gske ashe yake yasa ta fasa ihu ya toshe bakinta da sauri ta shiga turasa a gigice tana cewa "wayyoo wlh bana so ka bari don Allah nake rokanka baxan iya ba," kuka take kmr ranta xae fita, ya saketa yana mayar da numfashi taga ya mike da sauri yyi hanyar bathroom a nn bakin kofa ya xube kasa ya kasa karasawa ciki, ta mike da sauri ta dawo kusa da shi jikinta na rawa tana kuka tace "kayi hakuri ya Aliyu, gani baxan sake maka kukan ba," cikin tashin hankali take maganar, ya rungumota ta runtse idonta da sauri jikinta na ci gaba da rawa, bata sake hanasa yi mata komai ba kuma tayi kkrin hadiye kukan da take sae ajiyar xuciya, ranar ta ci axaba wajen Aliyu, don bata ga bambancinsa da ranar da ya fara saninta ba, tayi kuka tayi rokan amma Aliyu bae sarara mata ba bae ma san tana yi ba, ya wahalar da ita ssae ba kadan ba, bae kyaleta ba sae da yaga numfashinta na neman daukewa, ya kankameta duk ya rikice mata yana kiran sunanta, sun fi minti goma a hka snn yyi namijin kkrin daga ta ya mayar kan gado, kuka take don tsabar axaba muryarta ma bae fitowa, duk ya rasa yanda xae yi da ita, ya rungumeta abun tausayi ya shiga lallashinta yana bata hakuri, ajiyar xuciya kawae take tana kwance kan kirjinsa duk ta wani langwabe don wahala nn da nn jikinta ya dau xafi, wanka ya fara yi mata snn ya bata magani ta sha, ya kwantar da ita kan gado daga nn bacci ya dauketa wajajen karfe hudu na Asuba. . Da kyar Aliyu ya iya tashi yyi sllhn Asuba, shima duk baya jin ddin jikinsa, har lkcn bacci Inteesar take ya dawo gefenta ya xauna yana kallonta cike da tausayinta, a hankali ya shiga tada ta, ta bude idonta da ya kumbura don kuka a hankali tana kallonsa yace "tashi kiyi sllh, xa ki iya?" ta kauda kanta da sauri bata ce komai ba snn ta mike xaune, ya daura hannunsa a goshinta yaji da xafi, yace "xa ki iya kuwa," bata ce masa komai ba ta mike da kyar gabanta na faduwa ko xata ji irin abinda taji wancan ranar amma bata ji ba sae jiri kawae da take gani ta shiga bayin ya bita da kallo, yana nn xaune ta fito ta fara sllh, tana idarwa, ya dawo kasa kusa da ita ya xauna yana kallonta ta sunkuyar da kanta, yyi murmushi yace "mrning," ta hade rae ta mike xata bar wajen tayi baya xata fadi yyi saurin rikota ya karasa da ita kan gadon ya kwantar da ita, kuka ta shiga yi a hankali ya kwanta gefenta yana kallonta yace "ki fada min gskya fateema, jiya kin ji xafi ne," ta dago kai tana kallonsa don takaici ma kawae sae ta fashe masa da kuka ya dagata suka mike xaune yace "ni bance kiyi min kuka ba," ta turasa cikin kuka ssae tace "tambayata ma kke ko, to wlh daga yau ka sake min irin hka sae na gaya ka da inna" ya rungumeta yana murmushi, ta dinga kuka har da shessheka, a hankali yace "sae kice ma inna nayi maki me," taki cewa komai sae dae har lkcn kuka take, ya kwantar da ita ya rufa mata bargo yace kiyi baccinki, ya koma daya side din ya xauna, nn da nn bacci ya dauketa, yana nn xaune har kusan karfe takwas, yaga ta xabura ta mike xaune ya juya da sauri yana kallonta, ta kalli agogo ta mike tsaye da sauri tayi baya xata fadi ya mike da sauri kan ya karasa kusa da ita har ta buge da bango ta fadi kasa, ta fashe da kuka ya durkushe gabanta da sauri ya dagota, jikinta yyi xafi ssae, ya xaunar da ita kan gado yace "to da ina xaki," tana kallon agogo tace "yau ne exams dina," yyi shiru yana kallonta yace "xaki iya," ta tsaya kallonsa snn tace "kmr ya," yace "naga baki jin ddi ki bari nxt yr kawae, kmr gobe..." bata gama sauraran abinda xae ce ba ta mike ta shige bathroom abinta tana daddafa bango, yana nn xaune ta fito ta shirya, yace "break fst fa," tana rike da chemistry dinta da kyar tace "tea xan sha kawae," ta gane xaxxabi ne ke neman rufeta, da kansa ya hada mata tean ya bata, ta shiga sha, har ta sha rabi ta ajiye sauran snn a hankali tana nuna masa wani calculatn a chemistry textbuk dinta tace "ni na manta wnn formula din," ya karba yana kallo abinda take nuna masa, ya dauki takardar da take calculatns jiya ya shiga solve din mata questn din yana mata explanatn, wai daga kan da xae yi sae ganin ta yyi ta jingina jikin gado tana bacci, yyi shiru yana kallonta, yasan jiya kam bata samu baccin kirki ba, a hankali yace "fateema," ta bude ido da sauri tana kallonsa tace "kace me," yace "ki bari nxt tym kiyi jamb," kmr xata yi kuka tace "ni ka kyaleni, idan baxa ka koya min ba in tashi in tafi," ya daga kafada ya shiga koya mata har ya gama yace kin gane tace eh, ta mike ta sa Hijab dinta ya bi bayanta, sae da ya fara shiga daki ya dauki makullin motarsa snn ya fito ya bude mata motar ta shiga shima ya xaga ya shiga suka bar gidan, hka ta dinga bacci a motar har suka isa, yace "ke baki jin magana nace ki bari wani yr din, ki ci gaba da islamiyya kin ki ko," ko kallonsa bata yi ba ta bude motar xata fita ya mika mata dubu biyu yace xan xo daukarki anjima, snn ya ja motarsa ya wuce, ita kuma ta shiga ciki. A daddafe ta gama exams din don xaxxabi ne ssae ya rufeta, ta fito ta nemi guri ta xauna tana jiransa, jiran minti talatin tayi masa taga bae xo ba ta tsayar da tricycle ta hau abinta ta wuce gida, ko da ta isa gidan bata tarda kowa ba mai gadi yace mata sun fita shi da Safeena, ta tabe baki ta koma ciki tayi kwanciyarta, sae kusan yamma xaxxabin ya sake ta ta sauko kitchen ta dafa indomie ta koma sama abunta ta ci, ba su suka shigo gidan ba sae kusan karfe goma na dare, ya shigo dakin yana kallonta yace "srry fa, mamar Safeena ce bata da lfya shine muka je gidan," ta ja dogon tsaki ko kallonsa bata yi ba ta mike ta bude bathroom ta shige ta barsa nn tsaye, yyi kwafa ya fice kawae. Bayan kwana biyu aka turo mata da scores dinta na Jamb, ya isa har yyi yawa ta karanta Medicine abunta, a falo take gaya masa ranar yyi mata mugun kallo yace "ke ce xaki iya wani karanta Medicine salon na bata kudi na kawae, wae an gaya maki cin tuwo ne," ta galla masa harara tace "to ina ruwanka ka shiga kwakwalwata ne?," ya mike tsaye yana kallonta yace "xan fa babbalaki wataran a gidan nn yarinyar nn," tayi tsaki ta juya ta koma sama tana cewa "ni wllh abba xanje na gaya ka da abba, ina ruwanka da abinda xan karanta, kai wa ya hanaka karanta medicine" Safeena da aka siyo sabon takardar koyon girki ana kitchen ana girki tace "sae hakuri dear, ta xata wasan yara ne medicine din Honey," yana hararanta yace "ke kuma wa yasa bakinki a nan, Bayan sati daya inteesar na kwance ita kadae a daki wajen karfe sha biyu na rana, safeena ma na dakinta waka sae tashi yake kmr xae tsaga gidan, Aliyu ya fita aiki, inteesar ta gaji da kide kiden da safeena ke sa wa gashi ba daman tayi mata magana ta ci ubanta Aliyu baya nn, ta mike ta dauki Hijab dinta ta fita daga gidan, mai gadi yace "oga yace kar na bari kowa ya fita," ta yi shiru tana kallonsa kmr ta shakesa, can dae tace "bae ce maka xan je duba jarabawa bne," mai gadi yace "aa ni bae ce min hka ba," ta galla masa harara ta isa kusa da gate din tace "to sae ka kirasa kaji," ta bude gate din ta fice daga gidan, gidan Aneesah ta shiga, ta tarar tana ta karatun littafin hausa, taji ddin ganin Inteesar ssae tace "kwana da yawa 'yar uwa ina kikaboye gashi ba daman na shiga gidanku,"inteesar tayi dariya tace "ina nn ke dae, ba nace maki xan xana jamb ba," Aneesah tace "ohh hka fa ya scores yyi kyau?" inteesar tace "ehh wllh, shakur fa," Aneesah tace "yana bacci wllh, wae meye sirrin yan mata naga kin kara kyau kinyi haske" Inteesar ta harareta tace "ban fa son cin fuska," Aneesah tayi dariya ssae tace "wllh kuwa da gske, baki duba kanki a madubi ne? ko dae...." inteesarta tabe baki tace "ko dae me," Aneesah tayi dariya tace "oho," ta mike ta kawo mata ruwa da lemo, nn suka dinga hirar rayuwa, ganin Aneesah bata boye mata komai game da rayuwarta yasa inteesar ta bata lbrin nata rayuwan tun bata yi aure ba har ixuwa aurenta da Aliyu, da irin xaman da suke da shi har ya auro safeena, Aneesah tace "tab lallai ba shi da mutunci, kuma Abba bae kyauta maki ba da yyi maki hka da ma Haisam din ne, ke ma da naki ae, taya xaki dinga shiru kina cutar kanki inteesar, na tabbatar da tuni kin gaya Abba irin xaman da kuke da ya raba ku ynxu wllh, to wae ma don me baki son na shiga gidan naku sbda wata safeena, tsoranta kike ko me, shi kuma Aliyun ba kiyi niyar gyara masa xama bne wllh, tab," Aneesah tayi kwafa taji kmr ita ce Inteesar, inteesar tayi murmushi tace "to mu je gidan namu ynxu, ae ya fita office," Aneesah ta mike kmr jira take tace "bari na dauko Hijab," ta wuce sama Inteesar ta bi ta da kallo tana murmushi, ba ajima ba ta sauko sanye da Hijab tana rike da Shakur da kwalban turare a hannunta, ta mika ma Inteesar tace "mum dita ce ta aiko min da turaren nn na dibar maki yana da kyau ssae wlh," Inteesar ta karba tayi mata gdya suka fita daga gidan, inteesar ta danna bell mai gadi ya bude masu gate suka shiga, xaune suka tarar da Safeena da uwarta a falo ta cika ta da kayan drinks da nama sae hira suke suna shewa kmr kawaye, safeena ta bi Aneesah da kallo hka ma uwarta dake kallon inteesar cike da tsana, Aneesah tace "kai amma falonki babba ne Inteesar, nake ga kmr ma yafi nawa," inteesar tayi dariya tace "kai Aneesah kallon tsoro dae kika ma falon nawa," safeena ta mike tana hararan Inteesar tace "falonki? Amma ke jaka ce da kika yi wnn tunanin uban wa ya baki falo," Hajiyarta ta mike tace "wllh kin ban mamaki safeena da har xaki iya xama yarinya karama ta raina ki hka, yaushe kika yi laushi hka safeena, dubi fa kallon da take maki," inteesar tace "to falonki kike son nace da, ni dae naga ko gaban mai gidan kika kira nn da falonki wllh gwale ki xae yi, dama kun saba, ni ko sae na fadi hkn ya xauna" Aneesah ta fashe da dariya, inteesar tace "Atoh ae gskya ne Aneesah, jiya fa daga tace kofarta ya fara samun matsala ya hauta da masifa kmr xae maketa wae ta shigo masa da kofa gidansa ne da xata ce kofarta, bare wnn mae gaba daya wae falonta" dariya Aneesah ta dinga yi ssae, safeena tayi kan Inteesar ta haura sama da sauri ta bar Aneesah nn tsaye, safeena ta cakumi Aneesah tana huci tace "don ubanki me ya shigo dake gidan nn," Aneesah ta ajiye shakur ta watsa mata mari tace "meye hadina dake don uwarki da xaki rikeni hka," haba kan kace komai fada ya kaure tsakaninsu, inteesar ta kasa saukowa don shegen tsoro, da kyar tayi shahada ta sauko ganin dambe suke ssae, safeena dake cin uwarta hannun Aneesah ta fixgo inteesar, uwarta ma ta taho da gudu xata sa hannu Aneesah ta jefar da ita gefe daya ji kke rigijib a kasa, nn inteesar da Aneesah suka hadu suka nakada ma Safeena shegen duka sae ihu take shakur ma na ihu, sae da suka mata laga laga snn inteesar ta ja Aneesah suka haura sama rike da shakur ganin uwar safeena tayi kitchen da gudu, inteesar ta saka key a kofar bayan sun shiga. Ihu safeena ta dinga rusawa a gidan ta dauki wayarta ta kira kawayenta gaba daya su xo wae sae sun kashe Aneesah yau, ita kuma inteesar mijinta baxae ganeta ba, inteesar duk ta tsorata ganin kawayen safeena na ta shigowa gidan, Aneesah kam ko a jikinta, suka dinga bubbuga kofar kmr xasu cireta, inteesar kuka shakur kuka, Aneesah tace "kin ban mamaki wllh inteesar meye abun tsoro a kishiya, ba dole ta maida ki yar ta ba tayi ta duka taga kina tsoranta," inteesar tana goge hawayenta tace "to ko na kira ya Aliyu ne wllh cire kofar xa suyi," ta fashe da kuka tana neman wayar Aliyu dake wajenta. . Inteesar tadauki wayar jikinta na rawa ta shiga kiran Aliyu, dontsabar takaici Aneesah kasa daukar Shakur dake ta tsala ihu tayi, sae kallon Inteesar take kmr ta maketa, Aliyu na daga wayar ta fashe masa da kuka, ya mike tsaye da sauri yace "me ya faru," cikinkuka tace "ko ba Safeena bace wae xata kasheni ta kira kawayenta da yawa a gidan har da mamarta gasu nn xasu cire kofar wae su kasheni," Aneesah ta girgixa kai cike da takaici ta kinkimi danta tayi hanyar kofa xata fita da gudu inteesar ta karasa kusa da kofar ta rikota tace "wayyo so kike su kashemu, don Allah ki bari ya dawo," da sauri inteesar ta cire makullin, Aneesah ta ma rasa me xata ce mata, su safeena har lkcn basu fasa buga kofar da suke suna xage xage ba, Aneesah ta shiga mayar masu ita ma, hka suka dinga xage xage ta uwa ta uba, sum sum inteesar tayi jikin window har lkcn a tsorace take ta tsaya tana jiran shigowar Aliyu, ko minti sha biyar ba ayi ba ya shigo gidan da motarsa, tayi gun Aneesah da ke ji kmr ta cire kofar ta fita suyi ta takare tace "Aneesah ya dawo," Aneesah ta galla mata harara tace "da'allah ja can kin ban waje, kin ban mamaki inteesar," Aliyu ya hauro sama yana kallon safeena da kawayenta kusan su biyar uwarta ma na tsaye cikinsu, wani mugun tsawa ya daka ma kawayen nata yace "b4 d count of 3 duk ku fice min a gida kar na sa a kulle min ku karuwan bnxa kawae yan iska nn din gidan ubanku ne ko na uwarku, kaji min bitches " tuni jikin safeena ya dau rawa, kawayen nata kuwa sum sum suka shiga sauka kasa yana binsu da kallo yana huci, ko kallon uwar safeenar bae yi ba yyi kan safeena ya fixgota ya kai mata mari yace "gidan nawa xaki mayar joint din yan iska? To maxa ke ma dauko gyalenki ki bi su bana son na bude ido na ganki cikin gidan nn, get out" cikin tsawa ya karasa maganar, Hajiya na kallonsa da mamaki tace "Aliyu a kan idona kke walakanta min 'ya ta," ya juya yana mata mugun kallo yace "an walakantata din, ae dama a walakance kika bani ita, kuma a walakance na sameta ko kun manta ne," yyi tsaki ya shiga buga kofar Inteesar, inteesar na hararan kofar tace"waye?" yace "uwarki ce, kin xo kin bude min kofa ko sae na taka ki," inteesar tayi tsaki tace "to baxan bude ba," Aneesah ta bude baki da mamaki tana kallon kofar, a lallai wnn gantalallene shi kuma ba shi da gwani, a fusace ya juya ya shige dakinsa, safeena ta fito sabe da gyale tana matsar kwalla tana kallon uwarta, uwar tace "ke ina xaki maxa koma ita kanta naga ba kyaleta yyi ba, hka yake dama," safeena tace "hka yake wllh...." fitowar Aliyu yasa safeena tayi tsit, ko kallonsu bae yi ba ya isa jikin kofar inteesar da spare key a hannunsa, inteesar na jin ya saka key cikin kofar ta mike tsaye da sauri tana kallon Aneesah ta nuna mata bathroom murya kasa kasa tace "ki shiga bayi kafinya shigo," ko kallonta Aneesah bata yi ba, har ya bude kofar ya shiga dakin, da sauri inteesar ta juya xata bar wajen ya fixgota a fusace ta fada kansa ta fasa masa ihu a tsorace tace "wllh xan gaya ka da Abba," idonta ya tsaya kallo da alamar mamaki, ya sa hannu ya dago kanta yana kallonta da kyau, a hankali ya shiga kare mata kallo snn taga ya sake ta, Safeena da uwarta na bakin kofa suna kallon dukabinda ke faruwa, har ya juya xae fita ya juya yana mata mugun kallo yace "wnn wacece," ta hararesa tace "kawata ce," yyi shiru yana kallonta, shakur ya karaso kusa da shi yana cewa "daddy," da maganarsa da bae gama fitowa ba, ya sunkuya yana kallonsa snn ya shafa kanshi yace "hw re yhu dan daddy," snn ya juya ya fita shakur na biye da shia baya, sum sum safeena da uwarta suka bar wajen, bbu yabo bbu fallasa Aneesah tace "dauko min yarona na tafi gida" Inteesar tace "lah har xaki tafi ki bar anjima mana ko ruwa fa baki sha ba," Aneesah ta harareta tace "ae wllh kin bada mata Inteesar, ni dauko min yaro na na bar gidan nn," safeena da uwarta na shiga daki uwartata ta kira Hajiyar Aliyu, tace "maxa maxa ki taho ki ga irin rikon da danki ke ma 'ya ta Hajiya, hka muka yi dakudama ya dinga dukan safeena," Hajiya ta bude baki tana salati tace "wllh Alhaji ya hanani xuwa gida Aliyu ban san dalili ba, amma kar ki damu xan kirasa ynxun nn Hajiya" inteesar na shirin kwanciyawajen karfe goma Aliyu ya shigo dakin, bata ko kallesa ba ta gama abinda xata yi ta shige cikin bargo, ya dawo gefenta ya yaye bargon yana kallonta, ta hararesa tace "meye hka," ya dan marairaice mata yace "yau ma tausaya min xaki yi kanwata," nn da nn ta fara kuka kmr jira take tace"ni wlh wllh ka fitar min a daki ina gaya maka," yyi dariya ya dawo gefenta ya kwanta yana shafa cikinta yana murmushi xae yi magana sae kuma ya fasa, ta turasa tace "ni fa bana son iskancin nn ka fitar min a daki," yana ci gaba da shafa cikinta yace to wacece wnn yarinyar da na gani daxu a gidan nn,inteesar ta buge masa hannu tace "kawata ce," yace "a ina kika samo ta," tayi masa bnxa, ya rungumota ssae, sae da ya jagwagwalata snn ya fita daga dakin ganin irin kukan da take a tsorace . Inteesar na kwance a daki tun safe take ta bacci ta kasa tashi, da ta farka xata koma taji dae yunwa ya isheta ta mike xaune ba shiri tana kallon agogo, taga karfe daya, ta tabe baki ta jingina jikin gadonta bbu wanda ya damu da ko ta karya ko bata karya ba a gidan, kuma ranar lahadi ne Aliyu na gida, ta sauko daga kan gadon da kyar idonta na juya mata ta dauki xani ta daura kan rigar baccinta ta bude kofa ta fita tana jan kafa, xaune ta tarda shi da safeena kan dinnin suna lunch sae hira take masa tana dariya, shi kam sae dae yyi murmushi yana cin abincinsa, da wuya kaga dariyan Aliyu, inteesar ta tabe baki ta shige kitchen suka bi ta da kallo, Aliyu ya girgixa kai yace "yarinyar nn dae bata da amfani a gidan nn," safeena ta dauke kanta ta ja bakinta tayi shiru don ta san tana iya magana ya gwaleta ynxu ba karamin aikinsa bne, inteesar taji bata jin cin indomie, ta dan bude tukunyar safeena tana lekar abinda ke ciki, cous cous ne da miyar hanta, ta dan yatsina fuska duk da hka kawae taji abincin ya shiga ranta, ta rufe tukunyar a hankali tayi xamanta a kitchen din tana tunanin me xata dafa, indomien dae at lng lst tayi decide ta dafa ta mike tsaye ta daura ruwan, ta bar shi ya fara tafasa snn ta shiga xuba abubuwan da xata xuba, hka kawae taji bata jin cin kwae, indomien na fara dafuwa taji xuciyarta na mugun tashi, ta koma baya da sauri tana rike da cikinta da ya hautsine nn da nn, ji tayi amai na neman xubo mata ta toshe bakinta da hannunta da sauri ta fice daga kitchen din da gudunta tayi hanyar stairs har tana tuntube, duk suka bita da kallo Aliyu ya mike ya bi bayanta da sauri yana tambayarta me ya faru ya ma yi xaton yankewa tayi, safeena bata yi gigin binsa ba don tasan halinsa, da kyar Inteesar ta iya karasawa dakinta ta bude kofar bayi da sauri ta durkushe nn bakin kofar ta shiga kwarara amai kmr xata amaye hanjin cikinta. Aliyu ya shigo dakin da sauri ya karaso bakin kofar bayin yana kallonta, har lkcn amai take ssae gashi bbu komai cikinta, ya durkusa gabanta a hankali ya dafa ta yana mata sannu, buge masa hannunsa tayi, tayi xaman dirshan a bakin kofar tana mayar da numfashi ta fashe da kuka ta jingina jikin bango duk ta rasa inda xata sa kanta, juye juyeta shiga yi a bakin kofar tana kuka tana kiran Abbanta, ya fixgota ya daka mata tsawa "kina hauka ne," ko kallonsa bata yi ba ta rarrafa jikin gado ta xauna ta jinginar da kanta tana ci gaba da kuka tana mayar da numfashi, ya mike ya dawo kusa da ita yana kallonta ya dafa ta xae yi magana ta mike da sauri ta koma bayin ta durkushe ta shiga kwararo wani aman kmr xata shide har wani rawa jikinta yake, lkci daya jikinta ya dau xafi, ya riketa yana mata sannu, ta langwabe masa ta fada kansa sae kiran Abba take tana mayar da numfashi, ta fara kkrin mikewa ya rikota yace "ina xa ki," tana girgixa masa kai ta kuma fadawa kansa tace "wayyo kwanciya xanyi na gaji," ya dago ta ya shiga da ita bayin ya wanke mata baki ya dauketa ya maidota cikin dakin ya kwantar kan gado ya rufa mata bargo yana kallonta sae rawan sanyi take, ya koma ya gyara bathroom din, snn ya dawo gefenta ya xauna yana kallonta duk ya ma rasa wani tunani xae yi, ya jinginar da kansa jikin bango a hankali ya lumshe idonsa "no! Wnn me shegen rakin baxata iya rainon ciki ba ynxu, nd bae tashi haihuwa da ita ba tukun, da ma safeena ce wnn kam takuran da yake samu a gida a kanta xae kara yawa ne ma, to ma wani moranta yyi har xata dauki ciki ynxu" yyi tsaki ya bude ido yana kallonta bacci take amma da gani ba me ddi ba sae juye juye take, ya girgixa kai ya mike ya fice daga dakin, makullin motarsa ya dauka ya sauko falo, safeena da ta fito daga kitchen knn bayan ta kashe gas din da Inteesar ta kunna tace "me ya sameta Dear," ya galla mata harara yace "ban sani ba," ya fice, ta bi sa da kallo, ita kam halin Aliyu ya isheta a gidan nn, gashi sae bata

Chapter 20 of 32