Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
har sae da momy dake ba ihsaan abinci ta raxana, intisaar tana shigowa ta shigedakidama, da ace ya ganta a falo a wannan lkcn da bbu abinda xae sabaxae sumar daita ba gaban uwarta, shi ta gaggaya ma maganganu hka? Juyawa yyi ya bar sashinnasu ba tare da yace ma uwartata komai ba. Falon hajiyarsu ya shiga, tana ganinsa ta mike da sauri tana cewa "me ya faru Ali, wa ya bata maka rae hka" yyi huci me xafi ya dafe kai yace "wae momy ni yarinyar nan tasa gaba ta gaggayawa magana yau, ya salam!," hajiya ta rude tace "wace yarinyar Aliyu," ya mike tsaye ya kifa kai dabango yace "yarinyar gidan nan," hajiya ta hade rae tace "wae tsinanniyar yarinyar nan intisaar?" kasa cewa komai yyi sae idoda ya tsurawa bangon dakin, wae shi yau intisaar ta bude baki take ce ma Allah xae saka mata, "goshh!" ya fadi da karfi, towaema garin yaya ya tsaya kallonta kmr soko ya kasa mata komai har ta bar wajen? To wae ma waye ya bata bakin magana a gida? Budewar kofar da yaji hajiyarsu tayi ne ya sa shi juyowa da sauri yanakallonta,ashe tayi surutun ta ta gaji ba tare da yasan me take cewa ba,ina xaki hajiya, ya tambayeta yana kallonta, ranta a bace tacesamun su xanje nayi, nasan shegiyar uwarta ce xata sata tayi hkn, duk abinda xae faru sae dae ya faru a gidan nan don bbu mai taba min kai ya xauna lafya,"yyi huci me xafi yace "ki barsu kawae momy, amma koma me nayi mata a gidan nan baxanyi nadama ba ko dana sani saedae duk abinda xa ayi min a min, amma sae nahallaka ta. Hajiya tayi ajiyar xuciya tace"shknan son, na baka go ahead kayi mata duk abinda yaxo knka." ya juya ya fice ba tare da ya sake cewa komai ba, yana tunanin irin abinda xae yi mata idan ya kamata, sadeeq kuma har gidan ubansa xae je ya samesa. . . Yau tun da gari ya waye intisaar batafita ba, duk ta rasa abinda ke mata ddi a gidan ga yawan faduwar gaba da take yi duk ta rasa sukuni, ko islamiyya ma taki xuwa da yake ranar lahadice, tun bayan abinda tayi ma ya Aliyu jiya da daddare ta kasa samun nutsuwa har ynxu, tayi da ta sanin abinda tayi masa yafi a kirga, tasan baxa ta ji da ddi ba idan tashiga hannunsa,to ma wae me ya kai ta, kai xuciya ma dae ba a iya masa, jiya ce rana ta farko da tayi ma ya Aliyu hk, momy tai tayi da ita ta gyamata me ke damunta taki fadi, sae dae tace ita bbu abinda ke damunta, ta mike daga kwance da take tana kallon agogo karfe goma da minti goma na safe, hijab din ta ta dauka ta leka bedroom tace ma momy ta tafi wajen inna, momy ta dan ji ddin hka don ta rasa kan 'yar tata, tace "to ki gaida min ita," tace "to" sannan ta fice gabanta na mugun faduwa, gudu-gudu sauri-sauri take tafiyar, gidan tsit don duk 'yan matan gidan sun tafi islamiyya, sllma tayi kofar falon abba jikintana rawa, abba ya amsa ta shiga ta nemi gefe ta xauna tana gaida abban, abba ya amsa da fara'arsa yace ta tashi ta xauna kan kujera,takoma kan kujerar, abba yace "me ya hanaki xuwa makarntar yau?" ta kirkiro murmushi ta lafta masa karya, "wanki nayi abba," yace "to yyi kyau" bbu matsala ko? Ta dan fara kame-kame, tace"aa...dama...abba.." wayr abba tayi ring ya dauko yana duba mae kiran nasa, ya daga.Shiru intisaar tayi ta jingina kanta jikin kujerar tana tunanin me xata ce da abba, sllmr da taji da muryar mae sllamar yasa xuciyarta ya kusa shigewa cikinta don tsoro, da kyar ta iya amsa masa tayi saurindauke kanta, Aliyu ya shigo palon sanye da bakar jallabiya, kallo daya yyi mata ya dauke kansa ya nemi gefe ya xauna ya tsura ma A.cn dake ta aiki a falon ido, ta mike jiki a sabule xata bar falon don har ynxu abba waya yake, abba yyi mata alama da hannu ta koma ta xauna, ta koma cikin rashin kuxari ta xauna tana wasa da long fingers dinta, ta saci kallon Aliyun taga kallonta yake yi, da sauri ta dauke kanta xuciyarta na bugawa, abba yagama wayan ya juya yana kalln Aliyun yace "sae ynxu garin ka ya waye knan malam," ya shafa kansa ya danyi murmushi yace "kayi hkuri abba, yau na tashi da ciwon kai ne," abba baice masa komai ba illa Allah ya sauwake, yace"ameen" sannan yace "ina kwana abba," lfya lau, ka tashi lfya?" abba ya amsa yana kallon intisaar da har ynxu kanta a sunkuye yake, kun gaisa da yayannaki ne? Ta dago kai da sauri tace "ina kwana yaya?" Aliyun yace "lfya lau, da kina jiran na gaida ke ne halan" ya fadiyana kirkiran murmushi ganin yanda abban nasa ya kafa masa ido, ita din ma murmushin ta kirkiro tace cikin muryar da ba tata ba"kayihkuri na sha'afa ne" abba ya dubi intisaar din yace "yauwa ina jinki fatima," ta gwalo dara-daran idonta ta rasa me ma xata ce da abban, sae kawae ta samu kanta da cewa "aa dama abba gidan momy nke sonnaje ne yau," abba yace "wace momyn knan?" da sauri tace "momynsu maryam" yace "ohhk gidan nafisa xaki" tace "uhm," abba yace yaushe xaki dawo idan kinje? Da yamma xan dawo abba, ta fadi da sauri tana kallonsa, duk da tasan idan taje ba lallai bne ta dawo kuma, kila can xae fiye mata xaman lfya. "wa xae kai ki knan?" tayishiru sannan tace "xan hau tricycle abba" abba yace "aa Aliyu dae ya kai ki, tunda yana gida. Intisaar ta dago kaida sauri tana kallon Aliyu, taga yyi wani murmushi irin tamugunta, ta girgixa kai gabanta na faduwacikin tausasa murya tace "abba ya haisam yace xae kai ni kuma..," Aliyu ya kalleta yana murmushi yyi saurin cewa "ni cinyekixanyi a hanya knan?" ita din ma kirkiran murmushin tayi tace "aa ba hka bne, kaga na riga da na fara gya masa, da bn gaya masa bne sae ka kaini," to ai ni da haisam daya ne, meye a ciki idan ni na kai ki din? Ya tambayeta yana kallon tsakiyar idonta, Ta xaro ido xuciyarta na bugawa tace"gskya ne," abba yace "toma wae a ina kika ga haisam din?" ta fara kame-kame tama rasa abinda xata ce masa, abba yace"tun asuba ya shigo yace min xae tafi jigawa, ko ya fasa ne?" ta dan sata kallon Aliyun da ya kafa mata ido yana murmushin da ta san na mugunta ne, ta rumtse idonta cike da tsoro tace "na manta ne, hka ne abba," Aliyu yyi 'yar dariya yace "to yanxu kin yrda na kai ki?," tace "uhm" yace "aa kiyi magana mana, ta mike tana cewa "bari naje na shirya," abba ya kirata ya dauko dubu biyar ya bata, yace"ki gaida min dasu shaheed," ta durkusa har kasa tayi masa gdya sannan ta fice da sauri kafarta na hardewa, abba yyi murmushi, yana jin ddin alakar 'ya yan nasa, don a nasa tunanin, Aliyun son intisaar din yake, ganin actions dinsa. Intisaar na fita da gudu tayi sashinsu don tana tsoron kar ya biyota, momy ta kalleta tace "har kin dawo?" tace "uhm, momy manta da innar nan, gyangyadi take ta minna gudo," bedroom ta shige da sauri ta fada kan gado, ae xuwa gidan anty nafisa kam ya sha ruwa ysu don ko hauka take ita kam baxata bi Aliyu ba. Aliyu kam yana barin falon abba ya shige bedrom dinsa cike da jin ddi ya shirya, irin abinda xae mata ya dinga kitsimawa a ransa, rannasa na dada baci, ya gama shirinsa tsaf ya fito,hajiya na tambayrsa inda xa shi amma baetanka mata ba, kujera ya ja a tsakar gidan ya xauna jiranta, amma har kusan karfe sha daya da rabi bata fito ba, ya gaji da jiragashi bbu kowa a gidan bare ya aika kiranta, shi kam yau idan bae ma yarinyar nan abinda ke cikin ransa ba ciwon xuciya xae iya kamasa, yyi huci me xafi ya mike tsaye yana waige- waige, kasa daure wa yyi yaje sashin nasu, yana isa ya bude kofar falon momy na xaune tana duba wani littafi, intisaar ma lkcn ta fito falon tana kwance tana kallon Mbc2, ya kalli intisaar din ya dake yace "kin shanya ni ina ta jiranki?" ta mike tana kallonsa tace"tafiyar nan fa ina ga na fasa kayi wuce war ka kawae," ta juya ta shige bedroom xuciyarta na bugawa, don taga kkrinta na fada masa hkn, tsaye yyi bakin kofar kmr ruwa ya cinyeshi, ya juya ya bar wajen xuciyarsa na harbawa, lallai yarinyar nan tadauko hnyr raina shi ne kuma xae yi maganinta, ransa a bace ya bar gidan yanatunanin me xae ma intisaar yaji ddi idan ta shiga hannunsa?" kiranta momy tayi bayan ya fice fuskarta daure tace "meya hada ki dashi, kuma ina xakuda?" nan ta koro ma momy yanda sukayi momyn ta hade rae tace "karki kuskura, ko da wasa kuma." yau kusan sati biyu knan suna wasar 'yar buya da Aliyu duk inda tasan xasu hadu bata xuwa, bangaren inna ma ba kasafai take xuwa ba kullum dae tana kunshe a daki kmr sabuwar amarya, shi kam kullum cikin addu'ar ta shigo hannunsa yake, ya rasa kwanciyar hankli har sae ya mata abinda ke ransa har gobe idan ya tuno kalamanta sae ransa yyi mugun baci, ya ma daina ganinta kwata-kwata a cikin gidan, har yyi tafiya xuwa lagos basu hadu ba. faruuq kam kullum suna manne da juna, idan bae xo ba to xai kirata, shakuwarsu ya wuce misali, shi kullum matsalarsa ta xamomatarsa, dn yaxo ya sami inna tace ya bata wata guda suna shawara ne da abba, to gashi har anyi wata biyu shiru, intisaar a ko da yaushe cikin kwantar masa da hnkli take, takan ce masa ae babba baya magana biyu, tunda inna tace ya kwantar da hnklinsa an bashi, kawaeya daina tada hnkalinsa ita din tasa ce. yau kam wajen innarta ta shirya xata je suyi hira don ita bata cika hira da momy ba, falon abba ta fara shiga da sllamrta tana tunanin ko dae ta jaraba abinda maryam tace mata a kan karatunsu, "ya dae fatima ba matsala ko?" abba ya tambayeta bayan sun gaisa, tayi murmushi tace "dama abba ca nayi don Allah ka bar mu muci gaba da karatunmu," abba yyi murmushi yana kallonta yace "karku damu fatima, xakuyi karatu sosai ammaa gidan maxajenku, don hka tsarin inna yake, kinga nafisada kike ganinta ita ma a gidan mijinta ta karashe karatun ta kuma kinga ynxu tana aikinta," tayi shiru kanta a kasa, duk da bata so hkn ba, kawae tace masa "to abba ngd" Abba yyi murmushi yace "dama ina san magana dake intisaar, wannan yaron da yake xuwa wajenki faruuq kin tabbatar kina sonsa?" tayi shiru ta kasa cewa komai ga kunya da ya lullubeta, abba ya cigaba dacewa"manyansa sun xo sun sameni ne, amma nace su dakata don akwae wata shawara da mukeyi da inna, duk me ake ciki nace xan sanar da su," ke kina sonsa?Ta sunkuyar da kai bata ce komai ba sae wasa . ... Salon ku batawa dana suna daga ke har gantalalliyar yar taki, to ahir dinku, aure kuma kmr anyi an gama ne indaiina raye, ina nan ina lissafi yau shekara daya knan da ta kaso aurenta ta dawo mana gidan nan take ta tsula tsiyarta kun sa mata ido, umma a fusace ta mike tana rike da kugu tace "to a kanki take xaune a gidan ko kuma ciyar da ita kke ko....." tsawa abba ya daka mata ya mike yana kallnta a fusace "fice min daga falo," inna da tuni ta fara matsar kwalla tace "wllh ka korata idan ba hka ba ni xan bar maku falon," umma tace "ko bka fada ba dama, amma wllh tllh baku isa kuma 'yata dole ba" ta juya fuu ta fice, fadila ta mike ita ma tana kuka xata fice Aliyu ya daka matatsawa "gidan ubanwa xaki, c'mon get back kar na ballaki" ta koma tana goge hawaye ta xauna, abba ya dubeta fuskarsa a hade yace "ki sa a ranki cewa nan da wata biyu ne bikinki, kuma daga yau bna sn ko kusa da gate ki je," inna ta cafke "ae wajena ma xata dawo har ranar bikin, kinakomawa ki tattaro kayanki ki dawo bangarena" abba yace kin dai ji, kuma bna son a tunasar dake a kan hkn, hajiya ta rike haba cike da jimami tace "abu dae bae yi ddi ba, kuma nasan wannan xugi ne akayi, amma Allah ya fi koma wa yyi," ta fadi hkn ne tana satan kalln momy da tayi jigum tana sauraransu, abba yyi tsaki yana kallon hajiyar amma bae ce kmai ba, ita kuwa sae girgixa kafa take bakinta a tabe, haisam kam tv ya kafa ma ido, abba ya dubi haisam din yace "ya maganr da mukayi da kai haisam," haisam ya danyii murmushi yace "abba ni na amince ae xabinku shinenawa," abba yace "to Allah yyi maka albarka," yace "ameen abba," abba ya dubi maryam din Anty nafisa yace"daughter kema dae kin amince ko?" ta rufe fuskarta bata ce komai ba, abba yyi murmushi yace "to Allah yyi maku albarka, yasa hkn shi yafi alkhairi," gaba daya falon suka ceameen, inna baki har kunne sae sa masu albarka take, Aliyu yyi dubara ya koma gefen haisam murya can kasa-kasa yace "wae da maryam abba xae hadaka kace ka amince?" haisam ba tare da ya kallesa ba yace "um" Aliyu ya wara ido da mamaki yace "gosh, amma an cuceka, kai din yaro ne da xa a xaba mka mata, me xakayi da wannan kwailar da bata wuce 18 ba battun ga big babes a gari? Kaiian cuceka wllh, ae abba yasan baxanyi toleratn hkn ba shiyasa bai dosheni da wannan wawan xancen ba," in kagayanda ran Aliyu ya baci sae ka rantsa kace shi aka xaba mamata a lkcn, amma haisam ko a jikinsa don bai da wata mafita tunda abba ya dde yana masa mgnr ya fito da mata,kuma abba sae da ya nemi shawarsa kafin ya hadasa da maryam, kuma dae maryam kanwarsa ce, bayan hka ma maryam kyakkyawa ce ga ilimi both, sannan ga hnkli da nutsuwa shi kam bae ga aibunta ba shiyasa bae ma yiwa abbansa musu ba don yasan warce ya so a rayuwarsa baxae taba samunta ba, wato intisaar. Hajiya kanta sae faman hararar haisam din take kmr ta makuresa amma yaki dago kan, yau dae xafi Alhaji da uwarsa sukayi niyyar tarawa umma, tunda gashi 'ya yanta biyu gaba daya auren hadi xa a yi masu, tab ae ita kam baxata yi tolerate din wannan ba. Intisaar sae tsunkulin maryam take yi tana 'yar dariya tana cewa "amaryar yayanmu," xainab ma hka ta dan dinga tsokanrta murya can kasa, ita dae bata ko daga kai ta kallesu ba, Abba ya kira Aliyu dake ta hararar inna da 'yar ta nafisa don yasan sune kan gaba akan wannan abun,ya dago kai fuskarsa a dan daure yace "na'am" abba yace"ya maganar aure fa?" ya dan yatsine fuska yace "ban shirya ba abba" abba ya tsura masa ido yana kallonsa kanayace "matarce bbu ko kudi?" ya tabe baki yace "duka" don bae ga dalilin wannan tambayr da abba yake masa gaban yan sa idon nan ba, har da inna yake nufi da momy, dama shi daya abba ya kira ya tambaya da xae ce masa yana da safeenah, amma ba gaban wannan group din da ya tara ba. Hajiya taji ddin yanda dan nata yaba uban nasa amsa har ta kasa boye hkn sae murmushi take, abba yyi murmushi yace "to yyi kyau," sannan ya juya yana kallon intisaar yace "ke inna tace akwae me nemanki ko?" gabanta yyi mugun faduwa ta sunkuyar da kai bata ce komai ba, abba ya nisa yace "baxan iya bashi ke ba fatima, ke din tamu ce baxan bari ki fita daga gidan nan ba sae daeyyi hkuri, amma idan har yaga akwae wanda yake so a gidan nan xan iya bashi, don naga inna ta yaba da hnklinsasosae," kmr saukar aradu mgnr ta dinga xuwa ma intisaar ta kasa dago kanta sae jirin da take gani daga xaune, falon yyi tsit kowa na kallon abba, ita kanta xainab sae da tayi mutuwar xaune don maganar ta girgixa ta sosae, abba yyi shiru sannan yaci gaba da magana kmr hka, "ynxu abinda nke son kowa ya sani a nan shine, Ni da mahaifiyata munyishawara daga karshe muka kawo conclusion a kan cewa, na hada auren 'ya ta fateema da Aliyu, kuma ni din xan masa komai na auren tunda yace bae da kudi," final decision din da na ynke knan, don hka bna son wata magana kuma indae a kan wannan ne daga bakin kowa, ya fadi yana kallon su gaba daya. . .....Har daren ranar Intisaar bata daina kuka ba,ita kam tunda take bata taba shiga tashin hnkli irin na wnn rana ba, momy tayi lallashin har ta gaji ta kyaleta ganin kamar kara tunxurata take, ita gani take kmr momy ba sonta take ba tunda har taki cewa komae a falon, Zainab da maryam ma sun gaji da lallashin sun kyaleta, hka ma Anty Nafisa da ta hau ta da fada ganin lallashin nata da ake kmr xuga ta ake tayi ta kuka,ita kam ta rasa abinda ke mata ddi a duniya. Karfe tara da minti biyar na dare Haisam ya shigo falon nasu, momy na xaune ita da ihsaan suna cin abinci, ita ko tana kasan tiles a xaune ta kife kanta da kujera tun safe take a hkn, sllh kadae ke mikar da ita kuma da tayi xata dawo ta xauna taci gaba da aikin kukanta, dama tuni momy ta fita harkarta, don abincin ranar da ta xubo mata ma kin ci tayi, hkn ma yasa bata xubo mata na daren ba tunda abun nata kmr iskanci ne. Haisam ya gaida momy taamsa da fara'arta ta bar masu falon, ya dawo gaban intisaar ya durkusa yana kallonta kmr shima ya taya ta kukan, wani sabon kukan ta fashe da tana kallonsa gwaninban tausayi, ya xauna gaban nata hade da dago kanta cike da damuwa yace "haba intisaar, so kike ki janyo ma kanki wani ciwon ko," xubewa jikinsa tayi cikin kuka tace "ka taimakeni ya Haisam, ka ba ma Abba hkuri wllh bna son ya Aliyu, kasheni xae yi idan....." ya rufe mata baki hade da rungumota yace "ya isa hka kanwata, bbu abinda ya isa ya maki wanda Allah bai maki ba," a hankli ta fara kkrin hadiyekukan nata sae ajiyar xuciya da take yi, har lkcin yana rungume da ita, murya can kasa tace "ya Haisam," shima murya can kasa yace "kanwata" ta girgixa kai a hnkli tace"da ma kai ne" ya dagota yana kallonta yace "ni ne me?" wasu sababbin hawaye suka gangaro bisa kuncinta, ta maida kanta ga kafadarsa cikin rawar murya tace "dama kai ne Abba ya bani, Bayan sati biyu da faruwar lamarin, tana xaune ita dazainab da kursum a tsakar gida, su suna cin gyada suna hirar irin abubuwan da xasuyi a bikin fadila da ya rage saura sati biyu don abba ya maido dashi kusa a dalilin fitsarar da taje tayi ma inna wae sae tace ma abba ya janyemaganar aurenta da mai 'ya ya har uku tunda ita ce ta xugasa ya hadasu dama, kowa dai yasan umma ce ta sa taxuwa tayi ma innar hka, inna ko ta kwashe abinda ya faru da wanda ma bai faru ba duk ta tsara mar abba tana matsarkwalla, har da ce masa da bulalarta taxo wae xata mata duka, kuma daga Aisha har shafa bbu wanda ya hanata suna kallonta, abba yasa Haisam ya xane ta snn ya maida bikin kusa. intisaar tayi xurfi cikin tunanin da tke yi, xainab ta kwashi bawon gyadar da suka gama ci ta watsa mata su, ba shirita dawo daga duniyar tunanin da ta shiga, ta hade rae tace "meye hka xainab," xainabta dawo gefenta taxauna tana kallonta tace "haba intisaar ke baki da aiki ynxusae tunane tunane, dubi fa yanda duk kika bi kika lalace," intisaar tayi narai-narai da ido kmr xata yi kuka amma ta kasa cewa komai, xainab tace "ynxu tsakaninki da Allah meye matsalarki ki gya min," nan da nan ta fara hawaye tana kallon Zainab din tace "ya faruuq," xainab tayi tsaki tace "yyi pick din cal din naki ne," ta girgixa mata kai a hnklitace "A'a, he ix nt still respondn," xainab ta tabe baki "to tunda ke kuma shashasha ce 'yar wahala ae sae ki ta kiransa, nan a gabanki ya haisam yyi ta kiransa ranar kinga ya daga, mutumin da har office ma ya bi sa, sae dae ace masa baya nn, alhalin kuma yana nn din, kwanakin baya kusan kullum sae inna ta kirasa kinga yana daga wayar, mutumin daya gujeki lokaci daya idan ba ma wauta ba meye na damuwa dashi," cikin kuka intisaar tace "haba xainab ba dole ya guje ni ba, ai tunani xae yi na yaudaresa ne, kuma ko..." xainab ta buga tsaki tace"gskya ne, sae ki tayi ai," snn ta bar ta wajen tayi gaba, kursum ma ta mike tace"duk kin bi kin daga ma mutane hankali akan wanda bai ma damu da ke ba, idan har sonki yake da gskya, ai baxae guje ki lkci daya ba, kuma idan shi dan mutunci ne bai ci ace ya ma ya Haisam abinda yyi masa ba" ita ma tana kai wa nn tayi gaba, ta kife kanta kan gwiwowinta, kuka take kamar ranta xae fita, ita kam ta ga rayuwa, ynxu bbu wanda xae fahimce abinda take ji a ranta, momy damatuni ta dawo daga rakiyarta, ga wani irin sabon tsana da hajiya ke mata a gidan don ji take kmr ta kasheta ta huta, hkn yasa bata da ikon ko lekowa compound, ynxu ma bata gidan shine dalilin fitowar ta tsakar gidan dasu xainab. Budewar gate din da taji ne yasa tadago kanta a tsorace don tayi tunanin su hajiya ne suka dawo, wani irin muguwar faduwar gaba yaxo mata ta dalilin hada idoda suka yii da ya Aliyu, tuni jikinta ya fara bari tayi saurin mikewa tsaye, tana kakkabe jikinta duk na karfin hali. Sae da taga ya wuce ta snn murya na rawa tace"ina yini," shima don gudun kar yace bata gaishesa bane, ta ga ya juyo yana dawowata inda take kuma, salati ta shiga yi a xuciyarta gabanta na ci gaba da bugu, shi knn ta ja ma kanta, da ta sani da bata gaishesa ba ma, gab da ita ya tsaya yana kallonta, ta kasa dago kai ta kallesa don tsoro,"kika ce me?" ya tambayeta cikin daga murya, ta fara kame-kame. "aa.. Dama ni em gaisheka nayi dama," ya fixgota hade da dago kanta yana kallonta, ta tsura masa ido ganin yanda ya rame sae idanuwa, lips din nn nasa yyi wani irin pink sae sheki suke. Wasu sababbin hawaye sukagangaro bisa kuncin ta. . Abba na barin wajen, Aliyu ya fito yyi hanyar gate yana hararan inna da har ynxu ke tsaye tsakar gidan tana kuka, inna ta bisa da gudu ta datse gate din tana cewa gidan uban wa xaka? Sae kuma ta shiga kwada ma Abba kira"Bukar maxa ka fito gashi nn xae gudu wllh," Abun dariya abun takaici, su fadila da kursum dake leke ta taga suka dinga dariya har da faduwa, nn da nn Aliyu ya saita murya ya marairaice mata yana rokan ta ta bude gate ya fita ynxu xae dawo, inna taki sae faman kwala ma Abba kira take tana cewa xae gudu, Haisam ya fito yyi bangarensu intisaar, ba a dau lkci ba suka fito tare da momy suka shigafalon Abba, duk wnn abun da ake akan idonsu hajiya dake leke ta taga ne, wayar Aliyun yyi ring ya duba ya ga Abba ne, ya maida aljihu, yace "don Allah inna ki bani waje na wuce, kati xan je siya," inna ta galla masa harara tace "ae wllh bbu inda xaka sae bukar ya ci min ubanka yau," dariya ta kubce masa, ya ko dinga yi har da buga kafa, karar da wayarsa ta sake yi ne yasa yyi saurin juyawa yyi bangaren innar, inna tace "gidan uban wa xaka, kar ka kuskura ka dosa falona," ko kallonta bai yi ba yyi saurin shan kwana, sae ga Abba ya fito fuskar nn tasa bbu alamar wasa xae yi bangarensu Aliyun inna tace "yyi bangarena maxa ka bisa" bai kara bin ta kanta ba yyi sashin nata, Aliyu kam bae tsaya sashin inna ba don yasan biyosa abba xae yi, yyi nisa da bangaren inna ya tsaya kare ma fence din gidan kallo duk electric wire ne, baxae yiwu ya dira ba, yayi jim kmr mai naxarin yanda xae yi sae kuma ya xaga kawae har bangarensu intisaar, ta gama dauraye kwanukan da suka ci abinci knn a bakin famfo ta juya xata shiga falonsu ta gansa, ta tsorata ainun, ta yo waje da ido cikin tashin hnkli,shiknn ta shiga uku gashi Abba ya kira momy ta tafi, ita kadae ce wajen don ko ihsaan ma na bacci a sashin inna, ihu ta bude baki xata kwada jikinta na bari yyi saurin fixgota hade da rufe mata baki ta fado kansa ya ja ta suka shige falon nasu ya kullo kofar. . 69..... Suna shiga falon ya turata yyi xamansa kan kujera, sai kuma ya mike ya bude fridge ya dauko ruwan gora ya dawo ya xauna yana sha, ita ko jingina tayi jikin bango xuciyarta na harbawa tana kallonsa,ya xabga mata harara"da'alla get out malama ki bar kallona idan ba hka ba na fasa maki ido," da sauri ta dauke kanta tayihanyar bedroom, ya daka mata tsawa,"cum back hia dabba gidan uban wa xaki, ba aiki kike ba" ta tsorata da yanda yake mata maganar ta dawo da sauri kuma ta bude kofar falon ta fita ta dauki broom ta fara sharan dole, to me ya kawo sasashinsu, Abba ta hango yana tahowa inna na biye da shi a baya "Bukar wllh yana cikin gidan nn baxae yu ace ya fita badon na datse gate din, bari dae mu duba ko nn ya yo," itakadae ke xubar ta don Abba ba sauraranta yake ba ma, intisaar taajiye broom din hannunta ta shige falonsu da sauri ganin basu ganta ba, kwance ta gansa kan kujera yana kallon tashar Mbc2,shi ynxu ko shakkar momy ta xo ma ta sameshi bayan abinda yyi mata yau baya yi, ya galla mata harara yace "ke fice ki banwaje kar na taka ki a nn, kar ki sake shigowa falon nn sae na fita," ta girgixa kaitace"A'a Abba ne naga yana xuwa nn....." ya mike xaune da sauri yace "nan yake xuwa?" ta gyada masa kai, yyi shiru sai kuma ya tabe baki yace "Allah ya kawosa lfy, get out ke kuma," ta juya xata bar falon sae kuma ta sake waigowa tace "har da inna fa," ya xaro ido yace "wat? inna" kawae sae ya mike yyi bayan kofa da sauri jin muryar innar, don yasan inna akwae xugi, xatai ta xuga abba ne shi kuma ya dauka yai ta xauna wa a ka, yasan hkn kuma baxae sa yaji da ddi wajen abban nasa ba in dae hajiya inna na gun. "ae yau kam

Chapter 10 of 32