Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
tsawa tace "yhu re deceiving yhur sef Aliyu, tun wuri dare bae maka ba kaje ka samo Fateema inteesar din da kke magana a wnn shegen takardar taka, amma ba ni ba, i hate yhu Aliyu bana sonka Allah ya isa tsakani na da kai," ta karashe maganar da wani matsanancin kuka ta fice daga dakin nasa da sauri rike da hotunanta, yyi murmushin takaici ya dafe kansa da yyi masa nauyi hawayen dake makale a idonsa ya gangaro "yes yasan irin wnn ranan na nn xuwa dama," inteesarna shiga dakinta ta xube kan gado ta dinga rusa kuka kmr an aiko mata da sakon mutuwa, lkci daya taji wani mugun tsanar Aliyu ya dirar mata a xuciya, taji ko ganinsa ma bata sonyi. Tana nn kwance yanda take har dare, ya shigo dakinta da sallama can ciki, abinci ya ajye mata bata ko kallesa ba ya fice,hka ta kwana ranan ko kallon abincin bata yi ba abun duniya ya isheta wae ita Aliyu ke so. Hka suka ci gaba da xama a gidan har na kusan sati daya baya ce mata bata cemasa, ganin ko ya kai mata abinci ma ba ci take ba sae dae ta fito ta dafa yasa ya daina kai mata, kwata kwata ta canxa a gidan hartsoro ma take basa, lkci daya safeena ta lura da irin xaman da suke ta dinga shissige masa ita matar kirki mai yi masa biyayya. Ranar inteesar na kitchen tana dafa jollof rice din da xata ci ta ma gama knn tana xubawa a plate taji kakarin aman safeena a nn falo, ta leko tana kallonta, Aliyu ma ya sauko yana kallonta yace "me ya faru," ta langwabe da kyar tace"nima ban sani ba tun safe nake amai xuciyata ke tashi gashi sae inyi ta jin yawan kasala a jikina baki na ma ba ddi," ya karaso gabanta yana kallonta sae wani lullumshe ido take, ta fara kakarin wani aman, Aliyu yace "ba komai ke damunki ba illa malaria, ltr kije clinic su baki magani," yana kai wa nn ya juya ya koma sama, inteesar ta fito rike da plate din abincin ta ta haura sama ita ma, safeena taji kmr ta nutse kasa don kunya ita nn fa a dole ciki ne da ita kmr yanda suka tsara da mamarta. Don takaici har da kukanta ta kasa tashi daga inda take, inteesar ta sauko kasa daukan ruwa safeena tayi hanyar stairs da sauri ta tsaya tana huci, inteesar ta dauko ruwan xatakoma sama safeena taki bata hanya ta gaji da tsayuwa tace"ki bani hanya na wuce," safeena na hararnta tace "ki tura ni ki wuce," inteesar tace "yau naga ikon Allah ni nace kije a maki treatment din malaria da xaki huce kaina," inteesar bata rufe baki ba safeena ta tura ta da karfi tayi baya xata fadi ta fasa ihu duk da bata fadin ba don ta tsorata, Aliyu ya fito da sauri yana kallon Safeenar yace "me kika yi mata," safeena ta galla masa harara tace "ban sani ba," inteesar dake durkushe wajen tana kuka ta fixgo safeenar a fusace tace "ki bani hanya nace" safeena da ta tashi sae ta kwashe ta da mari, haba Aliyu ya fixgota ya shiga jibgarta yana marinta kmr an aiko sa, inteesar ta haura sama abinta ta bar su nn tsaye. Sae da yaga bata motsin kirki snn ya kyaleta ya haura sama tayi kuka kmr ranta xae fita duk ya faffasa mata baki da hanci, da kyar ta haura sama ta dauki hijabinta tayi gida a xuciyarta tana cewa "ae yautaki ta kare yarinya sae dae wata ba ke ba," Inteesar na shirin kwanciya da daddare ya shigo dakinta, bata ko kalli idan yake ba bare shi kansa ta gama shirinta ta shige bargo ta kashe wutan dakin ta kwanta, da kyar ya dawo gefenta ya xauna a hankali ya kira sunanta tayi kmr bata ji sa ba, hkn yasa ya hau gadon ya xauna dab da ita kan yyi magana ta mike xaune a fusace ta fara masifa "ni malam ka rabu dani mana, wnn wani irin wlknci ne, ka bar ni nayi bacci na mana xaka xo ka sa ni gaba kmr ina binka bashi," hawayen da tagani idonsa ne yasa ta fashe da kuka a raunane tace "ka rabu dani ya Aliyu don Allah nake rokon ka" ya kauda kansa da kyar ya fara magana"don kin gano ina sonki shine xaki fara min wlknci fateema, abinda na gudan ma kaina knn tun farko ban nuna maki so ba....." muryarsa ta to kare ya kasa cewa komai kuma, cikin kuka tace "ka min abinda baxan taba mantawa ba a rayuwata Aliyu, tun ina karamata kke cutata har xuwa girmana, rana guda kuma kace min tun ina karamata kke sona hka ake son dama, to Allah yatsare mu da irin wnn son, Aliyu ya dafe kansa ya kasa cewa komai, ita kam kuka kawae take, da kyar ya dago yana kallonta muryarsa na rawa yace "wllh summa tllh tun baki san kanki ba nake son ki fateema, i just cant bear it she yasa kika ga nake maki abubuwan da nake maki Fateema, ke fa ce dalilin xamana a kano, kema kinsan i am nt suppose 2 b here, a lgs nake rayuwata," ya rungumota tsam tsam jikinsa ya saka mata kuka kmr karamin yaro, "wllh ina sonki fateema ina sonki, diary na gskya ne kece mace ta farko da na fara so a duniya tun baki xama mace ba bayan ke kuma ban sake son wata mace ba har yau Fateema, ki soni plss kar kice xaki rama abinda nayi maki wllh wllh duk cikin so ne Fateema, ban san wani irin wahalallen so nake maki ba hka" kuka take yi ssae ta kasa cewa komae shima yana taya ta, ita har lkcn ta kasa yrda wae Aliyu ne ke mata kuka wae yana sonta, ta shiga xamewa daga jikinsa ya rikota da sauri yace "no inteesar kice wani abu don Allah," ta fashe da wani matsanancin kuka tace "ni baxan iya yrda ba Aliyu, let me be," kin sakinta yyi hkn yasa ta rungumesa ita ma tana kuka ya daura fuskarsa kan nata hawayensa na xuba kan nata, sun kai kusan minti goma a hka snn ta turasa daga jikinta, ta koma ta kwanta jikinta a sanyaye ta juya masa baya shima ya kwanta ya jawo ta jikinsa ta bayan, a kunnenta taji yana rada mata "ki yanke min ko wani hukuncin da kika ga ya dace da ni Inteesar, i deserve it but kar ki xaki rabu dani" ya karasa maganar muryarsa na rawa, bata ce komai ba sae ajiyar xuciyan da take, muryarta na rawa ita ma tace "Ya Aliyu duk cikin so ne kke dukana kmr jaka," ya runtse idonsa kmr tana ganinsa snn ya saka fuskarsa cikin gashinta yace "wllh duk cikin so ne inteesar, sonki yana cutar dani shiyasa nake maki hkn ko xan ji ddi na samu natsuwa a raina amma sae na gane duk hauka ne," ta girgixa kai alamar bata gamsu ba, a hankali yace "baki yrda ba ko?" tace "eh," ya dan yi shiru snn yace "da kin lura da lkcn da nafi dukanki to lkcin da ku ke tare da Faruuq ne, ina mugun kishinki fateema, ko Haisam ban son ganinku tare, sae na kasa bacci ranan, har abinci ma fita raina yake, dalilinki na tsiri xuwa gun inna ba dare ba rana na mayar da falon inna ya xama wajen yinina kullum, sbda ke na fara xama bakin gate fateema don bana son ki fita a gane min ke, idan na yini ban ganki ba har xaxxabi nake yi" a hankali tana girgixa masa kai tace "duk cikin so ne kayi min dukan da yasa na kusa mutuwa a gida ya Aliyu? kuma duk cikin so ne Abba yace kayi treatn dina ka karbi kudin treatment dinka kuma duk cikin so ne kki dawowa kayi treatn din nawa duk da ka karbi kudi bayan kasan halin da nke ciki? duk cikin so ne ka karbe dubu biyar din da ka bani gidan Anty Nafeesa, kuma duk cikin so ne ka ki daukata a motarka ranar a gidanta ka gwammace na shiga na haya? duk cikin so ne kke nuna bako son gani na a gidanku, kuma duk cikin so ne kke bibiyata kullum a gida don ka dokeni ko ka cuce ni? duk cikin so ne kke ma kanninka abu ni baka min hasalima baka son ace kayi min idan ma kaga wani yyi min sae ka kwace? duk cikin so ne ka shiga tashin hnkli lkcn da yace Abba xae hada mu aure, kuma duk cikin so ne kayi treatn dina kan xaka yi stab dina idan na yrda na shigo gidanka a matsayin matarka? duk cikin so ne ka shareni bayan an kaini gidanka 4 d past 1 wk baka san da ci na ko sha na ba, kuma duk cikin so ne ka rabani da pride dina a walakance kayi rapen dina? duk cikin so ne kke cutata kke dukana duk da ina gidan ka a matsayin matarka, kuma duk cikin so ne kayi min kishiya? duk cikin so ne baka son nayi futher din karatuna, snn more importantly ina son ka gaya min me mahaifiyata tayi maka meyasa kke mata abinda kke mata, meyasa...." ta kasa karasa maganar ta fashe da wani matsanancin kuka da kyar tace "idan baka bani concrete amsoshin da xa su gamsar dani ba ban yrda kana sona ba ya Aliyu kuma har abada baxan yrda ba, kuma baxan yi fatan ci gaba da xama da kai a matsayin mijina ba" ta share hawayenta a hankali tace "ina sauraranka," kya ji dashi, don ma kin samu munce muna sonki, . ....Aliyu ya mike xaune yana kallonta a hankali yace "baxan iya cemaki komai ba Inteesar its of no need don ba lallai bne ki yrda, amma bari na dauko maki diary na don nasan ba lallai bne kin karanta duka, komai na ciki inteesar abinda nayi maki da dalilin da yasa na maki hkn, duk da daga baya naga tamkar jahilci ne na dinga yi, idan har kin yrda dani to dubu biyar din nn na nn a ajiye har yau na ajiye maki ban taba ba, i swear Inteesar ina kaunarki fiye da yanda xakiyi tunani, momy kuma...." sae yyi shiru, ta dago kai tana kallonsa ya kauda kansa yace "xanje na bata hkuri," ta mike xaune tana kallonsa tace "baka da abinda xaka kare kanka a nn knn, wato tsabar rainin hankali ne yasa kke yi mahaifiyata rashin mutunci, to ka sani..." da sauri ya rufe bakinta yace "wllh wllh ba hka bne Inteesar, ni dae a iya sanina bbu abinda ya taba hadani da ita, just dat bana gaisheta amma ni ban taba mata rashin kunya ba sae ranar da nayi maku duka gaba daya a gida, na dawo Kano 5yrs bck ranar da na shigo gida muka hadu da momy na gaisheta bata amsa min ba bansan ko bata ji bane though, kuma gaban Hajiya hkn ya faru, yes frm ranar ta hanani gaisheta wae hka take ma mutane, ni kuma banyi wani tunani ba daga ranar nayi vow baxan sake gaisheta ba," kinji dalili inteesar amma xanje na bata hakuri gobe sae muje tare Abba ma na basa hkuri, Allah yyi yau ne karshen wahalata inteesar," ita dae bata ce masa komai ba sae hawayen da take, yace "kiyiHkuri ki yafe min inteesar, nasan har ynxu kina kokwantan son da nake maki amma bari na dauko maki dairyn ynxu na fara karanto maki daga farko don ki yrda da abinda nake gaya makita girgixa masa kai tace "ka barshi kawae bana so," yyi shiru yana kallonta snn a hankali yace "baki yrda ba knn ko inteesar," ta girgixa masa kai kawae tace "gobe ma duba," ya rungumota yana murmushi a hankali yace "Allah sarki bbyna Allah ya bar min ke har karshen rayuwata yasa baxan sake bata maki rae ba ko ba tare da na sani ba, wanda nayi maki maa baya ma Allah yasa ki samu waje a xuciyarki ki yafe min duk da sonki ne ya janyo hka," ta dago a hankali tana kallonsa ya daura goshinsa kan nata yace "kin ga makullin motar ki a diaryn?" tayi shiru bata ce komai ba yyi murmushi yace "1st nyt dinmu na mallaka maki motar yana cikin garage a kulle," bata ce komai ba ta lumshe idonta, a hankali yace "i love yhu my inteesar," kuka ta shiga yi a hankali don ta kasa yarda wae ita Aliyu ke so, ya rungumeta shima kmr xae yi kukan yace"say yhu luv me 2 kanwata don Allah," da kmr baxata ce komai ba sae kuma cikin kuka tace "i love yhu 2 yayana," ta fashe da kuka ya kwantar da ita jikinsa yace "ya isa hka bbyna nima karkisa na fara kukan," ganin ta kasa daina kukan yasa ya kwantar da ita ya shiga kissn dinta, daga nn kuma suka fada duniyar luv, yes daren ranar ta yrda Aliyu na sonta da gske, gaba daya sae da suka yi hawayen farin ciki ya faranta mata rae ita ma ta faranta masa, suka jiyar da junansu farin ciki mara mitsaltuwa, halin da take ciki yasa ya rabu da ita hka ya rungumeta duk ya rikice mata yana gode mata, a hka tayi bacci jikinsa, ya dde yana kallon kyakkyawar fuskarta daga bisanni ya kwantar da ita ya mike ya shiga bayi yyi wanka yyi alwala ya fito yyi shiga sallh don gode ma Allah da ya mallaka masa fateema matsayin matarsa uwar ya'yansa. Sae kusan karfe biyu ya dawo kan gado ya xauna yana kallonta bacci take amma sae ya ga kmr sanyi take ji hkn yasa ya dauko rigan sanyi ya sa mata ya lulluba mata xaninta snn ya rufa ta da bargo kuma shima ya shiga bargon ya jawota jikinsa a hka shima yyi bacci. Can karfe biyar saura ihunta ya farkar da shi, ya mike xaune a rude ya kunna wutan dakin yana kallonta yace "Fateema menene," bata ce masa komai ba kanta a kasa sae murxa idonta take, ya rike hannun nata yana kallon idon yace "me ya faru fateema kiyi min magana," turasa tayi har sae da yyi baya, ta mike kmr an tsikareta tayi hanyar kofa da sauri ya mike ya bita ya rikota da mamaki yace "ina xaki kuma fateema," wani ihun ta fasa mashi ta shiga kwace kanta daga rikon da yyi mata, hankalinsa ya tashi bae damu da ynda take dukansa ba ya dauketa ya xaunar da ita kan gado yana kallonta hankalinsa a tashe yace "me ya faru fateema tok 2 me" kuka ta fashe masa da ta turasa kmr ba ita ba gashi da karfi take turasa, ta mike da sauri tayi kofar fita ya bita ya kullokofar, kwalban turare ta fixgo gaban madubi tana kallonsa tace"wllh ka bude min kofar nn kar na jefa maka wnn," ya bude bakiya kasa cewa komai bae ankara ba yaga ta wurga masa kwalban yyi tsalle ya koma daya side din kwalban ya tarwatse, ta fixgo wani kuma ta wurga masa bae samesa ba, a rikice yace "wae meye hka kike fateema" ganin da gske take yasa ta bude kofar ya fice da sauri ya kullo ta waje ta dinga watsi da kayan dakin tana ihu ya bude mata kofa, ya dafe kansa ya jingina jikin bango cikin tashin hankali yace "innalillahi wa'inna ilaihi raji'un," wayarsa ya shiga daki ya dauko da sauri ya shiganeman layin Faruuq Karfe shidda saura Faruuq ya shigo gidan har lkcn Aliyu na tsaye bakin kofa ya rasa abun yi, faruuq yace "kace me ya sameta Aliyu tana ina?" Aliyu ya girgixa kai da kyar yace "wllh ban sani ba tana ciki," faruuq ya bude kofar a hankali ya shiga dakin tana xaune ta takure waje daya duk tayi kaca kaca da dakin ga kwalabe ta ko ina, tana ganinsa ta mike da sauri tayi hanyar kofa yace "Fateema," bata ko kallesa ba ta fixgo kofar tana neman fita, ya rikota yace "ina xaki fateema, kuka ta fashe da tana buge hannunsa tace "ka barni na fita ni fita xanyi," ya kulle kofar ta fixgo wani kwalba ta jefa masa a fusace, da sauri ya goce ma kwalban, ta dauko wanikuma ta sake jifarsa da shi, Aliyu ya bude kofar da sauri ya fito da Faruuq snn ya rufe kofar, cikin tashin hnkli faruuq yace "ya salam, me ya sameta Aliyu ta buge da wani abun ne Aliyu," Aliyu ya dafe kansa da kyar yace "ko daya faruuq i just cnt understand dis, sae kace mahaukaciya," hauka ta dinga yi a dakin tana ihu tana bubbuga kofar xata fito, Aliyu ya dafa faruuq da kyar muryarsa na rawa yace "i cnt bear seein dis faruuq help me plss kar ta ji ma kanta ciwo ba ita kadae bace," faruuq ya sake bude kofar ya shiga tayo kansa ya riketa gam yana kiran sunanta amma ina, Aliyu ya kira ya dauko Alluran bacci, ya shiga dakinsa da sauri ba adau lkci ba ya fito rike da alluran, har lkcn faruuq na rike da ita sae kokuwa suke, ya kwantar da ita Aliyu yyi mata Alluran da kyar, tayi ta fixge fixge tana ihu har na kusan minti goma kafin ta sulale kasa, faruuq ya kwantar da ita yana kallon Aliyu da idonsa ya cika da kwalla, a sanyaye faruuq yace "ae ba hawaye xaka yi ba yallabae ynxu ka kira Abba ka sanar dashi abinda ke faruwa, ita kuma mu wuce da ita asibiti," Aliyu ne ya dauketa ya sakata cikin mota faruuq yyi drivin din suka wuce da ita asibitin da faruuq yake aiki. Nan da nn aka karbeta likitoci sukahau kanta, karfe bakwae Abba da Haisam suka iso asibitin. ......Abba ya xauna gefen Aliyu da ya dafe kansa yace "me ya sameta Ali," Aliyu ya dago da kyar yana kallon Abbansa yace"nima ban sani ba Abba," Haisam ya dafa sa yace "kar ka damubrother she wil b Alryt idan Allah ya yrda," murya can kasa yace "Ameen," Abba yace "tana ina ynxu fateemar, xa mu iya ganinta," Aliyu yyi shiru bae ce komai ba, Abba ma bae sake cemasa komai ba, har Faruuq ya sauko ya gaida Abba snn ya xauna, Abba yace "ya ake ciki faruuq," faruuq yace "to sae dae Allah shi kyauta Abba, ana ga kmr matsalar daga brain dinta ne sae dae ta farka aga reaction dinta" Abba yace "innalillahi wa inna ilaihi raji'un," Abba yace "xa mu iya ganinta ynxu," faruuq yace "har ynxu likitoci na kanta, Abba kuje gida xuwa anjima sae ku dawo," Abba yace "A'a xamu jira har ta farka," faruuq yace "to shknn Abba," ya juya yana kallon Aliyu yace"mu je ana son ganinka Aliyu," Aliyu bae ce komai ba ya mike ya bi sa suka haura sama, likitocin suka sa shi gaba suna masa tambayoyin da a ganinsa re vry silly, hkn yasa yaki ce masu komai har wani likita ya fusata yace "wae ko ba mijinta bne," a nutse Aliyu yace "nine, kuma ban san me xance maku ba shi yasa nayi shiru," duk suka tsaya kallonsa, ya mike a fusace yace "nace maku bbu abinda ya sami matata bata bugeba bata yi ciwon kai ba, get me ryt mana," ya fice daga office din, wani likita yace "lallai mutane basu da tunani to shi uwar me ya hanasa karantar likita da har xae xo yana mana ihu a nn, mu muka daura mata, shi yasa fa ni ban cika son karban emergency hka ba, dr faruuq kace dan uwanka ne kuma kana kallon abinda yake a nn kayi shiru, did he expect us 2 do magic,ko mu xamu bata lfya," faruuq ya danyi murmushi yace "cool down guy shima babban likita ne kmr mu nn, just dat he is vry confuse nd frustrated," Aliyu na sauka gida ya wuce yaje yyi wanka yyi sllh, ya dde xaune kan darduma yana rokan Allah yaba fateemarsa lfya, karfe tara saura faruuq ya kirasa, gabansa ya fadi ya kasa daga kiran har sae da ya katse snn aka kara kira ya daga da kyar, faruuq yace "wae kana ina ne Aliyu kasannn da minti talatin fa may b ta farka," Aliyu bae ce komai ba ya katse kiran ya dauki makullin motarsa a sanyaye ya wuce asibitin, da ganinsa kasan damuwa na tare da shi, bae ce ma su Abba dake xaune a reception har lkcn komai ba ya haura sama ya shiga ward din da take xaune ya tarar da momy a gefenta, duk da bata san me ke damun yar tata ba kawae kiranta Abba yyi ta xo asibiti kuma kar ta gaya ma kowa, tana xuwa kuma aka ce ta xauna da ita har ta farka don likita yace ma Abba idan ta farka ya xamana ta daura idonta kan wanda tafi shakuwa da, duk da Abba yasan inna ce bae son tashin hnkali shiyasa bae gayyatota ba ya kira momy, Aliyu ya karasocikin dakin ya gaida momy, ta amsa ba tare da ta kallesa ba, kasa tsayawa yyi a dakin ya fita, karfe goma saura inteesar ta bude idonta kan momynta, momy ta kamo hannunta ta kira sunanta a hankali, bata dae ce komai ba ta fara kkrin mikewa xaune momy ta taimaka mata tana tambayrta ya jikin, bata ce komai ba ta shiga kkrin sauka daga kan gadon ga drip a hannunta, momy ta rikota tace "ke ina xaki," bata ce ma momy komai ba ta shiga kwace kanta daga rikon da momy tayi mata,da mamaki momy tace "kina da hankali kuwa? Ina xaki," fixge hannunta tayi ta sauka daga kan gadon momy ta kuma rikota tana kiran sunata, ihu ta fasa ta kuma kwace kanta tayi waje, suka ci karo da Aliyu bakin kofa ya rikota yana kiran sunata, dukansa ta shiga yi tana cewa "ni ku kyaleni na tafi," momy ta mike tsaye a hankali tana kallonsu, likitoci suka shigo dakin da sauri suka rirriketa ta shiga kokuwa dasu gaba daya, Abba ma ya shigo yana kiran sunanta amma ina, Aliyu ya kife kansa da bango ya kasa kallonta kuma, Wani alluran baccin aka kuma yimata, ta gama fixge fixgenta tana ihu ta sulale kuma, Abba yace "innalillahi wa inna ilaihi raji'un," kan gado aka mayar da ita snn wani likita yana kallon Abba yace "kawae a wuce da ita psychiatric hosptl a duba kwakwalwarta Alhaji ba karamin matsala bane wnn," faruuq kam kasa cewa komai yyi yana nn durkushe gunda aka mata alluran har lkcn, momy da hawaye ya cika idonta tayi kofar fita duk suka bita da kallo Abba ya shiga kiranta bata ko waiwayo ba ta fice daga ward din ya bi bayanta. Faruuq ya mike tsaye yana kallon Haisam da ya xama tamkar wani mutum mutumi a wajen a sanyaye yace"bari naje nayi arrngn din Ambulance na dawo," Aliyu kam har lkcn kansa na kife jikin bango, haisam ya karasa kusa da shi da kyar ya dafa sa yace "kar ka tada hankalinka Aliyu, Allah na tare damu," Aliyu ya juyo hawaye a idonsa yace "kace kar na tada hankali na kace Haisam, matata na hauka kace kar na tada hankalina," Abba ya dawo dakin a sanyaye yana kallonsu yace "ba abun yi ba knn Aliyu, ynxu wani asibitin xamu wuce da ita" Aliyu ya kasa cewa komai sae hawaye, Faruuq ya shigo dakin yace "Abba mu wuce da ita Federal Neutro-psychiatric hsptl yaba lagos, asibitin na da kyau ssae. Ko Allah zai sa mu dace . ..Karfe sha biyu saura na rana suka isa lagos, tare da faruuq da Haisam suka xo, har lkcn bbu wanda yasan abinda ke faruwa sae momy kadae, ita ma Abba ya roketa da tayi hkuri ta rufa masu hkuri kar inna taji xancen, daya saura suka isa Asibitin a Yaba, aka karbeta bbu bata lkci tunda magana ta kudi ce, babban asibitin mahaukata ne, har lkcn tana baccin alluran da aka yi mata a kano, Aliyu dae gashi nn gashi nn ne lkci daya duk ya fice hayyacinsa, hka yasa faruuq yace "ya tafi gida kawae ya huta tunda yana da gida a nn lgs," bae ce da faruuq komai ba, alamar baxa shi ba, Haisam yace "haba Aliyu kai masae ka je ka janyo ma kanka wata cutar ne, dube ka fa ko karyawa baka yi ba yau," da kyar suka lallabasa ya wuce gida tare da Haisam, su ka bar faruuq kadae a asibitin, wanka kawae yyi yaki cin komai ya kwanta sae bacci, karfe biyu uku saura ya tashi, haisam na waya da faruuq lkcn, Aliyu ya mike tsaye yace "haba Haisam ya xaka barni na dinga bacci hka baka tashe ni ba," bae jira mai haisam xae ce ba yyi hanyar kofa, Haisam yace "to ae baka yi sllh ba," ya tsaya bakin kofar kmr me naxari snn ya koma yaje yyi alwala yyi sllh, yana idarwa bae ko kalli Haisam ba ya fice daga gidan ya kama hanyar asibiti, direct faruuq ya sa ya tafi gun likita ana nemansa, tambayoyi dae suka dinga yi masa a kanta ko tana da brain disorder da can, yyi shiru snn yace "bata taba samun matsala hka ba sae wnn karan," likitan yace "though we have'nt yet find the specific cause of her madness...." sae kuma yyi shiru, Aliyu ya tsura masa ido, "yhu just dnt have 2 worry its nt dat critical though," Aliyu yace "re yhu assurin me?"likitan yace "yes, yhu can go n c yhur wife but b careful dnt go too close," yace "thank yhu," snn ya mike ya fice daga office din ya dinga wuce ward din mahaukata suna ta iskanci da tsiyarsu har ya iso inda take, ya tsaya daga bakin kofar da yake ta glass ne nd its transparent, ana iya ganin duk abinda sukeyi ta waje, tana xaune ta kura ma window ido, wani muguntausayinta yaji na neman saka shi kuka, ya bude kofar dakin a hankali ya karasa kusa da ita a sanyaye, bae damu da warningdin da aka yi masa ba ya durkusa gabanta yana kallon fuskarta, a hankali ya kira sunanta "inteesar," ta dago tana kallonsa, ya girgixa kai nn da nn hawaye ya cika idonsa, "me ya janyo maki wnn ciwon fateema tok 2 me, me ya sameki...." dariyarta mai kyau tayi snn ta fincikosa a fusace tace "nace ku bude min kofa ni wucewa xanyi," rike hannunta yyi suka shiga kokuwa ya mike tsaye da sauri ganin da gske take ita ma ta mike, taki sakinsa tana jijjigasa tana ihu ta shiga cewa "baxa ku bude min ba," da sauri likitoci suka shigo dakin, suka kwacesa daga hannunta, snn aka mata allura aka xaunar da ita, nn da nn ta nutsu, likitan yace "i warned yhu 2 be careful y did yhu come so close, i told yhu she's under medicatn," Aliyu bae ce komai ba ya juya ya fice daga dakin ransa a dagule, suka fito suma suka rufe kofar, faruuq ya dafa Aliyu yace "kayi hkuri ka daina xuwa inda take har sae ta fara samun lfya," Aliyu bae ce komai ba suka xauna. Da daddare Anty nafeesa tasauka lgs, faruuq ta kira ya xo har airport ya dauketa xuwa asibitin duk hankalinta a tashe yake, kawae son ganin inteesar take, amma likitoci suka

Chapter 28 of 32