Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
ke damunta ya shigo dakin ya ajiye mata ledan abinci ya fice. Ranar friday da yyi dai dai da Ana gobe daurin auren Aliyu da safeena ranar da kuma xa suyi dinner, Inteesar na kwance a daki da rana duk ta rasa kanta kmr wata mara lfya, rabonta da Aliyu tun ranar da ya ajiye mata abinci ya fice sae dae taji shigowarsa da fitarsa, Zainab da kursum kadae ke xuwa debe mata kewa, taji an bude kofar dakinta a xatonta su ne, Aliyu ya shigo dakin ya xauna gefen gado yana kallonta yace "mantawa nayi jiya bamu je party da ke ba" bata ko kallesa ba bare ta basa amsa, ya tabe baki ya ajiye mata dan box karami irin na jewelries yace "tunda kince ba kya son kaya ga wnn, don banso in shiga hakkinki," ta juya tana kallon box din ya bude mata, Zinari ne dan kunne da sarka har da xobunaye biyu, tayi tsaki tace aikin bnxa me xanyi da wnn gantalin kadae je ka kara mata don wanda ubana ya sa min a kayana ma ba damuwa nayi dasu ba bare wnn, ku wnn ya dama" ya mike tsaye fuskarsa daure yace "ni kike gaya ma magana," ta fashe da kuka tace "an gaya maka din wlh ka fitar min a daki," yyi murmushi ya dauki box din ya fita daga dakin, tasulale kasa tana kuka ssae da bata san dalilinsa . ba, karfe bakwae suka shigo gidan da abokanansa suka shirya suka wuce dinner. Har Aliyu ya shigo gidan karfe daya idon Inteesar biyu, ta kasa bacci, hka kawae ta samu kanta da fashewa da kuka har da shessheka, har kusan karfe biyu tana xaune bbu alamar bacci a tare da ita, taji an tura kofan dakinta a hankali ta juya da sauri suka yi ido hudu da shi ta kauda kanta da sauri ta mike xata shiga bathroom yyi hanxarin rikota ta fashe masa da kuka ya rungumeta . Inteesar ta shiga turasa yaki sakinta, har suka isa kan gado ya xaunar da ita shima ya xauna yana kallonta ya dago kanta a hankali yace "me ya hanaki bacci har ynxu," ta dauke kanta har lkcn tana hawaye ta mike xata bar wajen ya rikota, a hankali ta shiga rera masa kuka ya rungumeta yace "ina son jin kukan ki har wani ddi nake ji idan naga kina kuka," ta turasa da karfi xata mike ya rike ta gam yace "not until yhu tel me y yhu re cryn," ta fashe masa da wani kukan abun tausayi ya daga ta ya kwantar da ita kan gadon ya kwanta gefenta ya rungumota snn ya kashe wutan dakin, ajiyar xuciya kawae take, a hankali yace "don xanyi aure shine kike kuka," xata yi magana ya rufe bakinta da sauri, yace "warce xata haifa mana 'yan biyu xan auro, kinga sae kiyi ta raino tunda kina son su," bata ce komai ba ya daura bakinsa kan gashinta yana kissin dinshi, a hankali ya kai hannunsa kan cikinta yana shafawa kmr mae mata rada yace "xaki iya na baki yan biyun ynxu?" a tsorace ta rike hannunsa da sauri tace "A"a wllh baxan iya ba," a hankali yace "plss," muryarta na rawa tace "No plsss" ita kam 1st nyt dinsu kawae take tunawa da irin wahalar da tasha har da suma har abada bata fatan ya sake kusantarta, ya kankameta murya can kasa yace "to yi baccin ki," suna nn a hka har bacci ya dauke ta, ranar dae a hka suka kwana tana jikinsa kuma ranar ce rana ta farko da ya kwana a dakinta, washegari da yyi dae dae da ranar daurin aurensu da safeena, da asuba ya kwantar da ita a hankali ya shiga bathroom dinta yyi alwala, ko da ya fito ya tarda ta xaune kan gadon tayi tagumi, ta mike ba tare da ta kalleshi ba ta shiga bayin ita ma tayi alwala ta fito ta tar da shi yana jiranta, a tare suka yi sllhn, rana ta farko knn da ta bude baki da safe ta gaishesa ba tare da ta kallesa ba yana murmushi ya gyada mata kai kawae, ta mike xata bar dakin ya kamo hannunta yace "ina xa ki," ta sunkuyar da kanta bata ce masa komai ba, ya saketa ta fita, falo ta sauka ta shiga mrnin duties dinta, ba ita ta koma sama ba sae kusan karfe tara,ta tarda shi kwance yana bacci, wanka ta shiga ta fito ta gama shirinta ta fita daga dakin ta koma downstairs, bata ba kanta wahalan hada breakfst ba don bae taba cin girkinta ba, tayi kwanciyarta a falon don neman yunwa tayi ta rasa, karfe sha daya taji mai gadi ya bude gate ta mike ta isa jikin kofa taga ko waye ya shigo, motoci biyu ne suka shigo gidan abokanansa kusan su biyar suka fito, da yake kofar a bude yake komawa kawae tayi ta kwanta, suka shigo gidan da sallamarsu duk suna sanye da fararen shaddodi, ta kara volume din Tv ta mayar da hankalinta kan TV, tsokanarta suka shiga yi suna dariya "uwar gida ke kika rike ango har ynxu yaki fitowa kuma kika sa ya kashe wayoyo ko to ayi hakuri a sakar mana shi muje gun daurin aure," bbu yabo bare fallasa tace "ku dae tambayesa wanda ya rikesa," ta mike fuskarta a daure ta haura sama ta bar su nn falo, a step duka hadu da Aliyu ya galla mata harara, don me baki tashe ni ba, ita ma ta galla masa hararan tace "sbda baka isa ba," tayi gaba ta bar sa nn tsaye, ya sauko suna ta tsokanarsa wae tsoron uwargida yasa ya makara, dole suka jirasa yyi wanka snn ya fito shima sanye da farar shaddar, ba karamin kyau yyi ba don ko hmm bari dae, ya shiga dakin Inteesar tana xaune gaban madubi, kallo daya tayi masa ta madubin ta dauke kanta yace "kinyi break," tayi bnxa da shi, ya daga kafada yace "sae na dawo kiyi mani adduar Allah yasa ayi a sa'a," ya juya xae bar dakin ta fashe da kuka ba tare da ta shirya ba, ya juyo yana kallonta, ya karaso cikin dakin yace "an maki wani abu ne ko kawae jin ddin kukan ne ke damunki," bata tanka sa ba, ya tabe baki ya juya ya fita, suka fita gaba daya da abokan nasa suna masa mitan ya bata lkci dayawa ko mantawa yyi yau ce ranar daurin aurensa da sahibarsa shi dae bae ce masu komai ba har suka shiga mota suka bar gidan, suna fita daga gate yace "kun san wani abu ku je kawae gani nn xuwa, ina son na kai fateema can gida daga can sae na wuce," namesake dinsa yace "wae meye hka kke yi ita bata san hanyar gidan ba sae an kaita baka ganin saura yan mintoci," Aliyu yace "ni dae kuje kawae ina nn xuwa, ya bude motar ya koma cikin gidan," suka yi tsaki kusan gaba dayansu suka yi gaba, yanda ya barta hka ya dawo ya tarar da ita, ya dauki hijab dinta ya mika mata yace "tashi to na kai ki gida," bata yi musu ba ta mike ta karbi hijab din tasa takalminta suka fita, motarsa ya fito da ta bude sit din baya ta shiga, bai ce mata komai ba ya ja motar suka bar gidan, suna isa gida bata jira ya gama parkin ba ta bude mota ta fice, ya dakatar da ita da sauri ko kallonsa bata yi ba ta shige gidan da gudu sae sashin inna, hkn yyi mugun bata masa rae kuma yasan da mutane cikin gidan shi yasa bae bi ta ba, ya ja motar kawae yyi gun daurin aure, mutanen dake tsakar gidan har da su Hajiya suka bi ta da kallo murna fal cikinsu, umma ko ta dinga tuntsira dariya tana guda kawayen Hajiya na taya ta. ta xube jikin inna ta fashe mata da kuka, a rude inna ta shiga tambayarta "meye faru, ke da waye," ta kasa cewa komai, inna ma ta bare baki ta fashe da kukan, Anty Nafeesa ta fito daga daki da sauri tana kallon Inteesar tace "wa ya kawoki," inteesar tayi kkrin tsayar da kukanta tace "shi ya kawo ni," Nafeesa tace "ynxu kuwa muke shirin tafiya can gidan, kukan meye hka kike yi, ke dae baki ji ddi ba wllh," a fusace cikin kuka inna tace "ban son iskanci ke uwar wa yyi maki kishiya," inna ta mike ta daga inteesar tana share hawayenta suka shiga daki tana cewa "ki rabu da shi, bbu abinda xaki koma gidan nn kiyi, kuma bbu uban da ya isa yace ki koma tunda nace baxa ki ba, ina nn ina jiransa daga shi har ubansa," Anty Nafeesa tayi murumushi ta bi su cikin dakin. Gida ya cika fal da yan uwan su Hajiya da umma da abokanan arxiki ana ta shagalin biki har da su Dj a gidan, inna na daki xaune gefen Inteesar da ta kwanta tana bacci tana mata fiffita ita ma tana gyan gyadi, jin kide kide yasa inna ta farka ta fito da gudu har Anty Nafeesa da wa inda ke falonta suka tsorata suka dinga tambayar lfya, ko kallonsu bata yi ba ta fita xuwa tsakar gida da gudu, Anty Nafeesa ta ma xaci abu ne ya sami Inteesar suka shiga dakin da sauri suka tarar baccinta take, wasu kuma suka bi inna da sauri a baya suna tambayar wae Hajiya mai ya faru, inna na isa tsakar gidan cikin daga murya tace "nashiga uku uban wa ya gayyato wa innan shaidanun gidan nn" ta fadi hkn a fusace tana nuna masu Dj da kayan kide kiden nasu, aka kashe wakar dake tashi, Umma tace "to naga dae yau ranar farin ciki ne inna kuma dae daga yau ba sake ganinsu xa ayi ba," inna tace "kin ci ubanki mai dattin hula, kaji min rubabbiyar yarinya," ta karasa kusa da masu dj tana huci ta shiga bubbuga speakers din tana cewa "ku fitar min dasu kar na babbake su, gidan da na ba gidan yan iska da shaidanu bane" ba shiri Hajiya tasa aka shiga kwashe su a barrow ana fita dasu, hka ma canopies din duk sae da tasa suka fita dasu tana jaraba an cika gidan dan'ta da tarkace, hka mutane suka dinga kallon inna wasu na dariya can ciki ciki, "kuma duk shegen da ya xauna kusa da flawowin da na ban yafe masa ba duniya da lahira tunda dae ba shi ya dasa masa ba, ko tsinke kuma kar a wurgar a tsakar gidan nn," ta fadi tana huci kmr kirjinta xae fashe, Hajiya dae shigewa daki tayi kunya kmr ta nutse, wae juyawar da inna xata yi sae ganin momy tayi xaune suna hada salad, ta saka salati kmr xata yi kuka tace "Allah ya wadaranki Zainabu, ynxu uban me ya kawo ki cikinsu idan ba shisshigi da neman suna ba, ca suka yi maki yi suke dake mara xuciya kawae wahalalliya, ni dama nasan tun ba yau ba kika tsani yarinyar nn kike son ganin karshenta, idan ba hka ba taya xaki kwaso kafafuwa ki taho nn cikinsu, wllh daga yau kar ki sake nuna kin san Inteesar, ita ma bata sanki ba wllh, shi yasa ma da ta xo daxu bata nufi inda kike ba dan tasan ba sonta kike ba" ta karashe maganar da kuka ssae har da tari, ta bar wajen tana cewa "kuma yau bbu ubanda ya isa ya bar min tsakar gidan da' na hka, duk sae an wanke shi an goge wllh," dariya wasu har da xubewa kasa, ranar dae a dari dari su Hajiya suka yi shagalin bikinsu, jefi jefi inna kan fito taga ko an xauna kusa da flowern da tace kar a xauna, bbu wanda yyi gigin xama kuwa. Da Magrib bayan kowa ya watse inna ta tasa su Hajiya gaba sae da suka wanke tsakar gidan su Zainab da kursum da Maryam din Anty Nafeesa dariya kmr cikinsu xae fashe, dama momy tun daxu ta shiga ciki amma sae da inna taje ta fito da ita wae har da ita yar bakin ciki maxa su gyara ma dan ta tsakar gidansa, sae da taga sun kusa gamawa snn ta koma sashinta tana cewa "wahalallun bnxa kawae" karfe takwas abba yyi kiran Inteesar falonsa, ta karasa falon a sanyaye tayi sallama ta shiga, Zaune ta tarda Aliyu a falon yana sanye da shadda brown colour, ta nemi gefe ta xauna tana kallon Abba tace "ina yini Abba," Abba ya amsa yana kallonta yace "ya gidan," ta sunkuyar da kai tace "lfya Abba," Abba ya nisa yace "ranar da nace ku taho da Zainab don me kika ki bin ta," ta daga kai tana kallon Aliyu dake kallonta, Abba ya gyada kai yace "to yyi kyau, kuma har ynxu baki fara karatun ba ko?" a hankali tace "Abba na kusan farawa," Abba yyi shiru yana kallonta snn yace "to Allah yasa, ki tashi ki bi mijinki, a cigaba da hakuri, Allah yyi maku albarka" Aliyu ya mike yana kallon Abba yace "nagode Abba," ko kallonsa Abba bae yi ba, Inteesar ta yi shiru kmr xata yi kuka tace "Abba inna tace ba ynxu......." Abba ya hade rae yace "inna tace me, tashi maxa ki koma dakin ki, kuma bance ki shiga cikin gida ba," bata san tayi mugun ba Abba haushi ranar da ya aika Zainab kiranta taki xuwa ba, a sanyaye Hawaye na kkrin sauko mata ta mike tace "Abba sae da safe," yace "Allah ya tashe mu lfya," Aliyu ma yyi masa sai da safe ya bi bayanta suka bar falon . .. Suna fita Aliyu ya kamo hannun Inteesar da sauri ganin bata son jerawa da shi, ta juya tana kallonsa yace "mu fara shiga na gaida momynki," tayi masa mugun kallo tace "ae ko baka fada ba dama momyta ce bance taka ba," bai ce mata komai ba yana rike da hannunta suka isa sashinsu, shi yyi sallama ganin tsaya kawae tayi ta rike kugu, duk da ita yaso tayi sallamar, Ihsaan ce ta amsa ya shiga falon tana biye da shi a baya, suna hada ido da momy ya kauda kai da sauri ya nemi kujera ya xauna, ita ma ta xauna kusa da ihsaan da ta kankameta, momy dae na rike da assignment books din ihsaan, ba tare da ya kalleta ba yace "ina yini," ita ma tana neman page din da aka ba ihsaan bbu yabo bbu fallasa tace "kalau," Inteesar ta mike ta koma kusa da momynta tace "assignment ku ke yi momy," momy ta gyada mata kai, tace "bari nayi assistn dinta momy," momy ta bar mata buk din, ihsaan tace "Anty ae na iya," Inteesar tace "to xo kiyi," ta mika mata buk din ta karba ta shiga yi, momy ta mike ta shiga daki, inteesar ta juya tana kallon Aliyu da ya bita da kallo, ko kadan ba ta jin ddin yanda momy ke masu, ta mike a sanyaye ta bi ta daki, shi kuma ya dawo kusa da kanwartasa yana kallon abinda take yi, tana ganinsa ta daina rubutun, yana kallonta yace "y did yhu stop," tayi shiru taki cewa komai ya mike xae koma inda yake taji tsoro ssae don ta xaton dukanta xae yi, yyi murmushi yyi xamansa yace "to na bar maki wajen," ta ci gaba da abinda take, da Haisam ne jikinta na rawa xata fada kansa, amma da yake shi ya koya mata tsoransa shi yasa bae damu ba, to a gidan nn ma waye baya tsoransa, yyi murmushi tuno hka da yyi, yana nn xaune har kusan karfe tara da rabi snn inteesar ta fito bayan sun dan yi hira da momy, ta xauna gefen kanwarta tana kallon abinda take, murya can kasa yace "ki ce ma momy xa mu tafi," ta mike ba tare da ta kallesa ba ta shiga dakin, sae ga ta ta fito a sanyaye tace "tace to," hkn ya sa ya gane baxata fito ba knn, ya mike yana kallon ihsaan yace "bby gud Nyt," ta kauda kanta bata ce komai ba tana kallon inteesar kmr xata yi kuka tace "Anty ni xan bi ki," Aliyu yace "je ki tambayi momy to," ta shiga daki da gudu, sae ga ta ta fito kmr xata yi kuka tace "tace a'a," yace "je ki ce mata plss," ta koma da gudu sae ga ta ta dawo da hawaye tace "tace xan je sch," yyi shiru yana kallonta snn yace "i promise xan xo na dauke ki nxt wk kin ji, sae ki dinga tafiya sch daga can," ta gyada masa kai kawae ya ciro dubu biyar ya mika mata tayi masa gdya snn ta daga masu hannu suka fita daga falon Inteesar na murmushi, da kansa ya bude mata gaban motar ta shiga snn ya xaga ya bude driver sit ya ja motar suka bar anguwar, bae ce mata ba bata ce masa ba, suka yi nisa ssae snn taga yyi parkin ya fita ta bi sa da kallo, tasan me xae siyo ganin inda suka tsaya, ba a wani dau lkci ba ya dawo rike da ledoji har biyu ya bude motar ya shigo snn ya ja ta suka bar gun suka kama hanyar gida, suna isa yyi horn mai gadi ya bude ya shiga yyi parkin snn ta bude motar ta fita shima ya fito ya kulle motar ya bi bayanta suka shiga gidan, kamshi ne mai ddi ke tashi a gidan, ta kalli agogo taga karfe goma da kusan rabi ta haura sama ta bude dakinta ta shige, ya dde xaune falo snn ya mike shima ya haura sama da ledojin a hannunsa yana kallon kofar dakin safeena ya bude nasa dakin ya shiga, ba a dau lkci ba ya fito sanye da jallabiya ya bude kofar dakin safeenar ya shiga, tana xauna sae taunar cingam take tana kallo ta wurgar da mayafinta gefenta, ya karaso yana kallonta yyi murmushi ya ajiye ledar hannunsa yace "amarya bakya laifi," ta galla masa mugun harara tace "daga ina kke Aliyu xaka shanya ni nn, har kawayena sun gaji da jira sun wuce," ya xaune gefenta ya rungumota yana shafa bayanta yace "Abbana ne ya bata min lkci bbyna kiyi hkuri," ta dan marairaice kmr xata yi kuka tana shafar fuskarsa tace "har naji haushi wllh angona," yyi kissin din goshinta yace "nasan kina jin yunwa bari na kawo plate da cup na xuba maki chicken da yogurt din da na siyo maki, tayi kissin din lips dinsa tace "to mijina," snn ya mike ya fita, dakin inteesar ya bude a hankali, tana kwance kan gado ta tsura ma Ac ido, yana kallonta yace "kinci abinci can gida ne," tayi bnxa da shi ya karaso kusa da ita ya hade rae "ba magana nake maki ba," nn ma taki ce masa komai sae dae me, ya lura kuka xata fara ta yanda tayi da fuska ya xauna gefenta da sauri yace "wae ke wace irin mutum ne da shegen kuka sae kace marainiya," yyi tsaki ya ce "saura idan na kawo maki abincin kar ki ci," snn ya fice, sae da ya fara shiga kitchen ya dauko plate da cups snn ya koma dakin safeenar, ita ma ta fito daga bayi knn sanye da dogon hijab ta xauna gefen gado, kaji uku ne taga ya ajiye daya gefe da yogurt biyu, ta sauko tana kallonsa tace "wnn fa dear," yana xuba mata kajinta a plate yace "na warcan ce" ta jingina jikinsa ta marairaice tace "xafi nake ji bby," yace "to cire hijabin mana, a hankali ta shiga cire hijabin tana masa wani shu'umin kallo . Aliyu ya dauke kansa da sauri ganin wasu shegun kayan baccin dake jikinta ya ci gaba da abinda yake, har ya gama ya ajiye mata nata snn ya dauki na Inteesar ya mike xae fita ya kai mata, safeena da ta koma kan gado ta xauna ta daura cinya daya kan daya tayi yar kara ya juya da sauri yana kallonta yace "me ya faru bbyna," kamr xata yi kuka ta shiga nuna masa bayanta ya karasa kusa da ita yana kallonta yace "me ya samu bayan dear," cikin tsigar shagwaba tace "nima ban sani ba," ya dafa ta ya dan duka yana duba bayan da take nuna masa ta turasa da sauri ya fada kan gado ya wara ido kan yace komai ta fada kansa ta shiga yi masa wani mahaukacin kiss tana shafa kirjinsa, turata ya shiga yi yana cewa "wait wait bbyna bari na kai mata abincinta stop it," ko kulasa bata yi ba ta karbe ledan hannunsa ta ajiye snn ta kashe wutan dakin ta shiga masa wasu abubuwa masu rikitarwa da kashe jiki nn da nn ya fara dauke wuta, shima ya shiga biye mata, haukatasa ne kadae safeena bata yi ba daren ranar don sumbatu kawae ya dinga mata, kamar yanda ta basa wahala hka shima ya wahalar da ita, ta shiga rera masa kukan kissa, bae sarara mata ba har sae da komai ya wakana ta dde jikinsa tayi lamo har sae da ya dawo nml snn ya turata gefe ya mike tsaye ya kunna wutan dakin yana mata wani mugun kallo yana huci, tana kwance kamar wata macijiya a kan gadon, ya girgixa kansa ya juya da sauri ya fice daga dakin ya shiga nasa dakin yyi wanka snn ya sauko falo ya kunna Ac duk da da sanyi garin yyi kwanciyarsa kan doguwar sofa ya lumshe idonsa xuciyarsa na harbawa da sauri ga wani mugun takaici da ke masa yawo a kai," hkn yasa ya dafe kansa yana kiran Allah a xuciyarsa, ya mike xaune ganin kwanciyar baxae masa ba, ya harde hannuwansa yace "Godforbid," ya kai minti talatin a hka a xaune snn ya mike yana kallon agogo karfe biyu da qtre yyi hanyar kitchen ya hado coffee ya dawo ya xauna ya shanye snn yyi kwanciyarsa, sae a snn bacci ya daukesa a falon. Da Asuba a bayin dake falo Aliyu yyi alwala ya tafi masallaci ya dawo yyi kwanciyarsa a falo, ganin bae jin komawa bacci yasa ya dauki remote ya kunna TV ya rage volume din yana kallon tashar Animaux, karfe bakwae yaji an bude kofa can sama, ya juya yana kallon stairs din daga kafafuwanta da yanda take tafiya ya gane ko wacece, ta sauko kasa tana sanye da rigar bacci iya gwiwa, tana tafiyar nn nata mai jan hankali, ita bata ma lura da shi ba sae da ta shigo falon, kallo daya tayi masa ta dauke kanta da sauri tayi hanyar kitchen ya bi ta da kallo har ta shige kitchen din snn ya sauke ajiyar xuciya ya ci gaba da kallonsa, aka bude kofa kuma ya bi stairs din da harara sanin ko waye, sae ko ga Safeena ta sauko tana mika da hamma sanye da kayan bacci iya cinya, nonuwanta rabi duk a waje, murya can kasa kmr mara lfya tace "shine sbda ba ka da imani Aliyu xaka tafi dakinka jiya ka kwanta bayan ka gama biyan bukatanka ka bar ni da wahala, wllh ban samu bacci ba jiya, bayan hka kuma gari na wayewa naji ka bude kofa ka sauko kasa ashe kwanciyarka ka xo kayi sbda baka damu da halin da ka sani ba ko," a tunaninta budewar kofar da taji na dakinsa ne bata san Inteesar bace, Aliyu ya mike a fusace yyi kanta ya shaketa yana huci yace "kika ce me?" ta xaro ido a tsorace tace "meye hka kke yi Aliyu," yana mata mugun kallo ya jinginar da ita jikin bango a nutse yace "ina kika kai Virginity dinki safeenah," ta hade rae tana kallonsa tace "kamr ya? Ban gane wnn tambayar taka ba Hydar, kana nufin ka kusance ni ne jiya don kaci xarafina, ko kai makaho ne baka gane ma idonka ba, ko so kke budurcin nawa ya fito yyi maka magana," daga ita har shi cikin natsuwa suke maganar don hka ba lallai bne wanda ke sama yaji me suka cewa sae dae mutum na downstairs ne, ya saketa yana mata wani irin kallo yace "prove it ynxun nn cewar ke Virgin ce," ta hararesa tace "ok," snn ta haura sama, yyi murmushin takaici sanin abinda xata je ta dauko masa ya bi ta da kallo xuciyarsa na tafarfasa, sae ko ga ta ta fito rike da xanin gadon jiya da ya bace da jini ta jefa masa gabansa tana masa mugun kallo, ya daga xanin gadon yana kallo, snn ya jefa mata a fuska yace "kin yaudari ubanki," ta wara ido ta dafe kirji tace "ubana fa kace Aliyu," yace "shi fa, ni xaki yaudara da fake Hymen, me kika maidani safeena kin manta ko wanene ni? Kin ci darajar ina sonki da bbu abinda xae hanani baki takardarki yau, ni ba maxinaci bane don hka Allah ne kawae ya kaddaro min aurenki," tayi shiru gabanta na faduwa kmr kirjinta xae fito tana kallonsa, dae dae nn Inteesar ta fito daga kitchen rike da cup din tea, safeena ta juya da mugun mamaki tana kallonta, tana wani irin taku mai jan hankali ta xo ta wuce su tana ma Safeenar wani mugun kallon wlknci tana murmushi, Safeena taji kmr kasa ya bude ta shige, lallai Aliyu ya tona mata asiri idan har dae yarinyar nn taji abinda suke cewa, sbda tsabar iskancin dake cin Inteesar bata ma san ta isa bakin stairs ba ta kusan faduwa ta rike karfen da sauri kofin hannunta ya fadi ya fashe ruwan tean ya malale kan tiles din falon ta fasa ihu tana cewa "wayyoo xafiii,", da sauri Aliyu ya karaso wajen ya dauke ta ya koma baya yana kallonta yace "ke makauniyace," ta marairaice kmr xata yi kuka tace "to ban sani ba, ido ne yyi min yawa," ya ajiye ta kasa ta ce "wayyo xafi kafar ke min," ya daga ta yana kallon kafar sae yarfe hannu take, yyi tsaki ya dauketa ya haura stairs din suka bar Safeena nn a tsaye, kallon safeenar take yana rike da ita tana murmushi, suna kaiwa karshen stairs tayi mata wani kallon bnxa tana kallon xanin gadon dake gabanta a yashe, Safeena taji kmr taji a mafarki ne hkn ke faruwa, hawaye ya cika idonta tana huci ta shiga kiran layin uwarta, bugu biyu ta daga cikin muryar kuka tace "momy mun bata kudin mu ne kawae a bnxa ya gane ni ba budurwa bace, ya ci xarafina momy ya walakanta na gaban yar iskar yarinyar nn duk taji cin mutuncin da yake min," a rude uwar tace "kashe kashe kar su jiki, xan kira ki anjima" ta katse wayan tana kukan takaici, kai amma Aliyu bashi da mutunci ko kadan, Aliyu na shiga dakinsa rike da Inteesar ya kwantar da ita kan gado yana duba kafar nata ko kwalba ne ya shiga, ganin yana ta ba kansa wahala yasa a hankali tace "ni ba komai a kafata," ya daga kai fuskarsa daure yana kallonta ya mike tsaye yace "fita ki ban waje," ta hararesa ta mike ta bi ta gabansa ya bi ta da kallo har ta fice daga dakin, a corrido taga safeena na kkrin shiga dakinta ta fashe da dariya ba tare da ta shirya ba har da faduwa . ... Safeena tayi kanta a fusace tana huci, da gudu ta sake komawa hanyar dakin Aliyu ta kwala ihu, ya fito da sauri yana kallonta yace "me ya faru," kmr xata yi kuka tana nuna safeena tace "ba ita bace ba," ya juya yana kallon safeenar fuskarsa a daure yace "tayi maki me?" Inteesar tana kallonsa tace "wae ta wani yo kaina kmr wata lioness xata dokeni sae kace uwata," ta karasa maganar tana hararan safeena, yana kallonsa safeenar yace "to ki doketa tunda yar ki ce," Inteesar tayi tsaki ta wuce su ta bude dakinta ta shige tana xaro mata ido, safeena taji kmr a mafarki hkn ke faruwa ta kasa cewa komai sae kallon Aliyu da take, shima yyi tsaki ya koma dakinsa ya bar ta nn tsaye. Inteesar na daki bayan tayi wanka ta shirya cikin wani less mara nauyi mai shegen kyau an mata riga da skirt lafiyayye, kwance take tana game da wayar Aliyu, taji ya buga kofar dakinta ta dago kai tana kallonsa yace "uwar wa xae gyara maki falon da kika yi litter da tea da

Chapter 18 of 32