Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

Zahra ta yi tare da shafa fuskantar. Kallonta Amrah ta yi domin ganin mai kama da ita sakkk.



"Me nake gani haka?, wayyo Allah babu maraba dani da ita". Cewar Zahra wacce ta ƙura wa Amrah kallo. Yayin da itama Amrah abinda take yi kenen.


"I can't believe this". Cewar Sooraj.


"Wayyo Allah shin gamo nayi ko kuwa". Amrah ta faɗa cikin zuciyarta.



"Babu maraba tsakaninsu, abinda ya bambanta su shi ne ƙwayar idanuwa". Cewar Umar wanda ya saki baki yana kallo.





******
Riƙe hannun Safira Aliyu ya yi sannan ya fita da ita.



Zagayawa suka yi daidai inda su Zahra suke.


Cikin rashin sa'a ƙafar Safira ya buge itace. Hakan ya sa ta sakin ƙara!.



Waigawa gaba ɗaya suka yi nan take idanuwansu ya sauka kan Safira. Yayin da ita ma Safira nats idanuwa suka sauka kan su Zahra.


Nan take gabanta ya faɗi!, yayin da wata iriyar razananniyar ƙara! .


Ɗora hannu Zahra ta yi a kai ya ce. "Na shiga uku wai masu kama dani ɗin har guda nawa ne?, shin mafarki nake yi ko kuwa".



Nan Zahra, Safira da Amrah suka haɗa baki wajan faɗin.

"muɗin su waye?".

Jiri ne ya fara ɗiban su ukun. Nan take kowacce a cikin su ta faɗi ƙasa sumammiya.



Ba tsammani su Umar suka ga an fara wani irin iska mai haɗe da guguwa wacce karaɗe ilahirin dajin baki ɗaya.






WASA FARIN GIRKI🤸♀️💃💃💃🤸♀️🤸♀️🤸♀️


END OF BOOK 📚 1

ALƘALAMIN ✍️
A'ISHA M.B💞💞💞
ZINARIYAR JAJIRTATTU



An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels


Please Login or Register in order to submit comment